< Luka 13 >
1 A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
Gene malangago bhandunji bhana gubhaabhalanjilenje a Yeshu ga bhandunji bha ku Galilaya bhabhulegwenje na a Pilato na minyai jabhonji gujianganyishe na minyai ja bhannyama bhabhonji bha bhishila.
2 Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
Na bhalabho a Yeshu gubhaabhushienje, “Punkuganishiyanga bhene Bhagalilayabho bhashinkukolanga yambi kupunda Bhagalilaya bhananji, nkali bhaabhulagwanje shana nneyo?
3 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
Nngabha nneyo, ikabheje nkali mmanganya nkaipetanje, nneyo peyo shintitimilanje.
4 Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
Bhuli, bhene kumi na nane bhagwililwenje na nnala ku Shiloamu niwanganga bhala, punkuganishiyanga kuti bhashinkukolanga yambi kupunda bhandunji bhowe bhatamanganaga ku Yelushalemu?
5 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Ngunakummalanjilanga nngabha, ikabheje nkali mmanganya nkaipetanje, nneyo peyo mmowe shintitimilanje.”
6 Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi’ya’ya ba.
Kungai a Yeshu gubhaatanjilenje aluno lutango luno, “Bhandu bhamo bhashinkukola nkongo gwa ntini munngunda gwabho gwa mishabhibhu. Gubhapite kupinga bhakakabhe iepo yakwe, ikabheje kuguimana gwangaogola tini nkali jimo.
7 Sai ya ce wa mai lura da gonar inabin, ‘Yau shekara uku ke nan ina zuwa neman’ya’yan ɓaure daga itacen nan, amma ba na samun kome. Sare shi! Don me za a bar shi ya tare wuri.’
Bhai, gubhammalanjile ntumishi jwabho, ‘Lola! Kwa yaka itatu natendaga kwiya kabha iepo ya gwene nkongogu, nangapata shoshowe. Guushele! Kwa nndi unaangabhanya litaka gwayoyo?’
8 “Mutumin ya amsa ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ka bar shi, in yi masa banƙasa, in kuma zuba masa taki har na shekara ɗaya.
Ikabheje ntumishi jula gwabhajangwile, ‘Mmakulungwa, namwaka tuuleshe, niguolele liimbo na niutajile mbolela.
9 In kuwa ya ba da’ya’ya shekara mai zuwa, yana da kyau! In kuwa ba haka ba, sai ka sare shi.’”
Ibhaga pashaka uogolaga iepo, shammbone, ibhaga lepe, bhai shiguushele.’”
10 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana koyarwa a wata majami’a,
Lyubha limo lya Pumulila a Yeshu bhatendaga jiganya nshinagogi jimo.
11 a wurin kuwa, akwai wata mace wadda aljani ya gurgunta, har na shekaru goma sha takwas. Duk ta tanƙware, ba ta ma iya miƙewa ko kaɗan.
Penepo bhashinkupagwa bhakongwe bhamo bhaaliji na shigongo kwa yaka kumi na nane, pabha ashinkwaatama lioka jwangali jwa mmbone. Nngongo gwabho gwashinkupinda, bhakakombolaga kujinuka nkali kashoko.
12 Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
A Yeshu bhakaabhoneje gubhaashemile, gubhaabhalanjile, “A mama nnamile shilwele shenu.”
13 Sai ya ɗibiya hannuwansa a kanta, nan da nan sai ta miƙe, ta yabi Allah.
Gubhaabhishile makono bhakongwe bhala, shangupe nngongo gwabho guugolweshe, gubhainiye a Nnungu.
14 Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
Ikabheje bhakulungwa bha shinagogi gubhatumbele pabhaa Yeshu bhashikunnamya mundu Lyubha lya Pumulila. Kwa nneyo gubhalubhalanjile lugwinjili lwa bhandunji lula, “Nkwetenje mobha shita ga kamula liengo. Bhai, nnjiyangane gene mobhago kunnamiywanje ilwele yenunji, ikabheje nnajiyangane lyubha lya Pumulila.”
15 Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ku munafukai! Ashe, kowannenku ba yakan kunce bijiminsa ko jakinsa, yă kai shi waje yă ba shi ruwa, a ranar Asabbaci ba?
Penepo Bhakulungwa gubhajangwile, “Mmanganya mmagulumba! Munkumbi gwenunji gani akananng'ugule ng'ombe eu mbunda jwakwe nshitundu ampeleshe kung'wa mashi, lyubha lya Pumulila?
16 Ashe, bai kamata a’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
Nnaino, apano apali jwankongwe jwa shipinga sha a Bhulaimu apotekwaga naka lishetani kwa yaka kumi na nane. Bhuli, nngabha sha mmbone kunngopola shitabho shakwe lyubha lya Pumulila?”
17 Sa’ad da ya faɗi wannan, sai duka masu gāba da shi suka kunyata. Amma mutane kuwa suka yi murna saboda dukan abubuwan banmamaki da yake yi.
A Yeshu bhakabheleketeje genego, ashaamagongo ajabho bhowe gubhakwetenje oni ikabheje bhananji guyaanonyelenje kwa kaje kwa ligongo lya indu ibhatendile ila.
18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
A Yeshu gubhabhushiye, “Upalume gwa a Nnungu ulandana na nndi? Shiniulandanye na nndi?
19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
Malinga mbeju ja aladali jili jishoko kaje jatolile mundu jumo nipanda munngunda gwakwe, gujimelile nibha nkongo. Ijuni guishenjile maui nnyambi yakwe.”
20 Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
Kabhili gubhabhushiye, “Shiniulandanye na nndi Upalume gwa a Nnungu?
21 Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
Malinga ngedule shibhatolile bhakongwe bhamo nianganya na utandi madebhe gabhili na nushu kungai utandi gowe guukwebhile.”
22 Sa’ad da Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi ta cikin garuruwan da ƙauyukan, yana koyarwa.
A Yeshu gubhapite na mwanja gwabho kuloya ku Yelushalemu bhalipita mwilambo na mwijiji, bhalipita jiganya.
23 Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
Mundu jumo gwabhabhushiye, “Mmakulungwa, bhuli, bhandunji bhapinga tapulwanga ni bhashokope?”
24 “Ku yi matuƙar ƙoƙari ku shiga ta matsattsiyar ƙofa, domin ina faɗa muku, mutane da yawa za su yi ƙoƙarin shiga, amma ba za su iya ba.
A Yeshu gubhaalugulilenje, Ntumbilanje kaje kujinjila kupitila nnango gwa nshoko, pabha ngunakummalanjilanga, bhandu bhabhagwinji shibhalinganje kujinjila ikabheje bhakakombolanga.
25 Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
Shigaishe mobha bhayene nyumba shibhajime niugala nnango. Mmanganya nkupinga jimangana palanga nitandubha kuolishiya nninkutinji, Mmakulungwa ntuugulile nnango. Ikabheje bhenebho shibhannjangulanje, ngakummanyanga mmanganya wala kunkoposhelenje.
26 “Sa’an nan za ku ce, ‘Haba, mu da muka ci, muka sha tare da kai, har ka yi koyarwa a cikin titi-titi namu.’
Numbe mmanganya shintandubhanje kwaalugulila, twatendaga kulya na ng'wa pamo na mmwe na mwatendaga jiganya mwilambo yetu.
27 “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
Ikabheje na bhalabho shibhaajangulanje, “Ngakummanyanga mmanganya wala kunkukoposhelanga, nshokangane mmanganya mmowe mmalebhanga.”
28 “Za a yi kuka a can, da cizon haƙora, sa’ad da kuka ga Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, da dukan annabawa a mulkin Allah, amma ku kuwa, za a jefar da ku a waje.
Penepo ni pushipingapagwa shililo na kutauna meno, pushimwabhonanje a Bhulaimu na a Ishaka na a Yakobho na ashinkulondola bhowe bha a Nnungu bhalinginji mu Upalume gwa a Nnungu, ikabheje mmanganya nnokololwenje palanga!
29 Mutane za su zo daga gabas, da yamma, da kudu, da arewa, su ɗauki wuraren zamansu a bikin, a cikin mulkin Allah.
Bhapinga kwiyangana bhandunji kukoposhela mmbali yowe ya shilambolyo nitama pa shalya shaabhishilwenje mu Upalume gwa a Nnungu.
30 Tabbatacce, akwai waɗansu da suke na ƙarshe, da za su zama na farko, na farko kuma, da za su zama na ƙarshe.”
Nnole, bhapali bhalinginji bha kumpelo shibhabhanganje bha kundandubho na bha kundandubho shibhabhanganje bha kumpelo.
31 A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
Gene malangapego, Mapalishayo na bhandunji bhana gubhaajendelenje a Yeshu gubhaalugulilenje, “Nnjabhule apano nnjende mmbali jina, pabha bhakulungwa a Elode bhanapinga kummulaga.”
32 Ya amsa ya ce, “Ku je ku gaya wa dilan nan, wato, mai makirci cewa, ‘Da yau da kuma gobe, zan fitar da aljanu, in kuma warkar da mutane, sa’an nan a rana ta uku in cika burin aikina.
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Nnjendangane nkaalilugulilanje lyene lyananshetolyo nneino, ‘Lelo na malabhi shinjoye maoka na kwaalamyanga bhalwelenji na ntondo shimaliye liengo lyangu.’
33 Duk da haka, dole in ci gaba da aikin a yau, da kuma gobe, sa’an nan in ci gaba da yin haka kashegari kuma, gama tabbatacce, ba annabi da yakan mutu a bayan birnin Urushalima!’
Nkali nneyo, lelo na malabhi na ntondo, ngunapinjikwa nyende mwanja gwangu, pabha ikapinjikwa ankulondola bha a Nnungu bhabhulagwe kunyenje shilambo sha Yelushalemu.
34 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
“Ugwe Yelushalemu! Yelushalemu! Unakwabhulaganga ashinkulondola bha a Nnungu nikwaakomanga maganga bhatumilwenje kunngwako. Palingwa pumbinjile kwaagutamilanga bhana bhako pamo mbuti namwana jwa nnguku shakuti kwaagutamilanga bhana bhakwe mmapapiko gakwe, ikabheje gwangapinga.
35 Duba, an bar muku gidanku fanko. Ina kuwa faɗa muku, ba za ku sāke ganina ba, sai kun ce, ‘Mai albarka ne shi wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
Nnolanje! Shinneshelwanje ushubha nshilambo shenunji. Bhai, ngunakummalanjilanga, nkamonanga kabhili mpaka pushimmeleketanje kuti, ‘Bhakwete Mboka bhene bhakwiya kwa lina lya Bhakulungwa.’”