< Luka 17 >
1 Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa.
Yesussay bena kaallizayta hizgides “asa dhuphidi nagaran yeggiza miish yoontta aggenna, gido attin yaana dhuphezas gaaso gidizaddes ayye!
2 Gwamma a ɗaura dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi cikin teku, da ya sa ɗaya daga cikin ƙananan yaran nan ya yi zunubi.
He uray ha guuthatappe issas dhuphe gidanappe woxa shuchi iza qoodhen qachetin abba gido izi yeggetizakko izas lo7o gidana.
3 Saboda haka, ku lura da kanku. “In ɗan’uwanka ya yi zunubi, ka kwaɓe shi. In ya tuba, ka gafarta masa.
Hessa gish inte hu7es naagetitte. Ne ishay nena qohikko hanqqista, izi ba mooro eridi simmikko maara.
4 In ya yi maka laifi sau bakwai a rana ɗaya, ya kuma dawo sau bakwai ɗin a wurinka, yana cewa, ‘Na tuba,’ sai ka gafarta masa.”
Issi gallassan laappun to zaari zaari qohidi laappun toka zari zari maara giiko maara.
5 Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
Hawaretikka Godo nuus amano gujja gida.
6 Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.
Godaykka gaashe ayfe lagge amanoy intes diikko hayssa etha dhoqqalista baada abban gela tokkista inte giikko izi intes azazettana” gides.
7 “In ɗaya a cikinku yana da bawa, wanda yake masa noma, ko kiwon tumaki, da dawowar bawan daga gonar, ai, ba zai ce masa, ‘Ka zo nan, ka zauna, ka ci abinci ba’?
Qassekka Yesussay hizgides “inte giddofe issi asas goshshanchay woykko dorss heemiza ashkkaray diikko, izi goyidi simmiishni taas maana ka7o giigissa, ta maadda uyana gakanas gixistada taas ootha hessafe guye baggan maasa uyasa gees attin ha7i quma maana aadhdha gizee?
8 Ashe, ba zai ce masa, ‘Ka shirya mini abincin yamma, ka shirya ka yi mini hidima domin in ci in sha, bayan haka kana iya ci, ka kuma sha ba’?
9 Shin, zai gode wa bawan don yă yi aikin da aka ce ya yi ne?
Histtikko he ashkkara Goday izi iza azazo polida gish iza galati erizee?
10 Haka ku ma, bayan kun yi duk abin da aka ce muku ku yi, ya kamata ku ce, ‘Mu bayi ne marasa cancanta, mun dai yi aikinmu ne kaɗai.’”
Hessa gish intenikka inte azazettidayssa wursi polida wode, nuni go7ay bayndda oothanchata nuus oothanas bessizaysa poli oothidos gite.”
11 Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi takan iyakar Samariya da Galili.
Hessafe guye Yesussay Yerusaleme bishe Samaryarane Galila achchara aadhdhidees.
12 Da zai shiga wani ƙauye, sai maza goma da suke da kuturta suka sadu da shi. Suka tsaya da nesa,
Issi mannidara gelida wode inchiracha hargiza tamu asati iza demmida. Istika haahon eqqidi
13 suka yi kira da babbar murya, suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka ji tausayinmu!”
ba qaala dhoqqu histtidi “Yesussa! Godo! nuus michchistarkki” gida.
14 Da ya gan su sai ya ce, “Ku je ku nuna kanku ga firistoci.” Suna kan hanyar tafiya sai suka tsabtacce.
Izika ista beydda wode “biite intena qeesetas beesitte” gides. istikka buro bishe oge bolla paxida.
15 Da ɗayansu ya ga ya warke, sai ya koma, yana yabon Allah da babbar murya.
Istappe issay ba paxidayssa beyidi ba qaala dhoqqu histtidi Xoossa bonchishe simmides.
16 Ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, ya gode masa. Shi kuwa mutumin Samariya ne.
Izika Yesussa toho bolla kunddidi galattides, izikka Samariya biitta asa.
17 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
Yesussaykka addeza “paxidayti tamu assi detenne histini uddufunati awa bidoo?” giidi oychchides.
18 Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
Haysa dumma dere asappe attin Xoossa galatizay baawa gusee?
19 Sai ya ce masa, “Tashi, ka yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.”
Addezakka zaaridi denddada ba nena ne amanoy pathides gides.
20 Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.
Xoossa kawotethi aydde yaanakko Farsaweti Yesussa oychchida wode Yesussay “Xoossa kawotethi beettiza malaatatan yuukku” giidi zaaridees.
21 Mutane kuma ba za su ce, ‘Ga shi nan,’ ko kuma, ‘Ga shi can’ ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne.”
Asay Xoossa kawotethi haan daysu woykko heen daysu gaanas daandda7etenna, Xoossa ka7otethi inte giddon daysu.
22 Sai ya ce wa almajiransa, “Lokaci yana zuwa da za ku yi marmarin ganin rana ɗaya cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.
Bena kaallizaytaskka “asa na gallassatappe issi gallasyo beyanas inte amotana wodey yaana, gido attin inte beyekkista” gides.
23 Mutane za su ce muku, ‘Ga shi can!’ Ko kuma, ‘Ga shi nan!’ Kada ku yi hanzarin binsu.
Asay intes haan daysu woykko heen daysu gaana shin inte ista kaallidi booppitte.
24 Gama Ɗan Mutum, a cikin ranarsa, zai zama kamar walƙiya da take walƙawa, da take kuma haskaka sararin sama, daga wannan kusurwa zuwa wancan kusurwa.
Gaasoykka wolqanthi wolqamidi salo gaxappe salo gaxa gakanas po7isiza mala asa nay yiza gallas iza mala hanana.
25 Amma da fari, dole yă sha wahaloli masu yawa, kuma mutanen zamanin nan su ƙi shi.
Gido attin haysi wuri hananappe koyro asa nay daro meto ekkanasne hayssa ha yelletethan kadhistanas besses.
26 “Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
Nohe wode handaysa mala asa na wodenka hessaththo hanana.
27 Mutane suna ci, suna sha, suna aurayya, ana kuma ba da su ga aure, har ranar da Nuhu ya shiga jirgin. Sa’an nan ambaliyar ruwan ya sauka, ya hallaka su duka.
Nohey markabben gelana gallas gakanas asay miishnine uyishin ekishine gelishin dhaysiza haathi yiidi wursika dhaysides.
28 “Haka ma aka yi a zamanin Lot. Mutane suna ci, suna sha, suna saya, suna sayarwa, suna shuki, suna kuma gine-gine.
Looxe wodekka iza mala handees, asay meesinne uyes bayzesinne shammees tookizaz tokees keethekka keexxetes.
29 Amma a ranar da Lot ya bar Sodom, sai aka yi ruwan wuta da farar wuta daga sama, aka hallaka su duka.
Shin Looxey Soddomeppe kezida gallas shuch mithi qoronta tamay diinney saloppe bukkidi wursi dhaysides.
30 “Daidai haka zai zama, a ranar da Ɗan Mutum zai bayyana.
Asa nay qonciza gallas hessaththo hanana.
31 A ranan nan, kada wanda yake kan rufin gidansa ya sauka don yă kwashe dukiyarsa da take cikin gidan. Haka ma duk wanda yake gona, kada yă koma don wani abu.
He wode ba keeththa bolla diza uray oonikka keeththa giddon diza miish ekkana giidi wodhoppo, hessathokka goshsha son diza asi guye simmofo.
32 Ku tuna fa da matar Lot!
Looxe machcho qoppite.
33 Duk wanda yake so ya ceci ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai cece shi.
Be deyo gam7isana koyizay wuri dhaysana ba shemppo aathi immiza uray gam7isana.
34 Ina gaya muku, a daren nan, mutane biyu za su kasance a gado ɗaya, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.
Ta intes gays he wode omars nam77u assi issi hiixxan zin7ana, isoy ekettana isoy attanna.
35 Mata biyu za su kasance suna niƙan hatsi tare, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.”
Nam77u maccashati issife gaaccishin isiniya ekettana hankora attanna.
Nam77u assi issife goshsha son daana issay ekettana issay attanna.
37 Suka tambaya, suka ce, “A ina ne, ya Ubangiji?” Ya ce musu, “Ai, inda gawa take, nan ne ungulai za su taru.”
Istika zaaridi Godo isti awa ekettanee? gida. izikka anhay diza son ankotti shiiqqana gides.