< Luka 14 >
1 Wata ranar Asabbaci, da Yesu ya shiga gidan wani sanannen Bafarisiye don cin abinci, sai mutane suka zuba masa ido da kyau.
Sabathni voikhat chu, Pharisee ulien inkhat ina Jisua bu nêk rangin a siela, mîn an enrichika.
2 A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
Mi inkhat a ke, a bânngei inthing, Jisua kôma a honga.
3 Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”
Jisua'n, Balam minchupungei le Phariseengei kôma, “Ei Balamin Sabathni mi mindam a phal mo, phal mak mo?” tiin a rekel ngeia.
4 Amma ba su ce kome ba. Sai ya riƙe mutumin, ya warkar da shi, sa’an nan ya sallame shi.
Hanchu an dâireka, Jisua'n damloi hah a sûra, a mindama, a min se zoia.
5 Sai ya tambaye, su ya ce, “In wani a cikinku yana da ɗa, ko bijimi da ya faɗa a rijiya a ranar Asabbaci, ba za ku cire shi nan da nan ba?”
Hanchu, Jisua'n an kôma, tumakhatin a nâipasal mo, a seratchal mo, Sabathnin tuikhura tâk senla, Sabathni nikhomrese, kelsuo kelen no tunui mo? a tia.
Hannisenla ha chong hah tutên thuon thei mak ngei.
7 Da ya lura da yadda baƙi suna zaɓan wuraren zama masu bangirma a tebur, sai ya faɗa musu wannan misali, ya ce;
An mi siel ngei mi senkhatin sukmun asa an thang, a mûn chu Jisua'n hi chongmintêk hih a ril ngeia.
8 “In wani ya gayyace ka bikin aure, kada ka zaɓi wurin zama mai bangirma, don wataƙila akwai wani da ya fi ka girma, da aka gayyata.
“Mîn inneina ruolhoia nangni an sielin, sukmun asana insung no roi.” nin nêka mi lien uol an sielin chu,
9 In kuwa haka ne, wanda ya gayyace duk biyunku, zai zo ya ce maka, ‘Ka ba wa mutumin nan wurin zamanka.’ Ka ga, an ƙasƙantar da kai, kuma dole ka ɗauki wuri mafi ƙasƙanci.
in pumapa no kôma hongin, “Ama hi mun ot roh” tîng a ta mâimôk takin mun innuoina insung ni tih.
10 Amma in an gayyace ka, ɗauki wuri mafi ƙasƙanci, don in wanda ya gayyace ka ya zo, zai ce maka, ‘Ka hawo nan aboki a wuri mafi girma.’ Wannan zai ɗaukaka ka a gaban dukan’yan’uwanka baƙi.
Manêk han, nang an siela anîn chu mun innuoina insung inla, a pumapa hong a ta, no kôma, “Mala, mun asana hong insung roh tîng a ta, hanchu, khuolmingei makunga mirit lông ni tih.
11 Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Shi wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
Omlien ngei kai intem an ta, omchîn ngei chu minlutin om an tih,” a tia.
12 Sai Yesu ya ce wa wanda ya gayyace shi, “Lokacin da ka shirya biki ko liyafa, kada ka gayyaci abokanka, ko’yan’uwanka, ko danginka, ko kuma maƙwabtanka masu arziki, gama in ka yi haka, suna iya gayyatarka, su biya maka alherin da ka yi musu.
Jisua'n a sielpu kôma khom, “Sûna mo, jâna mo, ruolhoi no tho tikin chu, na malngei mo, na lâibungngei mo, nu sûngsuokngei mo, nu bunga minei ngei mo, siel no roh, nônchu nang siel nôk an ta, nang thuon nôk an tih.
13 Amma lokacin da ka kira biki, ka gayyaci matalauta, da guragu, da shanyayyu, da makafi.
Ruolhoi no thôn chu inriengngei, a ôingei, kholrangei, mitchongei siel roh,
14 Ta haka, za ka sami albarka. Ko da yake ba za su iya biyan ka ba, za a biya ka a ranar tashin masu adalci daga matattu.”
nang an thuon theiloi sikin sat nang vur sâng a tih, midikngei inthoi nôk tika Pathien'n nang thuon a tih,” a tipea.
15 Da jin haka, sai wani da yake tare da shi a tebur ɗin, ya ce wa Yesu, “Mai albarka ne wanda zai ci abinci a bikin nan a mulkin Allah.”
Hanchu, a khêng otpui inkhatin a chongril a rieta, a kôma, “Pathien Rêngrama ruolhoia insung rang ngei chu idôra râisân a om rang mo na!” a tia.
16 Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum yana shirya wani babban biki, ya kuma gayyaci baƙi da yawa.
Jisua'n a kôma, “Mi inkhatin ruolhoi roiinpui tak a minsûka, mi tamtak a siela,
17 Da lokacin bikin ya yi, sai ya aiki bawansa ya je ya ce wa waɗanda aka gayyata, ‘Ku zo, don an shirya kome.’
anêk zora tikin chu a mi siel ngei kôma, ‘Hong ta roi jâttin ânzoi zoi,’ iti rangin a tîrlâm a tîra.
18 “Amma sai dukansu suka fara ba da hujjoji. Na farkon ya ce, ‘Na sayi gona yanzun nan, dole in je in ga yadda take, ina roƙonka ka yi mini haƙuri.’
Hanchu an rêngin inlêmna an nei chita, A motontak han a kôma, ‘Loi ko rochôka, a en ke se rang, ni muduol roh,’ a tia.
19 “Wani ya ce, ‘Na sayi shanun noma guda goma yanzun nan, ina kan hanyata ke nan in gwada su, ina roƙonka, ka yi mini haƙuri.’
Mi dangin, seratchal bop rangnga ko rochôka, a enmindik rangin ke se rang ani, ni lei muduol roh,” a tia.
20 “Har yanzu wani ya ce, ‘Na yi aure yanzun nan, don haka ni ba zan iya zuwa ba.’
Mi dangin, “inkenei suobil kêng ania, masikin hong thei no ning,” a tia.
21 “Bawansa ya dawo ya gaya wa maigidansa wannan. Sai maigidan ya yi fushi, ya ba da umarni ga bawansa ya ce, ‘Ka fita da sauri, ka bi titi-titi da lungu-lungu na garin, ka kawo matalauta, da guragu, da makafi, da shanyayyu.’
Ma tîrlâm hah a se sirin chu a pu a rila. A pumapa hah a takasia, a tîrlâm kôm, “Se lalai inla, kotmâingeia, lamlienngeia, inriengngei, a ôingei, mitchongei, kholrangei hongtuong ngei roh,” a tia.
22 “Bawan ya dawo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, an yi abin da ka umarta, amma har yanzu da sauran wuri.’
Tîrlâm han a kôma, “O, pu ni ti anghan ko thoa, ania, mun tamtak a la tong” a tia.
23 “Maigidan ya ce wa bawansa, ‘Ka je kan hanyoyin da layi-layi na karkara, ka sa su shigo, don gidana ya cika.’
Hanchu a pûn, a tîrlâm kôma han, “Sênla, lamliena, lamkêma mingei, ki in sipna rangin hongtuong lût roh.
24 Ina gaya muku, babu ko ɗaya daga cikin mutanen nan da aka gayyata da zai ɗanɗana bikina.”
Nang ki ril, mi ki siel ngei han tutên ka ruolhoia sâk noni ngei a ti,” a tia.
25 Taron mutane mai yawa suna tafiya tare da Yesu, sai ya juya ya ce musu,
Voikhat chu mipui tampa Jisua leh an inruoia, an tieng ânheia, an kôma,
26 “Duk wanda yakan zo wurina, amma bai ƙi mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa da’ya’yansa, da’yan’uwansa mata da maza, kai, har ma ransa ba, ba zai iya zama almajirina ba.
“Tutu a nû le a pa, a lômnu le a nâingei, a lâibungngei le a sarnungei, le ama takpum nêka, lungkham mi mu uol nônchu, ko kôma hongin ku ruoisi nithei no nih.
27 Kuma duk wanda ba yakan ɗauki gicciyensa ya bi ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Tukhom ama khros ruputa mi jûi loipu chu ka ruoisingei nithei no nih,” a tia.
28 “In wani daga cikinku yana so ya gina gidan sama, ai, yakan fara zama ne, ya yi lissafin abin da ginin zai ci tukuna, don yă ga ko yana da isashen kuɗi da zai gama ginin.
Tumakhatin in insâng sin rang bôk senla, insungin a sin zoina rang sum a dôn le dônloi mindon bak a tih.
29 Gama in ya sa tushen gini, amma bai iya gamawa ba, duk wanda ya gani zai yi masa ba’a,
Lungphûm a phûm suole, zoi thei khâi tano senla, a mu nâmin munuisan an tih.
30 yana cewa, ‘Wannan mutum ya fara gini, amma bai iya gamawa ba.’
A in sin a phut nâka chu, zoi thei khâi mak tîng an tih.
31 “Ko kuma, wane sarki ne, in zai je yaƙi da wani sarki, ai, yakan fara zama ne, ya duba ya ga, ko da mutane dubu goma, shi zai iya ƙarawa da mai zuwa da dubu ashirin?
Hanchu, tu rêng mo, a mi isângsôm leh rêng danga mi isângsômnik leh ama doi ranga juong, a ngam rang le ngamloi rang, insungin a mindon bak loi rang?
32 In ba zai iya ba, to, tun suna nesa, zai aika da wakilai, su je neman sharuɗan salama.
A doi ngamloi rangin chu, alazana an la om lâiin, inngêina sin rangin thangthei tîr a tih.
33 Haka nan fa, kowane ne a cikinku, da ba ya rabu da abin da yake da shi ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Ma anghan, tutu nangni khom a nei murdi a mâk riei nônchu ku ruoisi ni thei no tunui.
34 “Gishiri fa yana da kyau, amma in gishiri ya rabu da daɗin ɗanɗanonsa, ta yaya za a sāke mai da daɗin ɗanɗanonsa?
“Michi hi asa, ania, a alna boi ta senla chu, min al nôk thei ni khâi mak.
35 Ba shi da wani amfani, ko ga ƙasa, ko ga juji, sai dai a zubar da shi. “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Pil rang khomin, ur rang khom sa mak, vôrpai rang vai kêng. Kuor nin dônin chu rangâi roi,” a tia.