< Luka 13 >

1 A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
Ăn vrijamjaja avinjit la Isusu njeki om karje ja rubit k rimski upravitelju Pilat anaredit p njeka lumje d regija Galileja s lji muară pănd duča žrtvă ăn Hram ăn Jeruzalem.
2 Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
A Isusu lja zăs: “Dal găndic k lumja d regija Galileja aša afost umurăc daja ča fost grešni maj mult d toc alcă lumje ăn regija Galileja?
3 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
Nipošto! Istina je, akă nu vu okrinic dăla grešală, š voj isto osă propanic!
4 Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
Š če găndic d ăštja optsprjače p karje sa duburăt kula ăn Siloam ăn Jeruzalem š lja murăt? Dal găndic k afost grešni maj mult d toc alcă lumja ăn Jeruzalem?
5 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Nipošto! Istina je, akă nu vu okrinic dăla grešală, š voj isto osă propanic!”
6 Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi’ya’ya ba.
Atunča Isusu lji rubjaštje asta vorbă: “Njeki om avut smokvă karje asadit ăn vinograd aluj. Vinja ăn tot anu s vjadje dal arodit, ali na găsăt p ja ničuna smokvă.
7 Sai ya ce wa mai lura da gonar inabin, ‘Yau shekara uku ke nan ina zuwa neman’ya’yan ɓaure daga itacen nan, amma ba na samun kome. Sare shi! Don me za a bar shi ya tare wuri.’
Azăs atunča alu omu karje s pobrinjaštje d vinograd: ‘Jakă već trje aj viuv s vjed dal jaštje plod p smokvasta, ali nu l găsăsk. Tajoj. Dăče s iscrpjaskă pămăntu?’
8 “Mutumin ya amsa ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ka bar shi, in yi masa banƙasa, in kuma zuba masa taki har na shekara ɗaya.
A omula azăs: ‘Gospodarulje, las još u an. Osă surp š osă puj păngl ja gnoju.
9 In kuwa ya ba da’ya’ya shekara mai zuwa, yana da kyau! In kuwa ba haka ba, sai ka sare shi.’”
Akă aja fiča la anu, možda osă rudjaskă smokva. Akă nu, atunča osă utaj d tinje.’”
10 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana koyarwa a wata majami’a,
Isusu una sămbătă ănvăca ăn sinagogă.
11 a wurin kuwa, akwai wata mace wadda aljani ya gurgunta, har na shekaru goma sha takwas. Duk ta tanƙware, ba ta ma iya miƙewa ko kaɗan.
Jakă, afost ănklo una mujarje ăn karje afost optsprjače aj sufljetu alu rov karje ufiča bulnavă. Afost grbavă š nikako na putut s s ispravljaskă.
12 Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
Kănd Isusu avizut p ja, akimato la jel š ja zăs: “Mujarje, oslobodită ješt d bualasta!”
13 Sai ya ɗibiya hannuwansa a kanta, nan da nan sai ta miƙe, ta yabi Allah.
Atunča apus mănilje aluj p ja. Mujarja dăturdată sa ispravit š ančiput s slavjaskă p Dimizov.
14 Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
Omu karje vudjaštje sinagoga sa nikăžăt. Agăndit k Isusu prekršaštje zakonu alu Mojsije daja če likuja ăn sămbătă. Š azăs alu naroduluj: “Šasă zălje ăn duminikă zakonu alu nostru dopustjaštje s lukrizăm. Ăn zuviljalja vinjic s likujic, a nu sămbătă!”
15 Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ku munafukai! Ashe, kowannenku ba yakan kunce bijiminsa ko jakinsa, yă kai shi waje yă ba shi ruwa, a ranar Asabbaci ba?
Domnu Isusu ja zăs: “Voj lumjo karje avjec duavă licje! Š voj lukrizăc sămbătă. Toc voj dizljigăc ăn sămbătă p volu ili p magaracu š l skutjec dăn štală la apă s bja, dal nu?
16 Ashe, bai kamata a’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
Asta mujarje karje je sămănca alu Abraham karje Sotona acănăto ljigată optsprjače d aj. Dal stvarno găndic k na atribut s fije dizljigată ăn sămbătă dăla asta buală ku karje irja ljigată?”
17 Sa’ad da ya faɗi wannan, sai duka masu gāba da shi suka kunyata. Amma mutane kuwa suka yi murna saboda dukan abubuwan banmamaki da yake yi.
P vorbilje alu Isusuluj, sa posramit toc dušmani aluj, a toc alcă sa radujit d čudurj karje afukut Isusu.
18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
Isusu azăs: “Kum izglidjaštje cara alu Dimizov? Ku čaja s ju usporidjesk?
19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
Cara alu Dimizov je kašă sămănca mikă alu gorušice karje omu asadit ăn baštjava aluj. Aja krjaštje marje kašă ljemnu š puji vinje s gnizdjaštje ăn krăči aluj.”
20 Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
Jar antribat: “Ku čaja s ju usporidjesk cara alu Dimizov?
21 Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
Aja je kašă germa karje mujarja alato š amišăto ăn marje količină d pjelm pănd tot zolu nu sa drikă.”
22 Sa’ad da Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi ta cikin garuruwan da ƙauyukan, yana koyarwa.
Isusu putuja ăn Jeruzalem. Pănd triča p trgurj š p saturj š p drum ănvăca,
23 Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
njeko la antribat: “Domnulje, dal Dimizov samo osă spasaskă pucăn lumje dăla sud?” Isusu azăs:
24 “Ku yi matuƙar ƙoƙari ku shiga ta matsattsiyar ƙofa, domin ina faɗa muku, mutane da yawa za su yi ƙoƙarin shiga, amma ba za su iya ba.
“Cara alu Dimizov je kašă kasa karje arje ušă strămtă. Trudicăvă s untrăc p ja. Istina je, mult lumje vrja s untrje, ali nusă puată.
25 Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
Kănd toc ažuns š gospodaru sa skulat š ankis uša, nusă kutizăc s untrăc. Atunča osă stăc afar š osă bătjec la ušă. Osă zăčec: ‘Domnulje, diškidje nuavă!’ A jel osă zăkă: ‘Nu štiuv činje ištjec š dundje vinjic.’
26 “Sa’an nan za ku ce, ‘Haba, mu da muka ci, muka sha tare da kai, har ka yi koyarwa a cikin titi-titi namu.’
Atunča osă rubic: ‘Noj ku tinje amănkat š abut, š tu nji ănvăcaj p trgurje alji noštri!’
27 “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
A jel vuavă osă zăkă: ‘Nu štiuv činje ištjec š dundje vinjic. Fuđic dăla minje, toc voj lumjo karje fičec rov!’
28 “Za a yi kuka a can, da cizon haƙora, sa’ad da kuka ga Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, da dukan annabawa a mulkin Allah, amma ku kuwa, za a jefar da ku a waje.
Ănklo osă plănđec š osă škrcijic d dinc ăn tugă kănd vidjec p Abraham, p Izak š p Jakov š p toc prorokurlje la gozbă ăn cara alu Dimizov, k voj săngurj afost putiric.
29 Mutane za su zo daga gabas, da yamma, da kudu, da arewa, su ɗauki wuraren zamansu a bikin, a cikin mulkin Allah.
Š osă vije lumja d tuatje părc alu pămăntuluj, čak š ălja karje nuje Židovj, š osă mălănče la gozbă ăn cara alu Dimizov.
30 Tabbatacce, akwai waɗansu da suke na ƙarshe, da za su zama na farko, na farko kuma, da za su zama na ƙarshe.”
Jakă njeki karje akuma s smatrjaštje k je maj mič osă fije atunča maj marje, a njeki karje akuma s smatrjaštje k je maj marje osă fije atunča maj mič.”
31 A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
Ăn vrijamaja, kănd Isusu azavršăt ku vorba, avinjit la jel njeki farizeji š azăs alu Isusuluj: “Fuđ da iča daja če Herod vrja s t muarje!”
32 Ya amsa ya ce, “Ku je ku gaya wa dilan nan, wato, mai makirci cewa, ‘Da yau da kuma gobe, zan fitar da aljanu, in kuma warkar da mutane, sa’an nan a rana ta uku in cika burin aikina.
A Isusu lja zăs: “Fuđic š zăčec alu aja lukavăj lisicăj: ‘Jakă, jo osă putirjesk p sufljeti alji rovj š likujaskă astăz š mănje š aldă trje zălje osă dovršăsk lukru alu mjov.’
33 Duk da haka, dole in ci gaba da aikin a yau, da kuma gobe, sa’an nan in ci gaba da yin haka kashegari kuma, gama tabbatacce, ba annabi da yakan mutu a bayan birnin Urushalima!’
Da, astăz, mănje š dăpă mănje mora s nastavjesk p drum. Dali nuje aja ăn Jeruzalem undje umuară p tot proroku? Kum aputja s mor bilo undje altu?
34 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
O Jeruzaleme, o Jeruzaleme, tu karje umorj p prorokurlje š umorj ku buluvanji p ălja karje Dimizov atrimjes la tinje! Kăt vorj avrut s străng p lumja ata kum kloca sakupljaštje p puji š punje dusu ja, ali tu nu ma dat!
35 Duba, an bar muku gidanku fanko. Ina kuwa faɗa muku, ba za ku sāke ganina ba, sai kun ce, ‘Mai albarka ne shi wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
Dimizov osă napustjaskă p tinje. Istina je, nu maj m vjez više tot pănd nu vinje vrijamja pănd god nu zăčec: ‘Blagoslovit ăla p karje Domnu atrimjes!’”

< Luka 13 >