< Luka 13 >

1 A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
Jisasi'a anante mani'negeno, Galili vahe'ma Paeroti zamahe frino korazmi erino Anumzamofonte Kresramana vu'zane eri havia huzamige'za, Kresramana vu'naza nanekea mago'a vahe'mo'za eme asmizageno,
2 Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
Jisasi'a anage huno eme zamasami'ne, Tamagra tamagesa antahi'zana, ana Galili vahe'mo'za mago'a Galili vahe'mokizmi zmagetere'za tusi'a kumi hu'nazankino anazamo hige'za, ama knazana eri'naze hutma nehazo?
3 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
Nagra neramasamue, a'o. Hianagi tamagrama tamagu'a rukrehe osanutma, mikamotma anahu hutma frigahaze.
4 Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
Hifi tamagra antahi'zana 18ni'a vahe'ma Siloamu kumate zaza nomo kriteno zamahe fri'nea vahe'mokizmi kumi'zmimo'a, maka Jerusalemi mani'naza vahetmimofo kefozana zamagetere'za hu'naza vahe fri'naze huta nehazo?
5 Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Nagra i'o hu'na neramasamue. Hianagi tamagu'a rukrahe osnutma e'inahu kna hutma tamagranena mika frigahaze.
6 Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi’ya’ya ba.
Anage nehuno, Jisasi'a ama fronka ke zamasami'ne, Mago ne'mofona waini hoza'afina, fiki zafa kri'neankino, nena raga'ama rente'nenigu ome keana, raga'a reonte'ne.
7 Sai ya ce wa mai lura da gonar inabin, ‘Yau shekara uku ke nan ina zuwa neman’ya’yan ɓaure daga itacen nan, amma ba na samun kome. Sare shi! Don me za a bar shi ya tare wuri.’
Hoza nefa'a, ana hoza'ama kegava kri'nea neku huno kamago, tagufa kafu zagefima etevute hu'na koana, ama zafamo'a raga'a reonteanki antagitro! Nahanigeno mopamofo tima'a eri vagaregahie?
8 “Mutumin ya amsa ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ka bar shi, in yi masa banƙasa, in kuma zuba masa taki har na shekara ɗaya.
Higeno hozare kegava nehia ne'mo'a, hoza nefana anage huno asami'ne, atregeno ama kafufina me'nena, agafafina mopa kafina mago'a azeri masavema hu'zana antanena,
9 In kuwa ya ba da’ya’ya shekara mai zuwa, yana da kyau! In kuwa ba haka ba, sai ka sare shi.’”
ragama anaga'a kafufima renteniana, knare hugahie. Hanki raga'ama reontesigenka eme antagi atresane huno asami'ne.
10 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana koyarwa a wata majami’a,
Mani fruhu (Sabati) knazupa Jisasi'a osi mono nompi umrerino rempi hunezmigeno,
11 a wurin kuwa, akwai wata mace wadda aljani ya gurgunta, har na shekaru goma sha takwas. Duk ta tanƙware, ba ta ma iya miƙewa ko kaɗan.
mago ara 18ni'a kafu zagefi havi avamumo amagena azeri fagagigeno, pripri huno vano nehuno, oti fatgo huno vano nosia ara,
12 Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
Jisasi'a negeno ke higeno egeno, Ama a'moka, krimofo kinafintira katufegantoe.
13 Sai ya ɗibiya hannuwansa a kanta, nan da nan sai ta miƙe, ta yabi Allah.
Nehuno ana a'mofo agofetu azana antegeno, ame huno ana kri'amo'a vagaregeno oti fatgo nehuno, agafa huno Anumzamofo agi erisaga hu'ne.
14 Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
Hianagi osi mono nonte kva ne'mofona rimpa he'ne. Na'ankure Jisasi'ma mani fru knazupa (sabat) ana a'mofo eri so'e hunte'negu, maka veara amanage huno zamasmi'ne. 6si'a eri'za eneruna kna me'negu, tamazeri so'e hanie hanutma, e'i ana knafi egahaze. Hanki mani fruhu (Sabati) knazupa tamazeri so'e hanie hutma omeho.
15 Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ku munafukai! Ashe, kowannenku ba yakan kunce bijiminsa ko jakinsa, yă kai shi waje yă ba shi ruwa, a ranar Asabbaci ba?
Hianagi Ramo'a ana kenona'a anage huno asami'ne, Tamagra tavre vahe mani'naze. Makamotma mani fruhu (sabat) knazupa bulimakaotamifi, donki tamimofona kegina zamifinti ti nesnagu katufeta zamavareta novazo?
16 Ashe, bai kamata a’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
Hanki ama ara Abraha mofakino, Sata'a zaza kna 18ni'a kafuzagefi kina rentegeno mani'nege'na, mani fruhu (sabat) knazupa katufe netrogeta, mani fruhu knagi anahura osuo hutma nehazo?
17 Sa’ad da ya faɗi wannan, sai duka masu gāba da shi suka kunyata. Amma mutane kuwa suka yi murna saboda dukan abubuwan banmamaki da yake yi.
Anagema nehigeno'a, ke ha'ma rentaza vahe'mo'za zamagazegu nehazageno, maka veamo'za hirozantfama hu'nea zankura muse hu'naze.
18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
Anante Jisasi'a amanage hu'ne, Anumzamofo kumara inankna hu'ne? Nazante avame kea hunte'na hugahue?
19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
Masteti zafamofo raga'a, osi raga'a me'negeno, mago ne'mo erino hoza'afi krigeno hageno ra zafasege'za, hare'za vanoma nehaza namamo'za azankunate nozamima eme kizankna hu'ne.
20 Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
Hagi mago'ane Jisasi'a anage hu'ne, Nazante avame kea Anumzamofo kumakura huntena hugahue?
21 Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
Amanahu kna hu'ne, mago a'mo sikoni krenaku rama'a flauapi, osi'a zisti herafinteno eri havia huntegeno, ana mika flauamo zonerea kna hu'ne.
22 Sa’ad da Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi ta cikin garuruwan da ƙauyukan, yana koyarwa.
Anage huteno, Jisasi'a ranra kuma'tamimpine, osi kumatamimpi ufreno rempi huzamime Jerusalemi vunaku nevigeno,
23 Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
mago vahe'mo amanage huno antahige'ne, Ramoka Anumzamo'ma zamaguma vazi'nea vahera osi'a mani'nafi? Jisasi'a anage huno zamasami'ne.
24 “Ku yi matuƙar ƙoƙari ku shiga ta matsattsiyar ƙofa, domin ina faɗa muku, mutane da yawa za su yi ƙoƙarin shiga, amma ba za su iya ba.
Osi kafantema ufrenakura hanavetita ufreho. Na'ankure rama'a vahe'mo'za osi kafanteti ufrenakura hanazanagi, uofregahaze.
25 Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
Nomofo nafa'amo otino kafa erigina, kafante eme otineta vagre vagre nehuta, Ramoka kafa anagiranto! Hanageno ana ne'mo'a huno, igati vahe mani'naze, tamagrira ontmage'noe huno hugahie.
26 “Sa’an nan za ku ce, ‘Haba, mu da muka ci, muka sha tare da kai, har ka yi koyarwa a cikin titi-titi namu.’
Hanigetma tamagra anage hugahaze. Kagrane magopi mani'neta ne'zane, tinena neneta kumatifi rempi huraminketa antahi'nomota neone hanageno,
27 “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
Nagra ontamagenoanki, igati vahe mani'naze, Kefo zanke hu vahe'mota amafintira maniganeho huno huramantegahie.
28 “Za a yi kuka a can, da cizon haƙora, sa’ad da kuka ga Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, da dukan annabawa a mulkin Allah, amma ku kuwa, za a jefar da ku a waje.
Anampina zavira neteta tmavera anikreki nehuta, Abrahamune Aisakine Jekopune, maka kasnampa vahera Anumzamofo kumapina kegahaze. Hu'neanagi tamagrira tamasgafetrena megi'a mani'neta krafa hugahaze.
29 Mutane za su zo daga gabas, da yamma, da kudu, da arewa, su ɗauki wuraren zamansu a bikin, a cikin mulkin Allah.
E'ina hanige'za maka veamo'za zage hanati kazigati'ene, zage fre kazigati'ene, ruga raga soparegati'ene Anumzamofo kumapi eme eri atru hu'za zamaza tununte (recline) manigagine'za ne'za netrate ne'zana negahze.
30 Tabbatacce, akwai waɗansu da suke na ƙarshe, da za su zama na farko, na farko kuma, da za su zama na ƙarshe.”
Hanki henka mani'nenaza vahe'mo'za ugota hanage'za, ugota hu'nenaza vahe'mo'za uhenkategahaze.
31 A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
Anagema nehigeza, Farisi vahe'mo'za e'za amanage hu'za Jisasina asmi'naze, atrenka amafintira ru kaziga vuo. Na'ankure Heroti'a kahenaku nehie.
32 Ya amsa ya ce, “Ku je ku gaya wa dilan nan, wato, mai makirci cewa, ‘Da yau da kuma gobe, zan fitar da aljanu, in kuma warkar da mutane, sa’an nan a rana ta uku in cika burin aikina.
Jisasi'a huno, Afi' kragna vahera amanage huta ome asmiho, antahiho havi avamu'tamina hunentena, kri vahera menine oki'nena zamazeri neganamrena, anante knazupa eri'zama erivagareku e'nore uhanatigahue.
33 Duk da haka, dole in ci gaba da aikin a yau, da kuma gobe, sa’an nan in ci gaba da yin haka kashegari kuma, gama tabbatacce, ba annabi da yakan mutu a bayan birnin Urushalima!’
Tamage Nagra menine oki'nena vuna tagufa knazupa uhanatigahue. Na'ankure kasnampa nera, Jerusalemi kumamofo megi'a ahe ofrigahaze.
34 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
Jerusalemi kumare, Jerusalemi kumare, Kva huo! Anumzamo huntegeno kagriku'ma e'nea kasnampa vahera zmahenefrinka, havenkno zamahe'nane! Nama'a zupa Nagra mofavre raminka'a, a' kokoremo anenta'a agekona kampi azeri franekiaza hunaku huanagi, kagrira kave'nosie!
35 Duba, an bar muku gidanku fanko. Ina kuwa faɗa muku, ba za ku sāke ganina ba, sai kun ce, ‘Mai albarka ne shi wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
Hagi antahiho, nonkumatmimo'a vahe omani kokankna hugahie. Nagra anage hu'na neramasamue, tamagra Nagrira onage mani'nesageno mago knama esigetma, anage hugahaze. Ramofo agifi ne-emofona asomu huntesie hutma hugahaze.

< Luka 13 >