< Luka 14 >

1 Wata ranar Asabbaci, da Yesu ya shiga gidan wani sanannen Bafarisiye don cin abinci, sai mutane suka zuba masa ido da kyau.
Lwaliga luli lusiku lwa Isabhato, Yesu nagenda mumusi gwo omwi wa abhatangasha bha abhafarisayo okulya ebhilyo, nibhamukengelaga kwa ayeyi.
2 A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
Imbele yaye aliga alio omunu nanyasibhwaga no obhufwimbe.
3 Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”
Yesu nabhusha abhamenyi bhe ebhilagilo bhye Echiyaudi na Abhafarisayo ati, “Ejibha munsonga okuosha omunu kulunaku lwa Isabhato?”
4 Amma ba su ce kome ba. Sai ya riƙe mutumin, ya warkar da shi, sa’an nan ya sallame shi.
Nawe nibhajibhila jibhi, kulwejo Yesu namugwata, namuosha nokumuyana omwanya agende eyo kaja.
5 Sai ya tambaye, su ya ce, “In wani a cikinku yana da ɗa, ko bijimi da ya faɗa a rijiya a ranar Asabbaci, ba za ku cire shi nan da nan ba?”
Omwene nabhabhwila ati, “Niga unu ali nomwana amo ing'a nilagala mwijibha olunaku lwa Isabhato nasiga okuikululamo bhwangu?”
6 Suka rasa abin faɗi.
Mbe abhenene bhatabheye na bhutulo obhwo kusubhya ingulu ye emisango ejo.
7 Da ya lura da yadda baƙi suna zaɓan wuraren zama masu bangirma a tebur, sai ya faɗa musu wannan misali, ya ce;
Ejile Yesu amenya nkanikwo abhagenyi bhegegela ebhitebhe bhye echibhalo, nio nabhabhwila echijejekanyo chinu,
8 “In wani ya gayyace ka bikin aure, kada ka zaɓi wurin zama mai bangirma, don wataƙila akwai wani da ya fi ka girma, da aka gayyata.
“Omunu akakukoka mubhwenga, wasiga okwiyanja kulubhala lwa kuchitebhe chechibhalo, kulwokubha outula okusanga akokelwe omunu we echibhalo okukila awe.
9 In kuwa haka ne, wanda ya gayyace duk biyunku, zai zo ya ce maka, ‘Ka ba wa mutumin nan wurin zamanka.’ Ka ga, an ƙasƙantar da kai, kuma dole ka ɗauki wuri mafi ƙasƙanci.
Mbe oyo abhakokele bhona bhabhili akakinga, nabhwila awe ati, 'tela omunu unu echitebhe chaye,' mbe nuwiswala nuwamba okugega omwanya gwa kubhumalisho
10 Amma in an gayyace ka, ɗauki wuri mafi ƙasƙanci, don in wanda ya gayyace ka ya zo, zai ce maka, ‘Ka hawo nan aboki a wuri mafi girma.’ Wannan zai ɗaukaka ka a gaban dukan’yan’uwanka baƙi.
Nawe awe bhakakukoka, genda wiyanje olubhala lwa kubhumalisho, koleleki unu akukokele akaja, akubhwile ati, 'Musani, Libhata wiyanje imbele.' ao nio oubhona echibhalo imbele ya bhona bhanu bheyanjile amwi nawe kumeja.
11 Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Shi wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
Kulwa insonga unu ketula ingulu katelembushwa, na unu kekeya katulwa ingulu.”
12 Sai Yesu ya ce wa wanda ya gayyace shi, “Lokacin da ka shirya biki ko liyafa, kada ka gayyaci abokanka, ko’yan’uwanka, ko danginka, ko kuma maƙwabtanka masu arziki, gama in ka yi haka, suna iya gayyatarka, su biya maka alherin da ka yi musu.
Nio Yesu nabhwila unu amukokele ati, “Ukasosha ebhilyo bhya mumwisi amo ebhya kegolo, siga kukoka abhasani bhao amo abhaili bhao amo bhayala bhanyu amo abhakobhe bhao amo abhekashanya bhao abhalibhona, koleleki bhona bhakakukoka ubhone okuliwa.
13 Amma lokacin da ka kira biki, ka gayyaci matalauta, da guragu, da shanyayyu, da makafi.
Nawe ukakola obhugenyi, nukoke abhataka, abhalema, bhanu bhafuye amagulu na abhaume,
14 Ta haka, za ka sami albarka. Ko da yake ba za su iya biyan ka ba, za a biya ka a ranar tashin masu adalci daga matattu.”
awe ubhona amabhando. nolwo kutyo bhatakutula okukuliya, kulwokubha uliliwa kubhusuluko bhwa abhalengelesi.”
15 Da jin haka, sai wani da yake tare da shi a tebur ɗin, ya ce wa Yesu, “Mai albarka ne wanda zai ci abinci a bikin nan a mulkin Allah.”
Oumwi mu bhanu bhaliga bheyanjile amwi na Yesu kumeja ejile ongwa ago, nabhwila Yesu ati, “Alibhona libhando unu alilya obhugenyi mu bhukama bhwa Nyamuanga.”
16 Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum yana shirya wani babban biki, ya kuma gayyaci baƙi da yawa.
Nawe Yesu namubhwila ati, “Omunu numwi akolele obhugenyi bhunene, nakoka bhanu bhafu.
17 Da lokacin bikin ya yi, sai ya aiki bawansa ya je ya ce wa waɗanda aka gayyata, ‘Ku zo, don an shirya kome.’
Bhwejile obhugenyi bhwamalilila, natuma omukosi waye owemilimu abhabhwile bhanu bhakokelwe, 'Mbe muje, kulwokubha bhuli chinu cha bheyewo.'
18 “Amma sai dukansu suka fara ba da hujjoji. Na farkon ya ce, ‘Na sayi gona yanzun nan, dole in je in ga yadda take, ina roƙonka ka yi mini haƙuri.’
Bhona, nibhamba okusabhwa echigongo. Owokwamba namubhwila omukosi ati, 'Namagula lisambu, nibhusibhusi nigende nijolilola. Mbe mfwila chigongo.'
19 “Wani ya ce, ‘Na sayi shanun noma guda goma yanzun nan, ina kan hanyata ke nan in gwada su, ina roƙonka, ka yi mini haƙuri.’
Oundi naika ati, 'Namamala okugula jing'a jokulimila olyanu nilimunjila yokuja ojilegeja. Mbe mfwila chigongo.'
20 “Har yanzu wani ya ce, ‘Na yi aure yanzun nan, don haka ni ba zan iya zuwa ba.’
Omunu undi ona naika ati, 'Namamala okutwala omugasi, kulwejo nitakutula kuja.'
21 “Bawansa ya dawo ya gaya wa maigidansa wannan. Sai maigidan ya yi fushi, ya ba da umarni ga bawansa ya ce, ‘Ka fita da sauri, ka bi titi-titi da lungu-lungu na garin, ka kawo matalauta, da guragu, da makafi, da shanyayyu.’
Omukosi nasubha nabhwila lata bhugenyi amagambo ago. Mbe kanya nyumba nabhiililwa abhwila omukosi waye ati,' Genda bhwangu munjila na munkondo ubhalete anu abhataka, abhalema, abhaume na bhanu bhafuye emibhili.”
22 “Bawan ya dawo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, an yi abin da ka umarta, amma har yanzu da sauran wuri.’
Omukosi waye naika ati, 'Lata bhugenyi, ago walagilila gakolekene, na olyanu guchalio omwanya.'
23 “Maigidan ya ce wa bawansa, ‘Ka je kan hanyoyin da layi-layi na karkara, ka sa su shigo, don gidana ya cika.’
Lata bhugenyi nabhwila omukosi ati, 'Genda kunjila inene nebhijila ebhitoto ubhasinyilishe abhanu bhengile, koleleki inyumba yani ijule.
24 Ina gaya muku, babu ko ɗaya daga cikin mutanen nan da aka gayyata da zai ɗanɗana bikina.”
Kulwa insonga enibhabhwila, atalio na umwi unu aliloja obhugenyi bhwani kubhanu bhakokelwe kubhwambilo.'”
25 Taron mutane mai yawa suna tafiya tare da Yesu, sai ya juya ya ce musu,
Liijo lya abhanu bhafu lyaliga nililibhata amwi na Yesu, neya nalikebhukila nabhabhwila ati,
26 “Duk wanda yakan zo wurina, amma bai ƙi mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa da’ya’yansa, da’yan’uwansa mata da maza, kai, har ma ransa ba, ba zai iya zama almajirina ba.
“Labha omunu kandubha anye na atalemele esemwene, nyilamwene, omugasi waye, abhana bhaye, abhaili bhaye abhechilume na abhechigasi-yee, nolwo obhulame bhwaye ona- omunu lwoyo atakutula okubha mwiigisibhwa wani.
27 Kuma duk wanda ba yakan ɗauki gicciyensa ya bi ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Omunu akabhula okwitika omusalabha gwaye akansoka inyuma yani atakutula kubha mwiigisibhwa wani.
28 “In wani daga cikinku yana so ya gina gidan sama, ai, yakan fara zama ne, ya yi lissafin abin da ginin zai ci tukuna, don yă ga ko yana da isashen kuɗi da zai gama ginin.
Mbe niga unu agati yemwe, unu kenda okumbaka echisonge atakwiyanja ansi okwamba akabhala jigarama ku bhukumi bhwaye, labha anabhyo bhinu kenda okukumisha emilimu jaye?
29 Gama in ya sa tushen gini, amma bai iya gamawa ba, duk wanda ya gani zai yi masa ba’a,
Akabhula okulola kutyo, akamala okutulao omusingi naigwa ukumala echisonge, bhona bhanu bhamulolele bhalimuseka,
30 yana cewa, ‘Wannan mutum ya fara gini, amma bai iya gamawa ba.’
nibhaika ati, 'Omunu unu ambile okumbaka atana managa go okumala obhumbaki.'
31 “Ko kuma, wane sarki ne, in zai je yaƙi da wani sarki, ai, yakan fara zama ne, ya duba ya ga, ko da mutane dubu goma, shi zai iya ƙarawa da mai zuwa da dubu ashirin?
Amo ni mukama ki, unu kenda okuja okulwana obhulemo no omukama oundi, ateyanjile ansi okwamba nabhusilisha ingulu yokumenya ati katula, nolwo ali na abhasilikale bhiumbi ekumi abhokulwana no obhukama bhundi, bhunu bhumwimukiye bhuli na abhanu bhiumbi makumi gabhili?
32 In ba zai iya ba, to, tun suna nesa, zai aika da wakilai, su je neman sharuɗan salama.
Labha jitali kutyo, echise cha abhandi bhaliya bhachali kula, mbe atume omukongya bhateo obhungwani bhwo omulembe.
33 Haka nan fa, kowane ne a cikinku, da ba ya rabu da abin da yake da shi ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Mbe kulwejo, wonawona kwimwe oyo atasigile bhyona bhinu alinabhyo, atakutula kubha mwiigisibhwa wani.
34 “Gishiri fa yana da kyau, amma in gishiri ya rabu da daɗin ɗanɗanonsa, ta yaya za a sāke mai da daɗin ɗanɗanonsa?
Omunyu nigwakisi, nawe omunyu gukabhula omwaya gwago, ejibha kutiki ukukingila gusubhe gubhe munyu lindi?
35 Ba shi da wani amfani, ko ga ƙasa, ko ga juji, sai dai a zubar da shi. “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Gutakusubha kukola mulimu mumayalu amo nolwo mumboleya; ogulaswa kula. Unu ali na amatwi go kungwa, mbe nongwe.”

< Luka 14 >