< Luka 16 >
1 Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
A Yeshu gubhaalugulilenje bhaajiganywa bhabho, “Ashinkupagwa tajili jumo na nyapala jwakwe. Tajili jula ashinkulugulilwa, kuti nyapala jwabho anatapanya indu yabho.
2 Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
Tajili jula gwanshemile, nikummuya, ‘Indu yashi yako ugwe ingupilikanai? Utende malonda ga indu yangu yuposhele na yulile, pabha ukaapinjikwa kubha nyapala kabhili.’
3 “Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
Nyapala jula gwaganishiye, ‘Bhakulungwa bhangu bhanaminga liengo lya unyapala, shindende bhuli? Nangali mashili ga lima, pita juga ngunakola oni.
4 Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
Elo, nishimanyi sha tenda nkupinga pushimingwe liengopo, bhandunji bhanjemelanje kunngwabhonji.’”
5 “Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
“Bhai, gwabhashemilenje jumo jumo, bhakwetenje magambo bhowe kubhakulungwa bhakwe, gwammushiye jwa ntai jula, ‘Yukulongwa na bhakulungwa ilingwa?’
6 “Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
Jwalakwe gwajangwile, ‘Nndobho 180 ya mauta ga sheituni.’ Nyapala jula gwannugulile, ‘Tola shipande sha ligambo lyako, shangu ujandishe nndobho makumi tisha.’
7 “Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
Na gwammushiye akwete ligambo jwa bhili, ‘Ugwe ulongwa nndi?’ Jwalakwe gwajangwile, ‘Magunia 1,000 ga ngano.’ Nyapala jula gwannugulile, ‘Tola shipande sha ligambo lyako, shangu ujandishe magunia mia nane.’”
8 “Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn )
Bhai tajili jula gwannumbilile nyapala jula, kwa penya kwakwe. Pabha bhandunji bha pa shilambolyo pano bhanapenyanga pubhatendanga indu na ashaajabhonji, kupunda bhandunji bha Upalume gwa a Nnungu. (aiōn )
9 Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios )
Na bhalabho a Yeshu gubhapundile kubheleketa, “Na nne ngunakummalanjilanga, mpanganje mbwiga na bhandunji kwa mali ga pa shilambolyo, nkupinga gamalaga, mposhelwanje kundamo ja pitipiti. (aiōnios )
10 “Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
Jojowe shakulupalilwe kwa indu yaishoko, shakulupalilwe nkali kwa indu yaikulungwa, na jojowe akaakulupalika kwa indu yaishoko, akaakulupalika nkali kwa indu yaikulungwa.
11 In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
Bhai ibhaga, mmanganya nkakulupalikanje kwa mali ga pa shilambolyo, gani shampanganje mali ga kweli?
12 In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
Na nkakulupalikanje kwa mali gaka mundu juna, gani shankamuyanje mali genunji mwaashayene?
13 “Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
“Jwakwapi ntumishi akombola kwaatumishilanga bhakulungwanji bhabhili, pabha shanshime jumo nikumpinga junajo, eu shanng'ishimiye jumo na junajo nikunnyegaya. Nkakombolanga kwaatumishila a Nnungu pamo na mali.”
14 Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
Ashimapalishayo bhalinginji bhaapinganga mmbiya, bhakapilikananjeje genego, gubhaeshilenje nkwaanyegaya.
15 Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Mmanganya nnakwitendanga nkwetenje aki pa bhandu, ikabheje a Nnungu bhajimanyi mitima jenunji, pabha shene shibhoneka sha mmbone kubhandu, a Nnungu pubhakushibhona sha bhiyabhiya.
16 “An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
“Shalia na ashinkulondola, yaapali mpaka malanga ga a Yowana Bhabhatisha. Kutandubhila penepo, ngani ja mmbone ja Upalume gwa a Nnungu jinalunguywa, na kila mundu anakwiijinjiya kwa mashili.
17 Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
Ikabheje ikakola ukomu kunnungu na shilambolyo kupita, kupunda nkali shipande shishoko sha Shalia kushoywa.
18 “Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
“Jojowe akunneka nkagwe nilomba juna, analabhalabha, na jojowe ankunnomba jwankongwe aleshilwe, analabhalabha.”
19 “An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
Ashinkupagwa mundu jumo tajili, awalaga nngubho ya mmbiya yaigwinji ya langi ja shambalau na ya kitani ja takata, alipoka mobha gowe.
20 A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
Na pannango gwakwe atendaga tama nkulaga jumo, lina lyakwe Lashalo, akwete ilonda shiilu showe.
21 Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
Lashalo atendaga lokolila malepei gaagwaga pa mesha jika tajili jula, nkali mbwa yatendaga kwiya kunnambanga ilonda yakwe!
22 “Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
Bhai nkulaga jula akuwaga, ashimalaika bha kunnungu gubhantolilenje, nikwenda kummika pubhaliji a Bhulaimu. Na tajili na jwalakwe gwawile, nishikwa.
23 A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs )
Tajili jula ali mmboteko ya punda kundamo ja bhawilenje, gwajinwile meyo, gwabhabhweni a Bhulaimu kwataliya bhali nagwe Lashalo, (Hadēs )
24 Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
Bhai, gwabhashemile kwa utiya, “Ambuje a Bhulaimu, mmonele shiya, muntume Lashalojo kapela shikowe ashubhishe mmashi, andolishiye nnulimi lwangu, pabha ngunapotekwa kwa kaje pamoto pano.”
25 “Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
Ikabheje a Bhulaimu gubhajangwile, “Kumbushila mwanangu, kuti ugwe ushinkupoka nndamo jako, na Lashaloju ashinkulaga. Ikabheje nnaino, jwalakwe anapoka na ugwe unapotekwa kwa kaje.
26 Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
Kupunda genego, pakatipakati jetu uwe na mmanganya, lishibhikwa liimbo likulungwa, nkupinga bhapinganga kwiya kunngwenunji kukoposhela akuno bhanakombolanje, na bhapinganga kwiya kwetu uwe kukoposhela kweneko bhanakombolanje.”
27 “Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
Tajili jula gwashite, “Bhai ambuje a Bhulaimu, shonde bhai muntume Lashalo ajende kulikaja lya atati,
28 gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
pabha njikola ashapwanga nng'ano, akaalungushiyanje nkupinga bhanaikangane kumboteko kuno.”
29 “Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
Ikabheje a Bhulaimu gubhajangwile, “Ashapwako bhakwetenje a Musha na ashinkulondola, bhaapilikalanje bhanganyabho.”
30 “Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
Ikabheje na jwalakwe gwashite kabhili, “Nngabha nneyo ambuje a Bhulaimu, ikabhe mundu ayukaga nikwaajendelanga, shibhaipetanje.”
31 “Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”
Na bhalabho a Bhulaimu gubhajangwile, “Ibhaga bhakaapilikanilanje a Musha na ashinkulondola bha a Nnungu, bhakakundanga nkali mundu akayushile.”