< Luka 13 >

1 A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
Ni wakati wowow pabile ni baadhi ya bandu babamtaarifu husu Agalilaya ambabo Pilato atikuabulaga ni yangabana damu yabe ni sadaka yabe.
2 Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
Yesu atiyangwa ni kuabakiya, buli mukita kuwa Agalilaya abo babi dhambi kuliko Agalilaya bengi boti nga maana bapatilwe ni mabaya go?
3 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
Nyoo kwaa, nenda kuabakiya, lakini mana mutubu kwaa, ni mwenga mpaangamia nyonyo.
4 Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
Au balo bandu komi ni nane katika Siloamu ambabo nnara watitumbuka ni waa nkati bembe babi bene dhambi muno kuliko bandu katika Yerusalemu.
5 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Nyoo kwaa, ninga nibaya, mana ntubu kwaa, mwenga mwaboti mwa angania kae.
6 Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi’ya’ya ba.
Yesu aabakiye mfano woo, mundu yumo abile ni mtini utipandilwa katika nn'gunda wake ni ayei pala matunda nnani yake lakini hapatike kwaa.
7 Sai ya ce wa mai lura da gonar inabin, ‘Yau shekara uku ke nan ina zuwa neman’ya’yan ɓaure daga itacen nan, amma ba na samun kome. Sare shi! Don me za a bar shi ya tare wuri.’
Aamakiye ywa atunza nng'unda, linga kwa miaka itatu nitiicha ni paya pala matunda muntini we lakini mbatike kwaa. uukate, kwani ulete uhalibifu wa bui?
8 “Mutumin ya amsa ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ka bar shi, in yi masa banƙasa, in kuma zuba masa taki har na shekara ɗaya.
Ywatunza nng'unda ayangwi ni baya uleke mwaka wono linga ni niukulugii ni kubikya mbolea panani yake.
9 In kuwa ya ba da’ya’ya shekara mai zuwa, yana da kyau! In kuwa ba haka ba, sai ka sare shi.’”
Mana upambike matunda mwaka wauicha ya panga vizuri, lakini mana upambike kwaa, waukate!”
10 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana koyarwa a wata majami’a,
Tumbwe Yesu endefundisha katika yumo nkati ga masinagogi wakati wa sabato.
11 a wurin kuwa, akwai wata mace wadda aljani ya gurgunta, har na shekaru goma sha takwas. Duk ta tanƙware, ba ta ma iya miƙewa ko kaɗan.
Linga abile mao yumo ambaye kwa miaka komi ni mitano abile ni roho nchapu ywa udhaifu, ni ywembe abile atipinda ni ntopo uwezo kabisa wa yima.
12 Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
Yesu atikumona, atikumkema amakiye “Mao, ubekilwe huru bukana na udhaifu wako.”
13 Sai ya ɗibiya hannuwansa a kanta, nan da nan sai ta miƙe, ta yabi Allah.
Abekite maboko gake kunani yake, ni mara yiga yake yatikuinyosha ni atikuntunza Nnongo.
14 Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
Lakini nkolo wa Sinagogi atikachilika kwa sababu Yesu atikumponya lichuba lya sabato. Nga nyo ntawala ayangwi abakiye makutano, “kui na machoba sita ambago lazima panga kachi. Muiche kuaponya basi, katika lichuba lya sabato kwaa.
15 Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ku munafukai! Ashe, kowannenku ba yakan kunce bijiminsa ko jakinsa, yă kai shi waje yă ba shi ruwa, a ranar Asabbaci ba?
Bwana ayangwi na baya, “mwanafiki! ntopo kila yumo winu unyaghulya mbunda ywako au ngombe buka kyungulu ni kuaongoza kumpeleka nywa lichuba lya sabato?
16 Ashe, bai kamata a’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
Nga nyo kae mwana wa Abrahamu, ambaye nchela atikuntaba kwa miaka komi ni minane, buli kipalikwe kwaa kifungo chake kana kiyoghulekwe lichuba lya sabato?”
17 Sa’ad da ya faɗi wannan, sai duka masu gāba da shi suka kunyata. Amma mutane kuwa suka yi murna saboda dukan abubuwan banmamaki da yake yi.
Pabile kabaya maneno aga, balo boti batikumpinga bamweni oni, bali makutano boti ba bengi batishangilia kwaajili ya makowe ga ajabu gagapangite.
18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
Yesu abayite, “Ufalme wa Nnongo ulandana ni namani, ni niweza linganisha ni namani?
19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
Ni kati mbeyu ya haradari ya itweti mundu yumo ni kuipanda munng'unda wake, ni kulaa panga mkongo nkolo ni iyuni ya kunani chenga ijumba yabe katika sambi yake.
20 Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
Kae abayite niulandaniye ni namani ufalme wa Nnongo?
21 Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
Ni kati chachu ambayo mnwawa uitola ni kuiyangabana muilengo itatu ya bwembe hata umuka.”
22 Sa’ad da Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi ta cikin garuruwan da ƙauyukan, yana koyarwa.
Yesu atyanga kwaa kila mji ni kila kijiji kayenda Yerusalemu ni kuapundisha.
23 Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
Mundu yumo alokiye, “Ngwana, ni bandu achunu bai babakolelwa? hivyo atiabakiya,
24 “Ku yi matuƙar ƙoƙari ku shiga ta matsattsiyar ƙofa, domin ina faɗa muku, mutane da yawa za su yi ƙoƙarin shiga, amma ba za su iya ba.
“Muitaidi jingya pitya nnyango nchunu, kwasababu baingi bapaya ni bawecha kwaa jingya.
25 Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
Mara baada ya mwene nyumba yima ni jigala mnyango, basi mwayima panja ni kumbwa uli paniyango ni baya, “Ngwana, Ngwana, Utuyungulii ywembe ayangwa ni kuabakiya, nibatangite kwaa mwenga wala kwa mmoka.
26 “Sa’an nan za ku ce, ‘Haba, mu da muka ci, muka sha tare da kai, har ka yi koyarwa a cikin titi-titi namu.’
Nga mwa baya, “Twalile ni nywa nnongi yako ni wenga watipundisha katika mitaa yitu.'
27 “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
Lakini ywembe an'yangwa, nenda kuabakiya, nibatangite kwaa, kwa mmoka, muboke kwango, mwenga mwa moanga malau!
28 “Za a yi kuka a can, da cizon haƙora, sa’ad da kuka ga Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, da dukan annabawa a mulkin Allah, amma ku kuwa, za a jefar da ku a waje.
Papanga ni kilio ni saga mino wakati mwababona Abrahamu, Isaka, Yakobo ni manabii boti katika ufalme wa Nnongo, lakini mwenga mwabene mutaikulilwe panja.
29 Mutane za su zo daga gabas, da yamma, da kudu, da arewa, su ɗauki wuraren zamansu a bikin, a cikin mulkin Allah.
Baicha boka mashariki, magharibi, kaskazini, ni kusini, ni pumulya katika meza ya chakulya cha kitamunyo katika ufalme wa Nnongo.
30 Tabbatacce, akwai waɗansu da suke na ƙarshe, da za su zama na farko, na farko kuma, da za su zama na ƙarshe.”
Ni utange alee, wa mwisho nga wa kwanza ni wa kwanza apanga wa mwisho.”
31 A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
Muda nchunu baadaye, baadhi ya mafarisayo batiicha ni kummakiya, “Uyende ni ubuke paa kwa sababu Herode apala kukubulaga.”
32 Ya amsa ya ce, “Ku je ku gaya wa dilan nan, wato, mai makirci cewa, ‘Da yau da kuma gobe, zan fitar da aljanu, in kuma warkar da mutane, sa’an nan a rana ta uku in cika burin aikina.
Yesu abayite, “muyende mukammakiye yolo kibweya, linga, nigabinga moka ni kuaponya lino ni malau, ni lichuba lya itatu naitimiza lyengo lyango.
33 Duk da haka, dole in ci gaba da aikin a yau, da kuma gobe, sa’an nan in ci gaba da yin haka kashegari kuma, gama tabbatacce, ba annabi da yakan mutu a bayan birnin Urushalima!’
Katika ali yoyoti, ni muhimu kwaajili yango yendelya lino, malau ni lichuba laliicha, kwa vile ikubalike kwaa kumulaga nabii kulipau ni Yerusalem.
34 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
Yerusalemu, Yerusalemu, nyai ywa abulaga manabii ni kuakumbwa maliwe balo babatumilwe kwinu. Mara ilenga mbala kubakusanya bana binu kati nguku mwa akusanya bana bake pai ya mapapaya gake lakini mwalipalike kwaa.
35 Duba, an bar muku gidanku fanko. Ina kuwa faɗa muku, ba za ku sāke ganina ba, sai kun ce, ‘Mai albarka ne shi wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
LInga nyumba yako ilekilwe, ni nee nendakuwabakia mngwecha kwaa kum'bona hata pampala baya Abarikiwe anywo ywa icha kwa lina lya Ngwana.”

< Luka 13 >