< Luka 18 >
1 Yesu ya ba wa almajiransa wani misali, don yă koya musu yadda ya kamata su dinga yin addu’a kullum, ban da fasawa.
Wabhabhora omfano yaje ehwanziwa hulabhe Ongolobhe ensiku zyonti wala mgajekate etama.
2 Ya ce, “A wani gari, an yi wani alƙali wanda ba ya tsoron Allah, bai kuma kula da mutane ba.
wayanga, 'Pali no lozi katika iboma limlimo sahuputa Ongolobhe wala sahwogapa abhantu.
3 A garin nan kuma, akwai wata gwauruwa, wadda ta dinga zuwa wurin alƙalin nan, da roƙo cewa, ‘Ka yi mini adalci tsakanina da maƙiyina.’
Na katika iboma elyo pali noshe ofwele ali ahubhaliila bhalila, ayanga, 'Pele ehaki na adui bhane.'
4 “An daɗe yana ƙi, amma a ƙarshe ya ce cikin tunaninsa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane ba,
Wapa humda akhene antele wayanga humwoyo gwakwe, iwapo sehuputa Ongolobhe wala sehwogopa abhantu,
5 amma don gwauruwan nan ta dame ni, zan tabbatar cewa ta sami adalci, domin kada tă gajiyar da ni, da yawan zuwanta.’”
lelo afwanaje ofwele ono avisya ambahupe ehaki yakwe asayenza andisye anenzele tee.”
6 Sai Ubangiji ya ce, “Ku ji fa abin da alƙalin nan, marar gaskiya, ya ce.
Ogosi wayanga tejerezi gayanga ola olozi odhalimu.
7 Ashe, Allah ba zai biya wa zaɓaɓɓunsa da suke masa kuka, dare da rana adalci ba? Zai ci gaba da ƙin sauraronsu ne?
No Ngolobhe je Sabhabhapele elyoli bhaala bhateulie bhakwe bhabhahuli lila osaya no siku? wape jivi hwabhahale?
8 Ina gaya muku, zai tabbatar sun sami adalci, ban da ɓatan lokaci. Amma sa’ad da Ɗan Mutum ya dawo, zai sami bangaskiya a duniya ke nan?”
Embabhora ayibhapera ehaki nanali. Lelo nayenza Omwana owa Adamu je ayiyilola imani pa dunia? '
9 Yesu ya kuma faɗi wannan misali ga waɗansu masu taƙama da adalcinsu, kuma suna rena sauran mutane ya ce,
Wabhabhora ofano ogu abhantu bhabhahwikinalile eyaji abhabhare bhalinelyoli bhabhasolanya abhanje wonti,
10 “Waɗansu mutane biyu sun tafi haikali don yin addu’a. Ɗaya Bafarisiye ne, ɗayan kuma mai karɓar haraji.
'Abhantu bhabhele bhazumile mwibhanza apute: Omo Farisayo owabhele asonjezya esonga.
11 Sai Bafarisiyen ya tashi tsaye, ya yi addu’a game da kansa yana cewa, ‘Allah, na gode maka, saboda ni ba kamar sauran mutane ba ne, wato, mafasa, masu aikata mugunta, masu zina, ko kuma kamar mai karɓar harajin nan.
Ola oFarisayo wemelela arabhe eshi humwoyo gwakwe, 'Ee Ngolobhe, ehusalifwa afwanaje ane sendi neshe abhantu abhanje, bhabhafyala, adhalimu, ahuni, wala neshe ono yasonjezya esonga.
12 Ina azumi sau biyu a mako, ina ba da zakka daga kowane abin da na samu.’
Ane efunga habhele hurungo. Efumia ifungu elyakumi katika amapato gane gonti. '
13 “Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’
Lelo ola yasonjezya esonga ahemeleye sahutari, wala gagawezizye hata huhwenye amaso gakwe amwanya esho ahwikhamile khonile pashifubha ayanga, 'Ee Ngolobhe, osajile ane endibhibhi.'
14 “Ina gaya muku, wannan mutum ne, ba ɗayan ba, ya koma gida baratacce, babu laifi a gaban Allah. Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
Embabhola, ono ahishile abhara akhaya yakwe abhaziwe elyoli ashile ola afwanaje kila wa hwinyunula adhiriwa wape ajidhiliye abhakuziwe. '
15 Mutane suna kawo jarirai wurin Yesu don yă taɓa su. Da almajiransa suka ga haka, sai suka kwaɓe su.
Bhatwalila abhana abhere ili abhapalamasye, lelo asambelezewa bhakwe, nabhabhalola bhabhadamile.
16 Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
Esho oYesu wakiwzya bhale hwamwe hale wayanga, 'Bhareshi abhana adodo bhenze hwiline wala msabhagomele afwanaje abhantu neshe ebho oumwene owa Ngolobhe wabho.
17 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ba zai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
'Eteshi embabhola, omntu yeyonti ya sahwejelela oumwene owa Ngolobhe nenshe omwana ododo sagaayinjila nantele. '
18 Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
Antale omntu ogosi omo abhozezye ayanjile sambelezi mwinza embombe wele ili empewe agale owomi owa hanihani?' (aiōnios )
19 Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake kira na managarci? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
O Yesu wabhabhora, 'Eshi mnkwizya mwimza? Nomo omwinza ila aliomo wape yo Ngolobhe.
20 Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi zina, kada ka yi kisankai, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
Ozimenye endijizwo- ogajebhe huni, ogajegoje, ogaje ahwibhe, ogaje ayanje ilenka obhaheshimu oYise waho no nyina waho.
21 Mutumin ya ce, “Ai, tun ina ƙarami, na kiyaye duka waɗannan.”
Wayanga ege gonti engakhete afume huwana wane.'
22 Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
O Yesu nawovwa ego abhorale, “Apongoshewe izu limo osele. Kazya vyolinavyo vyonti obhagabhile apena nawe abhabhe nembuto amwanya nantele enze ondodore. '
23 Da jin haka, sai ya ɓata rai, domin shi mai arziki ne sosai.
Lelo nahovwezye ego akongobheye tee, afwanaje alineshoma shiminji.
24 Yesu ya kalle shi ya ce, “Yana da wuya fa, masu arziki su shiga mulkin Allah!
O Yesu nawalola shila wayanga, 'Hushida wele abheshoma bhayinjila oumwene owa Ngolobhe!
25 Tabbatacce, zai fi sauƙi raƙumi ya shiga ta kafar allura, da mai arziki ya shiga mulkin Allah.”
Afwanaje shororo engamia ashile pitundo elye shindano ashile otakili ahwinjile oumwene owa Ngolobhe. '
26 Waɗanda suka ji wannan suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai iya samun ceto?”
Bhape bhabahovwe bhayanjile wenu eshi yagaulwe?'
27 Yesu ya amsa ya ce, “Abin da ba ya yiwuwa ga mutane, mai yiwuwa ne ga Allah.”
Wayanga, 'Gasegawezeha wabhanadamu gawezehana hwa Ngolobhe.”
28 Sai Bitrus ya ce, masa, “To, ga shi mun bar kome da muke da shi, don mu bi ka!”
O Petro wayanga, 'Enya, ate tivileshire evintu vyetu vyonti na hurondorere.
29 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah,
'Wabhabhora, Lyoli embabhora nomo omntu yayireshire enyumba yakwe, au oshe, au ohoro, au apafi, au abhana, kwajili eye Umwene owa Ngolobhe,
30 da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn , aiōnios )
yasagayiposhera hahinji katika amaha ega, na katika ensi yihayinza no womi hanihani. ' (aiōn , aiōnios )
31 Sai ya kai Sha Biyun gefe ɗaya, ya ce musu, “Za mu Urushalima, kuma dukan abin da annabawa suka rubuta a kan Ɗan Mutum zai cika.
Wabhega bhala thenashara, wabhabhora, 'Enyi, tizubha abhale hu Yerusalemu, amambo gonti gawatimiziwe Omwana owa Adamu gasibwililwe na kuwa.
32 Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,
Afwanaje abhakhatwe mmakhono age bha Mataifa aibhombelwa edhahaka, abhabhombelwe azyongolwe nu huswele amate.
33 za su yi masa bulala, su kuma kashe shi. A rana ta uku kuma zai tashi.”
Wape bhayihukhoma namajeredi esho bhayihugoga, isiku elyatatu ayizyoha. '
34 Almajiran ba su gane da ko ɗaya daga cikin wannan ba. An ɓoye musu ma’anarsa, kuma ba su gane da abin da yake magana a kai ba.
Lelo sebhahelewa enongwa ezyo atahashe, ejambo elyo lyafisilwe hwabhahale, wala sebhamenye gagayagwilwe.
35 Da Yesu ya yi kusa da Yeriko, akwai wani makaho da yake zaune a gefen hanya, yana bara.
Yabha na apalamie hu Yeriko, omntu omo kipofu ali akheye pashenje ye dara alabhaga esadaka,
36 Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.
na wovwa mabongano na bhashila wabhozya huliyenu.
37 Suka ce masa, “Ai, Yesu Banazare ne ke wucewa.”
Bhabhola oYesu owa hu Nazareti ashira.
38 Sai ya yi kira ya ce, “Yesu, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Wakhora ehoro wayanga, Yesu Mwana wa Daudi, osajire.'
39 Mutane da suke gaba suka kwaɓe shi, suka ce masa ya yi shiru. Amma sai ya ƙara ɗaga murya, yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
basi bhala bhatagaliye bhadamila ili apome, lelo umwahara ahonjezezye sana apayushe izu, 'Ee Mwana wa Daudi, osajire.
40 Sai Yesu ya tsaya, ya ba da umarni a kawo mutumin wurinsa. Da ya zo kusa, Yesu ya tambaye shi ya ce,
O Yesu wemerela wamurisya atwarwe hwamwahare nu paramiye abhozezye,
41 “Me kake so in yi maka?” Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina so in sami ganin gari.”
'Ohwanza ebhombele yenu?' Wayanga, 'Gosi, empate alole.'
42 Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
O Yesu wabhora, 'Opewe alole. Olweteho olweho luponizye. '
43 Nan da nan, ya sami ganin garinsa, kuma ya bi Yesu, yana yabon Allah. Da dukan mutane suka ga wannan, sai su ma suka yabi Allah.
Mara eyo wapata alore, wabhenjezye ohu ahusifu Ongolobhe. Na bhantu bhonti na bhalori ego bhasifure Ongolobhe.