< Luka 17 >
1 Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa.
uYesu akavavula avavulanisivua vake, “imbombo sino sikuvatwalila avaanhu kuvomba uvuhosi sinoghile kuhumila, neke iga umuunhu ghweni juno itengulisia!
2 Gwamma a ɗaura dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi cikin teku, da ya sa ɗaya daga cikin ƙananan yaran nan ya yi zunubi.
jale jiva je kiba umuunhu ujuo kumpinyila mu singo ilivue ilisito lya kuhavulila na kutaghua mu malenga, kuliko kumuleka umuunhu jumo mu vadebe ava atendaghe isambi.
3 Saboda haka, ku lura da kanku. “In ɗan’uwanka ya yi zunubi, ka kwaɓe shi. In ya tuba, ka gafarta masa.
mujilolelelaghe, nave unyalukolo ghwako akuhokole umuvungaghe, ghwope angalate unsahilaghe.
4 In ya yi maka laifi sau bakwai a rana ɗaya, ya kuma dawo sau bakwai ɗin a wurinka, yana cewa, ‘Na tuba,’ sai ka gafarta masa.”
nave akuhokila mara lekela lubale ku kighono kimo ni kighono kikikio ikwisa nakuti, 'nilaata' nisaghile unsaghilaghe”
5 Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
avasung'ua vake vakam'bula uMutwa kuuti, “utwongelesie ulwitiko lwitu”
6 Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.
uMutwa akati, “nave muve nu lwitiko lukome, mwale mukughuvula unkuju ughu, kuluka na kumela kumalenga, ghwope ghukuvitika.
7 “In ɗaya a cikinku yana da bawa, wanda yake masa noma, ko kiwon tumaki, da dawowar bawan daga gonar, ai, ba zai ce masa, ‘Ka zo nan, ka zauna, ka ci abinci ba’?
neke ghweveni mu lyumue juno umbombi juno ilima umughunda nambe juno idima ing'olo, ikum'bula pano igomoka kumughunda, ghwise ng'ani ng'ani ghukale neke ulie ikyakulia?
8 Ashe, ba zai ce masa, ‘Ka shirya mini abincin yamma, ka shirya ka yi mini hidima domin in ci in sha, bayan haka kana iya ci, ka kuma sha ba’?
pe nangam'bule unendele ikyakulia nilie, kange uminye ikihudiko unovombele kuhanga ningamale kulia na kunyua. pe pano najuve kya ghulia na pinyua?
9 Shin, zai gode wa bawan don yă yi aikin da aka ce ya yi ne?
nangamuhongesie um'bombi ujuo ulwakuva avombile ghanoavulilue?
10 Haka ku ma, bayan kun yi duk abin da aka ce muku ku yi, ya kamata ku ce, ‘Mu bayi ne marasa cancanta, mun dai yi aikinmu ne kaɗai.’”
vule vule najumue mungamale kuvomba sino vavalaghisie mutisaghe, 'usue tulivavombi twevano natunoghile. tuvombile ghene ghano vatulaghisie'
11 Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi takan iyakar Samariya da Galili.
jikahimile kuuti pano alyale ikyula kuluta ku Yelusalemu, akakilile mu maka ja Samalia na ku Galilaya.
12 Da zai shiga wani ƙauye, sai maza goma da suke da kuturta suka sadu da shi. Suka tsaya da nesa,
ati ikwingila mu kikaaja kimonga, ukuo akatang'ana na vaanhu kijigho avanya buba. vakima patali,
13 suka yi kira da babbar murya, suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka ji tausayinmu!”
vakajova ilisio vakati, “Yesu, Mutwa tuvonele lusungu”
14 Da ya gan su sai ya ce, “Ku je ku nuna kanku ga firistoci.” Suna kan hanyar tafiya sai suka tsabtacce.
ati avaghile akavavula, “lutagha mukajivonesie ku vatekesi”. vope ye viluta vakavalasivua.
15 Da ɗayansu ya ga ya warke, sai ya koma, yana yabon Allah da babbar murya.
jumonga ati avwene asokile, akagomoka ikufunyila uNguluve.
16 Ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, ya gode masa. Shi kuwa mutumin Samariya ne.
akafughama pa maghulu gha Yesu kumuhongesia. umwene alyale muuhugu.
17 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
uYesu akamwamula akati, “pe navakavalasike voni kijigho? valikughi avange vala? budika lubale
18 Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
napwale nambe jumo juno avonike kugomoka neke kumwika uNguluve, looli umughesi uju?”
19 Sai ya ce masa, “Tashi, ka yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.”
akam'bula, “ghwime ulutaghe ulwitiko lwako lukusosisie”
20 Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.
avafalisayi ye vikumposia uvutwa vwa Nguluve vulikwisa lighi, uYesu akavamula akati, uvutwa vwa Nguluve na kiinu kinokivoneka.
21 Mutane kuma ba za su ce, ‘Ga shi nan,’ ko kuma, ‘Ga shi can’ ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne.”
nambe avaanhu navilijova, 'lola apa! nambe 'lola kula!' ulwakuva uvutwa vwa Nguluve vuli n'kate jinu”
22 Sai ya ce wa almajiransa, “Lokaci yana zuwa da za ku yi marmarin ganin rana ɗaya cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.
uYesu akavavula avavulanisivua vake, “unsiki ghukwisa ghuno mulinoghelua kukukyagha ikighono kimo kya mwana ghwa muunhu, neke namulikukyagha.
23 Mutane za su ce muku, ‘Ga shi can!’ Ko kuma, ‘Ga shi nan!’ Kada ku yi hanzarin binsu.
vilikuvavula, 'lola kula!, lola apa! neke namungalutagha nambe kuvavingilila,
24 Gama Ɗan Mutum, a cikin ranarsa, zai zama kamar walƙiya da take walƙawa, da take kuma haskaka sararin sama, daga wannan kusurwa zuwa wancan kusurwa.
hwene mwoto ghwa fula ghuno ghumulika kukyanya kutengulila ulubale lumo kuhanga ulunge. lino nambe umwana ghwa muunhu iliva ndikio mu kighono kyake.
25 Amma da fari, dole yă sha wahaloli masu yawa, kuma mutanen zamanin nan su ƙi shi.
neke taasi lukumunoghela kupumuka mu isio nyinga na kukanua ni kisina iki.
26 “Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
ndavule lulyale mufighono fya Nuhu, fye luliva mu fighono fya mwana ghwa muunhu.
27 Mutane suna ci, suna sha, suna aurayya, ana kuma ba da su ga aure, har ranar da Nuhu ya shiga jirgin. Sa’an nan ambaliyar ruwan ya sauka, ya hallaka su duka.
vakalia, vakanyua, vakatoola na kutoolana kuhanga ikighono kino uNuhu akingilaa mu kyombo pe amalenga minga ghakisa na kuvabuda vooni.
28 “Haka ma aka yi a zamanin Lot. Mutane suna ci, suna sha, suna saya, suna sayarwa, suna shuki, suna kuma gine-gine.
fyelulyale mufighono fya Luti, vakalia, kunyua, vakaghula na kughusia, kulima na kujenga.
29 Amma a ranar da Lot ya bar Sodom, sai aka yi ruwan wuta da farar wuta daga sama, aka hallaka su duka.
neke ikighono kila uLuti alyavikile kuSodoma, jikatonya ifula ja mwoto ni kibiriti kuhuma kukyanya jikavabuda vooni.
30 “Daidai haka zai zama, a ranar da Ɗan Mutum zai bayyana.
lino fyeluliva mu kighono kila ikya mwana ghwa muunhu pano ilisyetulivua.
31 A ranan nan, kada wanda yake kan rufin gidansa ya sauka don yă kwashe dukiyarsa da take cikin gidan. Haka ma duk wanda yake gona, kada yă koma don wani abu.
ikighono ikyo nungamwitikaghe juno alikunyumba kukyanya iike kutola fimonga munkate munyumba. nungam'bulagha juno ali kumughunda kugomoka kukaaja.
32 Ku tuna fa da matar Lot!
munkumbukaghe un'dala ghwa Loti.
33 Duk wanda yake so ya ceci ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai cece shi.
ghweni juno ighela kukulusia uvwumi vwake alambusia, neke kange ghweni juno alambusia uvwumi vwake ujuo alakulusia.
34 Ina gaya muku, a daren nan, mutane biyu za su kasance a gado ɗaya, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.
nikukuvula, ikighono ikio avaaanhu vavili viliiva vaghonile pa kitala kimo. jumo itolua ujunge
35 Mata biyu za su kasance suna niƙan hatsi tare, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.”
ilekua. kwe kuliiva na vakijuuva vavili vihavula amayembele palikimo, jumo itolua nu june ilekua.
avakinhaata vavili viliva pivomba imbombo pa mughunda, neke jumo itolua, ujunge ilekua”.
37 Suka tambaya, suka ce, “A ina ne, ya Ubangiji?” Ya ce musu, “Ai, inda gawa take, nan ne ungulai za su taru.”
vakamposia, “kughi, uNguluve?” akavavula, “pala pano pweghule um'bili ghwa kikanu kino kifwile, pepano amatumbusi ghiking'ana palikimo”.