< Luka 13 >

1 A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
ku nsiki ughuo, kulyale na vaanhu vamonga valyampelile imhola savaGalatia vano u Pilato alyavabudile na kuhasing'ani a ni danda sa vanave.
2 Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
uYesu akavamula akavavula, “pe musagha kuuti avagalilaya avuo valyale ni sambi kukila avagalilaya avange voni fyenambe ghavaghile amavivi aghuo?
3 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
Nambe, nikuvavula neke nave namulata najumue mulibudua vule vule.
4 Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
nambe avaanhu vala kijigho nu ntanda ku Siloamu vanoghukaghua na kuvabuda, musagha aveene valyale vanya sambi kukila avaanhu avange ku Yelusalemu?
5 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Nambe, une niti, neke nave namulata najumue mweni mufua.
6 Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi’ya’ya ba.
uYesu akavavula ikihwani iki,” umuunhu jumonga layale nu mpiki ghuvyalilue mu mughunda ghwa mwene, akaluta kulonda imheeke mu mpiki ghula neke nakaghaghile.
7 Sai ya ce wa mai lura da gonar inabin, ‘Yau shekara uku ke nan ina zuwa neman’ya’yan ɓaure daga itacen nan, amma ba na samun kome. Sare shi! Don me za a bar shi ya tare wuri.’
akam'bula juno ilolelela umughunda ghula, “lola mu maka ghatatu nisile na kughela kulonda imheeke mumpiki ughu neke nanipatile. udumule ulwakuva ghunangania ilihanga.
8 “Mutumin ya amsa ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ka bar shi, in yi masa banƙasa, in kuma zuba masa taki har na shekara ɗaya.
juno ilolelela umughunda akati, “ughuleke umwaka ughu neke nipile na kukuvikila imbolela.
9 In kuwa ya ba da’ya’ya shekara mai zuwa, yana da kyau! In kuwa ba haka ba, sai ka sare shi.’”
nave ghihola imheeke umwaka ghuno ghukwisa ke kanono, neke nave naghuhola nikughudumula.
10 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana koyarwa a wata majami’a,
lino uYesu alyale ivulanisia mu nyumba jimonga ija kufunyila unsiki ghwa Sabati.
11 a wurin kuwa, akwai wata mace wadda aljani ya gurgunta, har na shekaru goma sha takwas. Duk ta tanƙware, ba ta ma iya miƙewa ko kaɗan.
lola, pwe alyale umukimama jumonga juno ku maka kijigho nu ntanda alyale ni lipepo ililamafu lwa vuvotevote, umwene alyale mughogholo naalyale iwesia kukwima na kugholoka.
12 Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
uYesu ati amwaghile an'kemheela akam'bula, “mama uvikilue vwavuke kuhuma mu vuvotevote vwako.”
13 Sai ya ɗibiya hannuwansa a kanta, nan da nan sai ta miƙe, ta yabi Allah.
akavika amavoko ghake pa kyanya jake, pe um'bili ghwake ghukagholoka ghwope akamughinia uNguluve.
14 Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
neke um'baha ghwa nyumba jila ja kufunyila akakalala ulwakuva uYesu alya nsosisie ikighono kya Sabati. pe untavulua akamwamula akalivula ilipugha,”kuli ni fighono, fino luvaghile kuvoma imbombo. mwise kusosia himbe, nakwekuti kikighono kya sabati kyene.
15 Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ku munafukai! Ashe, kowannenku ba yakan kunce bijiminsa ko jakinsa, yă kai shi waje yă ba shi ruwa, a ranar Asabbaci ba?
uMutwa akamwamula akati, “vakitule! nakwale nambe juno kulyumue juno idindulila idogovi nambe ing'ombe jako kuhuma muluvagha na kukuvalongosia kuluta kunyua ikighono kya Sabati?
16 Ashe, bai kamata a’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
pe lino umhinja ghwa Ibulahamu, juno uSetano an'dindile ku maka kijigho nu ntanda, pe nalukamunoghile umhinja jula kusosivua ikighono kya Sabati.
17 Sa’ad da ya faɗi wannan, sai duka masu gāba da shi suka kunyata. Amma mutane kuwa suka yi murna saboda dukan abubuwan banmamaki da yake yi.
pano alyale ijova amasio aghuo, voni vala vano valyale vikumpinga vakavona soni, pe ilipugha ilikome lya vange vakalulutila vwimila sino sinoavombile.
18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
uYesu akati, “uvwimike vwa Nguluve vuhwanine ni kiki, kange niwesia kuling'anisia ni kiki?
19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
ji ghwene mbeju jino umuunhu atolile na kuluta kuvyala ku mughunda ghwake, jikalela na kuva mpiki n'kome, ni njuni sa kukyanya sikatenda ifivwasu fyave mu matafi ghake.
20 Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
kange akati, “nivuling'anisie ni kiki uvwimike vwa Nguluve?
21 Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
ki kwene kilule kino un'dala itola na kuhasing'ania jujuo ifipimilo fitatu fya vutine nambe kughumuka”
22 Sa’ad da Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi ta cikin garuruwan da ƙauyukan, yana koyarwa.
uYesu alyaghendile mu mapulo ni fikaaja kuluta ku Yelusalemu na kuvavulanisia.
23 Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
umuunhu jumonga akaposia akati, “Mutwa, ve vaanhu vadebe vano vilipokua”. pe lino akavavula akati,”
24 “Ku yi matuƙar ƙoƙari ku shiga ta matsattsiyar ƙofa, domin ina faɗa muku, mutane da yawa za su yi ƙoƙarin shiga, amma ba za su iya ba.
mujilolelelaghe kukilila umulyango unsekele, ulwakuva vinga vighela na kukunua kukwingila.
25 Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
pambele unyanyumba ati imile na pidinda umulyango, pe mulikwima panji na kuhodesia na kuuti, Mutwa, Mutwa, tudindulile umwene ikuvamula na kwiti, 'nanivamanyile umue nambe kuno muhuma'
26 “Sa’an nan za ku ce, ‘Haba, mu da muka ci, muka sha tare da kai, har ka yi koyarwa a cikin titi-titi namu.’
pe muliti, 'tukalile na pinyua pavulungolo pako nuve ukatuvulanisie mu fikaaja fitu'
27 “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
neke umwene ikivamula, nikuvavula nanivamanye kuno muhuma, vuka palyune umue mwe vavomba vuhosi.
28 “Za a yi kuka a can, da cizon haƙora, sa’ad da kuka ga Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, da dukan annabawa a mulkin Allah, amma ku kuwa, za a jefar da ku a waje.
kwe kuliva na kulila kisila vusililo unsiki ghuno mulikuvagha uAbulahamu, Isaka nu Yakovo na vavili voni ku vwimike vwa Nguluve, neke umue jumue mutaghilue kunji.
29 Mutane za su zo daga gabas, da yamma, da kudu, da arewa, su ɗauki wuraren zamansu a bikin, a cikin mulkin Allah.
vikwisa kuhuma imbale sooni, nakupuma pa mesa ja kyakulia kya pakivwilile mu vutwa vwa Nguluve.
30 Tabbatacce, akwai waɗansu da suke na ƙarshe, da za su zama na farko, na farko kuma, da za su zama na ƙarshe.”
kagula ili kuuti, ughwa vusililo ghwe ghwa kwanda nu ghwawanda iiva ghwa vusililo”.
31 A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
unsiki undebe pambele, avafalisayi vamonga valisile na kukum'bula kuuti, “luta na kuvuka apa ulwakuva uHelode ilonda kukubuda”.
32 Ya amsa ya ce, “Ku je ku gaya wa dilan nan, wato, mai makirci cewa, ‘Da yau da kuma gobe, zan fitar da aljanu, in kuma warkar da mutane, sa’an nan a rana ta uku in cika burin aikina.
uYesu akati, “mulute mukakivule ikikanu, kila, lola nikughadagha amapepo na kusosia umusyughu nu lyakilavo, ni kighono kya vutatu nitekelesia uvufumbue vwango.
33 Duk da haka, dole in ci gaba da aikin a yau, da kuma gobe, sa’an nan in ci gaba da yin haka kashegari kuma, gama tabbatacce, ba annabi da yakan mutu a bayan birnin Urushalima!’
ku lwolwoni lunoghile vwimila jango kughedelela umusyughu, ulwakilavo ni fighono fino fikwisa, ulwakuva najikwiting'ana kum'buda m'bili kutali ni Yelusalemu.
34 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
Yelusalemu, Yelusalemu ghwe veni juno ikivabuda avavili na kukuvatova amavue vala vano vasung'ilue kulyumue. ke kalingi ninoghilue kuvakong'ania avaanha vinu ndavule ing'uku vule jikong'ania ifayana fyake mumbavatilo sake. neke ili namukalighanile.
35 Duba, an bar muku gidanku fanko. Ina kuwa faɗa muku, ba za ku sāke ganina ba, sai kun ce, ‘Mai albarka ne shi wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
lola ujilekile inyumba jako. najune nukivavula, namungawesie kukunyagha nambe mungati, 'afunyilue ujuo juno ikwisa ku litavua lya mutwa”.

< Luka 13 >