< Luka 13 >
1 A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
Cheyo nako vantu vamwi vava mu wambili cha Magalileya avo, malaha, avo, a va kopanyi Pilato ni zitabelo zavo.
2 Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
Jesu ave tabi nati ku vali, Linu muhupula kuti avo Magalileya vena zivi zingi kuhita Magalileya vonse vava nyandiswa che nzila iyi?
3 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
Nanta, ni mi wambila. Niti, heva ni mu sa lisa lichuli zivi zenu muvonse mo mufwe munzila iswana.
4 Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
Ni heva vantu vene kumi ni valikana iyanza ni vo tatwe, va zwa mwa Siloe avo itawala iva wili ni ku ve haya, muhupula kuti va vena zivi kuhitiliza vamwi vakwame mwa Jerusalema?
5 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Nanta, niti kwenu, heva ni musa lichuli zivi zenu mu vonse momu fwe.
6 Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi’ya’ya ba.
Jesu ava wambi inguli iyi, muntu zumwi ava vyali isamu lye feiga mwi wa lyakwe lye veine, linu neza kulola kwateni zi hantu ze veine cheza kuvula na nga konke.
7 Sai ya ce wa mai lura da gonar inabin, ‘Yau shekara uku ke nan ina zuwa neman’ya’yan ɓaure daga itacen nan, amma ba na samun kome. Sare shi! Don me za a bar shi ya tare wuri.’
Mukwame, nati ku mulimi, lole, cheli zilimo zo tatwe nini za kulola zi hantu kweli samu kono kani wani nanga konke. Liteme, liwe bulyo. Chinzi holi silile ni lishinye vuu?'
8 “Mutumin ya amsa ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ka bar shi, in yi masa banƙasa, in kuma zuba masa taki har na shekara ɗaya.
Mulimi, ne tava nati, 'Mu siye vulo, chinu chilimo, nili, limine ni ku livika mununo.
9 In kuwa ya ba da’ya’ya shekara mai zuwa, yana da kyau! In kuwa ba haka ba, sai ka sare shi.’”
Heva mu livike, zi, hantu, chilimo chi keza, ku lotu, linu, heva ka liviki, mu liteme liwe.'”
10 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana koyarwa a wata majami’a,
Linu, Jesu avali ku ruta mwi Sinagoge, le nsavata.
11 a wurin kuwa, akwai wata mace wadda aljani ya gurgunta, har na shekaru goma sha takwas. Duk ta tanƙware, ba ta ma iya miƙewa ko kaɗan.
Muvone, mwanakazi a vena mwa teni ke zi limo zine kumi ni zi likana iyanza, ni zo tatwe, nena luhuho lubi lwa kufokola, linu, chava koteme musana kana vali ku wola kuzima.
12 Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
Linu, Jesu nga amu vona, ava sumpi kwali nati, “Mwanakazi, niti, chi wa sumununwa ku manyando ako.
13 Sai ya ɗibiya hannuwansa a kanta, nan da nan sai ta miƙe, ta yabi Allah.
Cha vika manza heulu lya kwe, mi chenako yonke, cha oloka mi chatemba Ireeza.
14 Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
Linu Mukulwana we Sinagoge cha venga ahulu che vaka lyo kuti Jesu ava hozi mwanakazi mwi zuva lye nsavata. Linu muyendisi we Sinagoge ne tava ku chicava nati, kwina mazuva alikane yanza ni zuva limwina, mazuva etu swanela ku seveza. mwize muhozwe, nanta lye nsavata.
15 Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ku munafukai! Ashe, kowannenku ba yakan kunce bijiminsa ko jakinsa, yă kai shi waje yă ba shi ruwa, a ranar Asabbaci ba?
Ireeza na mwi tava nati, Inwe mulihele kana kete musumunune imbongolo kapa Iñombe kuitwala ku kunywa menzi le nsavata?
16 Ashe, bai kamata a’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
Linu kozu mwana Abrahama yava suminwe kwa Satani zi limo cha zi limo zine kumi ni zilimo zilikane ya nza ni zilimo zo tatwe, linu kene nswanelo yakwe kuti a sumununwe mwi zuva lye nsavata?
17 Sa’ad da ya faɗi wannan, sai duka masu gāba da shi suka kunyata. Amma mutane kuwa suka yi murna saboda dukan abubuwan banmamaki da yake yi.
Sina hava wambi izi zintu, vonse va vali kumu sheununa, vava swabi ahulu. Linu, chonse chi chava chiva sangi ahulu ni kumu temba cha zintu za vatendi.
18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
Linu, Jesu chati, muvuso we Reeza wina vule? Imi ka ni u vambaye ni chi?
19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
Kukola uvu lutanga lwe samu luva sohelwa mwiwaa, ni ku kula kuva isamu ikando, mi zizuni zewulu chiza zaka zizumbo kumitavi.”
20 Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
Hape chati, “Kani uvambanye nichi muvuso we Reeza?
21 Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
Ku swana sina mulungo wava kopanyi mwanakazi muvusu vwavu roto kuti vu funduluke chi vukopene neza ni vusu vwa vuroto.
22 Sa’ad da Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi ta cikin garuruwan da ƙauyukan, yana koyarwa.
Jesu ava poteli mileni ni minzi havena munzila kuya kwa jerusalema niku va ruta.
23 Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
Zumwi chati kwali, “Simwine, na vache feela vantu vete vapuluswe?” Cwale cha wamba kuvali,
24 “Ku yi matuƙar ƙoƙari ku shiga ta matsattsiyar ƙofa, domin ina faɗa muku, mutane da yawa za su yi ƙoƙarin shiga, amma ba za su iya ba.
Mu lwile kwinjila mu mulyango u kumbene, kakuti, niti kwenu, bungi mu vatavele kwi njila, kono kete va wole kwi njila.
25 Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
Linu mwine we nzuvo havuka, mi cheyela mulyango, linu kamu zimane hanze ni mungongota, ni muti, Simwine, Simwine tusiye twinjile,' Mi ketave ni kucho kwenu, kani mizi inwe kapa muka zwila kuhi.'
26 “Sa’an nan za ku ce, ‘Haba, mu da muka ci, muka sha tare da kai, har ka yi koyarwa a cikin titi-titi namu.’
Linu ka mu wambe, 'Tuvali ni ku nywa havusu bwako mi uva ruti mu makululu etu,
27 “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
linu ketave nati, niti kwenu, kani mizi ku mu kazwila. Muzwe kwa ngu, Inwe mutenda zivi.
28 “Za a yi kuka a can, da cizon haƙora, sa’ad da kuka ga Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, da dukan annabawa a mulkin Allah, amma ku kuwa, za a jefar da ku a waje.
Ka valile ni ku kwenga meeno, chi va vona Abrahama, Isaaka, ni, Jakobo ni vonse va polofita mu muvuso we Reeza,
29 Mutane za su zo daga gabas, da yamma, da kudu, da arewa, su ɗauki wuraren zamansu a bikin, a cikin mulkin Allah.
Linu inwe - inwe ka mu zindilwe hanze. Ka vasike kuzwililila ku vuzwe, ku vwimino, upa ni mbowela, ni kwi kala he ntafule mu vuso we Reeeza.
30 Tabbatacce, akwai waɗansu da suke na ƙarshe, da za su zama na farko, na farko kuma, da za su zama na ƙarshe.”
Mwizive izi, va ma manikizo kava ve ventanzi, ventanzi kavave va ma manikizo.
31 A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
Che nakozana Vafarisi chiveza mi chivati kwali, “Yende mi wikale kunu kakuti Heroda usaka ku kwi haya.
32 Ya amsa ya ce, “Ku je ku gaya wa dilan nan, wato, mai makirci cewa, ‘Da yau da kuma gobe, zan fitar da aljanu, in kuma warkar da mutane, sa’an nan a rana ta uku in cika burin aikina.
Jesu chati, Muyende mi mu ka wambile zuna Luwawa, “vone, ni zwisa madimona, ni kuhoza va lwala sunu, ni zona ni lya vutatu ni sika ku mamani a musevezi wangu.'
33 Duk da haka, dole in ci gaba da aikin a yau, da kuma gobe, sa’an nan in ci gaba da yin haka kashegari kuma, gama tabbatacce, ba annabi da yakan mutu a bayan birnin Urushalima!’
Linu ni hakuva vulyo, kuni swanela ku zwila havusu lya sunu, sina haku sa zumi ninwe kwi haya mupolofita kule ni Jerusalema.
34 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
Jerusalema, Jerusalema, wi haya va polofita ni kuva zinda mavwe avo vava tuminwa kwenu. Chini lakaza ku kunganya vaana venu sina uvu inkuku ikunganya vaana vayo mu mavando, kono ka mu lakazi vulyo.
35 Duba, an bar muku gidanku fanko. Ina kuwa faɗa muku, ba za ku sāke ganina ba, sai kun ce, ‘Mai albarka ne shi wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
Voone, inzuvo yako ikendetwe. Ni wamba kwako, kete uni vone konji chi wati,' Imbuyoti nji yozo yo keza mwi zina lya Simwine Reeza.”