< Luka 15 >
1 Yanzu fa, masu karɓar haraji da “masu zunubi” duka suna taruwa don jin koyarwar Yesu.
Saasiit sokse seete nyia danhaatcho mina loong Jisu jeng boichaat thokrum taha,
2 Amma Farisiyawa da malaman dokoki suka yi gunaguni, suna cewa, “Wannan mutum yana karɓan ‘masu zunubi,’ kuma yana ci tare da su.”
Pharisi nyia Hootthe Nyootte loong ah suusu ih waan rumta, “Arah mih rah ih danhaatcho mina loong ah poon ano neng damdi nep uh roong phaksah ruh eha!”
3 Sai Yesu ya faɗa musu wannan misali ya ce,
Erah thoidi Jisu ih arah tiitthaak tiit ah baatta:
4 “In ɗayanku yana da tumaki ɗari, sa’an nan ɗayansu ta ɓace. Ashe, ba zai bar tasa’in da tara a fili ya je neman wadda ta ɓace, har sai ya same ta ba?
“Jengthaak ih sen wasiit thandoh chaasiit taan saapsah toom angthaak ah, eno erah dung dowa esiit ah emat eah bah—an ih tumjih theng ah? An ih rook akhuh akhuh rah naamphak ban riim thuk uno esiit moong khoomta saapsah rah maang japtuptup ih jam sokkah uh.
5 In ya same ta, zai sa ta a kafaɗa da murna,
Eno chojam uno, rapne ih roonsoon damdoh saapsah rah an sookkaang nah toonpi wan uh
6 ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’
eno an nok nah ngaak piiwan uh. Erah lidoh an joonte nyi ankhuung antok loong ah lompoon uno baat uh, ‘Ngah rapne ih roonlang nga saapsah mata ah japjam angno ah. Erah thoidi seng ih saroom hoon ih, raahan!’
7 Ina gaya muku, haka za a yi murna sosai a sama, a kan mai zunubi guda ɗaya da ya tuba, fiye da masu adalci tasa’in da tara, waɗanda ba su bukatan tuba.
Erah likhiik, ngah ih baat rumhala, mina wasiit heh rangdah nawa ngaaklek abah rangmong hasong nah rapne tenroon ang ah, rook akhuh akhuh elong elang mina loong neng rangdah nawa ngaaklek suh lanookka loong ah nang ih ah.
8 “Ko kuwa in wata mace tana da kuɗi na azurfa guda goma, sa’an nan ɗaya ya ɓata, ashe, ba za tă ƙuna fitila, ta share gidan, ta nema a hankali, har sai ta samu ba?
“Adoleh jengthaak ih minuh esiit ih ngunkholok lo asih dowa loosiit ah maat haat abah heh ih tumjih et ah? Heh ih weetook ah kaangtook ano, nok ah joom ano naririh maang japtuptup ih jam sok ah.
9 In ta same shi, sai ta kira ƙawayenta da maƙwabtanta wuri ɗaya, ta ce musu, ‘Ku taya ni murna, na sami kuɗina da ya ɓata.’
Heh ih japtup ano, heh joonte nyia heh khuung atok loong ah lompoon ah, eno neng suh baat ah, ‘Ngah rapne ih roonlang nga jaan ngun mata rah japjam angno ah. Seng loong saroom room ih!’
10 Haka, ina gaya muku, akwai murna a gaban mala’ikun Allah a kan mai zunubi guda ɗaya, da ya tuba.”
Erah likhiik, ngah ih baat rumhala, Rangte Rangsah loong uh emamah ih roon ah wasiit taan rangdah nawa ngaaklek abah ah.”
11 Yesu ya ci gaba da cewa, “Akwai wani mutum wanda yake da’ya’ya biyu maza.
Jisu erah damdi wakbaatta, “Ehak di mih wasiit di heh sah wanyi angta.
12 Ƙaramin ya ce wa mahaifinsu, ‘Baba, ba ni rabon gādona.’ Sai mahaifin ya raba musu dukiyarsa.
Noolih warah ih heh wah asuh baatta, ‘Ewah, nga dakbi nyamka ah ngah suh amadoh laan phe kohang.’ Eno heh warah ih heh sah nyi asuh pheekoh nyuuta.
13 “Bayan’yan kwanaki, sai ƙaramin ɗan ya tattara kayansa duk, ya tashi ya tafi wata ƙasa mai nisa. A can, ya ɓatar da dukiyarsa duka a rayuwar banza.
Sa nyi jom lini noolih warah ih heh dabbi nyamka ah sang ano nok nawa erah ngun ah hui ano moongkhoom kata. Heh mideek ni moongkhoom kata, eno heh ngun loong ah thaangmuh di lasootsaam thang ih thaaja kaatta.
14 Bayan ya ɓatar da kome, sai ga muguwar yunwa a dukan ƙasar, har ya shiga rashi.
Heh jiinni mathan ngun jeeta angta thoontang jen thaaja lini, erah hah adi ramkhah dongta, eno heh jiinni tumjih uh tadakta.
15 Sai ya je ya sami aiki a wurin wani mutumin ƙasar, wanda ya aike shi a gonakinsa, ya yi kiwon aladu.
Erah thoidi heh erah deek adi mih nok ni lakniik jam kata eno wasiit ih heh phek ni wak ban sok thukta.
16 Ya yi marmarin cin dusan da aladun suke ci, amma ba wanda ya ba shi wani abu.
Heh ih thunta wakjook theng wakcham ah tam laan sah ang eah, tumeah heh suh o ih uh phaksat kotte tajeeta.
17 “Da hankalinsa ya dawo, sai ya ce, ‘Kai, bayin mahaifina guda nawa ne, da suke da abinci fiye da isashe, ni kuma ina nan, zan mutu don yunwa!
Hethoondi heh thung ni dongthunta eno liita, ‘Seng wah nok ni mote loong ih neng wok maang phootphoot kah ih phaksah rum ah, chiinyah ngah bah aadi ram ih the halang!
18 Zan tashi in koma wurin mahaifina, in ce masa, “Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi.
Ngah seng wah jiinnah ngaakwang angno baatwan ang, “Ewah, ngah ih Rangte damdi nyia an ngathong ni rapne ih rangdah molang.
19 Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba. Ka mai da ni kamar ɗaya daga cikin bayinka.”’
Aadowa ih ngah an sah ih poon suh tapunkang; an ih ngah ah mootkaatte wasiit ih samthun hang.’
20 Sai ya tashi ya kama hanya ya koma wurin mahaifinsa. “Amma tun yana nesa, mahaifinsa ya hange shi. Tausayi kuma ya kama shi, sai ya tashi ya ruga da gudu wurinsa, ya rungume shi, ya yi masa sumba.
Eno heh ah dokchap ano heh wah jiinni ngaakwangta. “Heh wah ih japtupta tok adi heh ah nok nawa haloot ni dook angta; ang abah uh heh wah heh thungthet lam ih soonkah ano, heh sah rah khonjoh ano chupphakta.
21 “Sai ɗan ya ce masa, ‘Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi. Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba.’
‘Ewah,’ heh sah rah ih liita, ‘Nga Rangte nyia an ngathong ni rapne ih rangdah molang. Ngah aadowa ih an sah et jen li suh takah pun kang.’
22 “Amma mahaifin ya ce wa bayinsa, ‘Maza! Ku kawo riga mafi kyau ku sa masa. Ku sa zobe a yatsarsa, da takalma kuma a ƙafafunsa.
Ang abah uh heh wah ih heh laksuh loong ah poon rum ano baatta, ‘Echaan!’ Heh ih liita, ‘Samsong jaase thoon ang arah jam koh jahan eno song thuk an. Heh lak nah laktiip ah tiipkoh eh an heh lah nah lakhoop ah khoop thuk ih an.
23 Ku kawo ɗan saniya mai ƙiba ku yanka. Bari mu yi biki mu yi shagali.
Erah lilih maan etotot ah jowang anno joot an, eno seng loong ah saroom room ih!
24 Gama ɗan nan nawa, da ya mutu, amma yanzu yana da rai kuma. Da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’ Sai suka fara shagali.
Tumeah arah nga sah ah etek eta, eno amadi heh engaakthing ela; heh mat eta, eno amadi jap jamhi. Eno saroom phaksat ah phang choongchaam rumta.
25 “Yayinda ake haka, babban ɗan yana gona. Da ya zo kusa da gida, sai ya ji ana kiɗi ana rawa.
“Erah tokdi heh sah phokhoh wah ah phek ni angta. Heh ngaakwang ha di, heh nok ko ih tiitthok damdam ih, heh ih boongkaat seehoon ang arah japchaatta.
26 Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Eno heh ih laksuh wasiit ah poon ano chengta, ‘Tumjih angla?’
27 Bawan ya ce, ‘Ai, ɗan’uwanka ne ya dawo, shi ne mahaifinka ya yanka ɗan saniya mai ƙiba, gama ya yi murna ya karɓi ɗansa da ya dawo gida lafiyayye, ba abin da ya same shi.’
An no ngaak wang taha,’ laksuh rah ih ngaakbaatta,’ eno an wah ih etotthoon maan ah joot thuk tahe, tumeah heh ah naririh punpiipi ih ngaak wang taha eah.’
28 “Sai yayan ya yi fushi, ya ƙi shiga gida. Sai mahaifinsa ya fita ya roƙe shi.
“Phokhoh wah ah rapne ih khata nok ni uh lawang thang ah; eno heh wah ah kah ano ‘nok nah wang ho’ ih heh lasih joh lam ih poon kata.
29 Amma ya amsa wa mahaifinsa ya ce, ‘Duba! Duk waɗannan shekaru, ina yin maka aiki kamar bawa, ban taɓa maka rashin biyayya ba. Duk da haka, ba ka taɓa ba ni ko ɗan akuya domin in yi shagali da abokaina ba.
Eno heh wah asuh liita, ‘Sokthaak hang, paangtang ih ngah ih an suh dah likhiik ih reeraang pakna lang, an jeng uh lanaan daan thang ah. Eno an ih ngah suh tumjih kohalang? Nga joonte damdoh roong joon phaksat suh ki esiit taan uh tatek haat thuk rang!
30 Amma da wannan ɗan naka, wanda ya ɓatar da dukiyarka a kan karuwai ya dawo, ka yanka masa ɗan saniya mai ƙiba!’
Eno arah an sah rah ih an dowa nyamka ah pheesuh hoono hansangte minuh damdi ngun loong ah thaaja kaat ano, ngaakwang hala asuh an ih maan elongthoon ah kadook kohu nih!’
31 “Sai mahaifin ya ce masa, ‘Ɗana, kullum kana nan tare da ni, kuma duk abin da nake da shi, naka ne.
‘Nga sah,’ heh wah ih ngaakbaatta, ‘An ah aani saarookwih nga damdi, eno jirep nga dowa loong ah an raangtaan.
32 Amma ya zama mana dole, mu yi shagali, mu yi murna, domin ɗan’uwan nan naka, da ya mutu, yanzu kuwa yana da rai, da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’”
Erah nang ih bah seng loong ih tenroon lam ih thong room phaksah theng, tumeah an no ah tek nawa, we ngaakthingla, heh jen mat eta, rah we jap jamhi.”