< Luka 12 >

1 Ana nan sa’ad da taron dubban mutane suka taru har suna tattaka juna, Yesu fara yin magana, da farko da almajiransa ya ce, “Ku yi hankali da yistin Farisiyawa, wato, munafunci.
ku nsiki ughuo ilipugha likome lya vaanhu lilyakong'hanile palikimo, na pitengula pikanyana, akatengula pijova na vavulanisivua vake taasi,” mulolelelaghe ni kulule kya vasarisayi kino kye kitule”
2 Ba abin da yake rufe da ba za a fallasa ba, ko kuma abin da yake ɓoye da ba za a bayyana ba.
na piliva nu sino sifisime sino nasilikagulika, nambe ilisio lino lifisime lino nalilikagulika.
3 Abin da kuka faɗa a cikin duhu, za a ji shi a hasken rana. Kuma abin da kuka faɗa a kunne, a cikin ɗakunan ciki-ciki, za a yi shelarsa daga kan rufin ɗakuna.
lyolyoni lino mukajovile mu ng'isi lilipulikika pavwelu. soni sino mwapwepagha mu mbughulutu nkate ja fyumba finu ifya munkate fino fidindilue ghilipulisivua munkyanya mu mapala gha nyumba.
4 “Ina dai gaya muku abokaina, kada ku ji tsoron masu kashe jiki, amma bayan haka, ba sauran abin da za su iya yi.
nikuvavula vamanyani vango, namungavoghopaghe vala vano vibuda um'bili neke vasila kimonga ikinge ikyakuvomba,
5 Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
neke nikuvavula juno munoghile kukumwoghopa, mumwoghopaghe jula juno kyale abudile ali nuvutavulua vwa kuvatagha kulina lya mwoto. Ena nikuvavula umue, mumwoghopaghe ujuo. (Geenna g1067)
6 Ba ana sayar da kanari biyar a kan kobo biyu ba? Duk da haka, Allah bai manta da ko ɗayansu ba.
asi! utujuni tuhaano natughusivua ku ndalama ivili? nambe ndikio nakwale nambe jumo mu veene juno ili shemulua pa vulongo pa Nguluve,
7 Tabbatacce, gashin kanku ɗin nan ma, an ƙidaya su duka. Kada ku ji tsoro. Darajarku ta fi na kanari masu yawa girma.
neke mukagule kuuti, ilinyele lya matu ghinu silivavilua, namungoghopaghe. umue muli va lutalama lukome kukila utujuni twinga.
8 “Ina gaya muku, duk wanda ya shaida ni a gaban mutane, Ɗan Mutum ma zai shaida shi a gaban mala’ikun Allah.
nikuvavula ghweni juno ikunyupila pavulongolo pa vaanhu, umwana ghwa muunhu ikumwupila pavullongolo pa vanyaMhola vw Nguluve.
9 Amma wanda ya yi mūsun sanina a gaban mutane, shi ma za a yi mūsunsa a gaban mala’ikun Allah.
neke ghweni juno ikung'ana une pa vulongola pa vaanhu ghwope ikanwa pa vulongolo pa vanyaMhola va Nguluve.
10 Kuma duk wanda ya faɗi kalmar zagi a kan Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya saɓa wa Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba.
ghweni juno ijovela imbivi mwa mwana ghwa muunhu, ilisaghilua, neke ghweni juno ikumuligha uMhepo uMwimike nalisaghilua.
11 “Sa’ad da an kai ku a gaban majami’u, da gaban masu mulki, da kuma gaban masu iko, kada ku damu da yadda za ku kāre kanku, ko kuma abin da za ku faɗa,
kyande vikuvatwala kuvulongolo pa vavaha va nyumba inyimike ja kufunyila, avatemi na vanya vutavulua, namungoghopaghe mulakujivavila nambe ndavule kino kyalnde mujova,
12 gama Ruhu Mai Tsarki zai koya muku abin da ya dace ku faɗa a lokacin.”
ulwakuva uMhepo uMwimike ikuvavulanisia vule kya mujova ku nsiki ughuo”
13 Sai wani mutum daga cikin taron ya ce masa, “Malam, ka ce wa ɗan’uwana ya raba gādon da ni.”
umuunhu jumonga mulipugha akam'bula akati, “m'bulanisi, m'bule unyalukolo ghwango anighavile ulubale lwa vuhaasi vwango.
14 Yesu ya amsa masa ya ce, “Kai, wa ya naɗa ni alƙali, ko mai sulhu a tsakaninku?”
uYesu akamwamula akati, “ghweveni juno am'bikile kuva mulamusi na kusambania mu lyumue?”
15 Sai ya ce musu, “Ku lura fa! Ku tsare kanku daga dukan kowane irin kwaɗayi. Ran mutum ba ya danganta a kan yawan dukiyarsa ba.”
pe pano akavavula, mujilolelelaghe ni fyoni ifya vunoghelua, ulwakuva uvwumi vwa muunhu na vuli muvwinga vwa finu fino alinafyo.
16 Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Gonar wani mai arziki ta ba da amfani sosai.
uYesu akavavula ikihwani akati, umughunda hwa mofu jumonga ghulyaholile fiijo,
17 Ya yi tunani a ransa ya ce, ‘Ba ni da inda zan ajiye amfanin gonana. Me zan yi ke nan?’
akiposia jujuo mu mwoojo ghwake akati, nivomba ndani ulwakuva nilinsila apakuvika imeto jango?
18 “Sai ya ce, ‘Ga abin da zan yi. Zan rushe rumbunana, in gina manya, in zuba dukan hatsina da kayana a ciki.
akati, nivomba ndiki. nidenya ifihenge fyango ifidebe nijenga ikikome. nivika imeto jango joni ni finu ifinge.
19 Ni kuma zan ce wa raina, “Kana da kaya da yawa masu kyau, da aka yi ajiyarsu domin shekaru da dama masu zuwa. Yi hutunka, ka ci, ka sha, ka yi annashuwa.”’
nikujivula inumbula jango, Numbula ghujivikile ifinu finga ku maka minga. puma ulie, unyue na kuhovokela”
20 “Amma Allah ya ce masa, ‘Kai wawa! A wannan dare za a nemi ranka. Bayan haka, wa zai gāji abin da ka tara wa kanka?’
neke uNguluve akavavula akati, ghwe muunhu mpumbafu, ikilo ja musyughu vilonda inumbula kuhuma kulyuve. ni finu fyoni finoghuling'anisie fiiva fyani?
21 “Haka zai zama ga duk wanda ya tara wa kansa dukiya, amma ba shi da arziki a gaban Allah.”
fye luliiva kwa muunhu ghweni juno ikujivikila ikyuma kisila kukuling'ania vwimila Mutwa.
22 Sai Yesu ya ce wa almajiransa, “Saboda haka, ina faɗa muku, kada ku damu game da rayuwarku, abin da za ku ci, ko kuma game da jikinku, abin da za ku yafa.
uYesu akavavula avavulanisivua vaake, pe lino nikuvavula namungasaghaghe mu vwumi vwinu - kuva mulisagha kiki mumavili ghinu - kuva mufwalagha kiki.
23 Rai ya fi abinci, jiki kuma ya fi tufafi.
ulwakuva uvwumi vwe kukila ikyakulia, nu m'bili ghwe kukila amenda
24 Ku dubi hankaki. Ba sa shuki ko girbi, kuma ba su da ɗakin ajiya ko rumbu ba, duk da haka, duk da haka, Allah na ciyar da su. Darajarku ta fi na tsuntsaye sau da yawa!
lolagha injuni isa kukyanya, nasilima nambe nasipeta. sisila nyumba nambe ifihenge ifya kuvikila. neke ubaba ghwinu ikusilisia. umue namuli kukila injuni!
25 Wane ne a cikinku ta wurin damuwarsa, zai iya ƙara ko sa’a ɗaya ga rayuwarsa?
ghwe veni kulyumue juno ikujipumusia kukwongelesia idhiraa jimo mu vwumi vwake?
26 Tun da ba za ku iya yin wannan ƙanƙanin abu ba, me ya sa kuke damuwa a kan sauran?
pe namuwesia kuvomba ikinu ikidbe ikio kino kuhugu, pe kiki lino kuhangajikila isinge isio?
27 “Ku dubi yadda furanni suke girma. Ba sukan yi aiki, ko saƙa ba, duk da haka, ina faɗa muku cewa, ko Solomon cikin kyakkyawan darajarsa duka, bai yafa kayan ado da ya kai kamar na ko ɗaya a cikinsu ba.
lolagha amaluva - finoghikula. naghivomba imbombo nambe kuhona amenda ghake agha kufwala. neke nikuvavula, nambe uSolomoni mu vwimike vwake vwoni nakafwalile ndavule jumonga mu agha,
28 In haka ne Allah yake yi wa ciyayin jeji sutura, wadda yau suna nan, sa’an nan gobe kuma a jefa cikin wuta, Allah ba zai yi muku sutura fiye da ciyayin jeji ba, ya ku masu ƙarancin bangaskiya!
nave uNguluve ikughafwasia vunono amatundu gha mufivonde, ghano kweghale umusyungu nu lwakilavo ghitaghua ku mwoto. pe nakukila ikuvafwasia umue? umue mwe vanya lwitiko ludebe!
29 Kada ku sa zuciyarku a kan abin da za ku ci, ko abin da za ku sha, kada ku damu a kan su.
namungajihangajisiaghe kwiti mulia kiki nambe munyua kiki, nambe namungavisaghe nu vwoghofi.
30 Gama duniya da ba tă san Allah ba, tana faman neman dukan waɗannan abubuwa, Ubanku na sama kuwa, ya san kuna bukatarsu.
ulwakuva iisi sooni sihangajikila aghuo. nu Nhaata ghwinu ikagula sino munoghile isio.
31 Amma ku nemi mulkinsa, za a kuwa ƙara muku waɗannan abubuwa.
neke mulondaghe uvutwa vwake taasi, na ghange aghuo mukwongelesevua,
32 “Ya ƙaramin garke, kada ku ji tsoro, gama ya gamshi Ubanku ya ba ku mulkin.
namungoghopaghe, mwe lipugha lidebe, ulwakuva uNhaata ghwinu ihovokela kukuvapela umue uvutwa uvuo.
33 Ku sayar da dukiyarku, ku ba wa matalauta. Ku yi wa kanku jakar kuɗin da ba za su lalace ba. Ku yi wa kanku ajiyar dukiyar da ba za tă kare ba a sama, inda ɓarawo ba zai yi kusa ba, asu kuma ba za su iya su lalatar ba.
musghusiaghe ifyuma fiinu na kukuvapela avakotofu, mujivikile amafuko ghano naghisila - uvutile vwa kukyanya vuno navusila, ulubale luno avalyasi navangavele nambe inondo nasingawesie kunangania.
34 Gama inda dukiyarku take, nan ne zuciyarku ma take.
ulwakuva pano pwevule uvutile vwako, pepene najinumbula jako pwejiliva.
35 “Ku shirya ɗamara don hidima. Ku bar fitilunku suna ci,
amenda ghinu amatali ghavisaghe ghapinyilue na makanda, ni taala sinu sighendelelaghe kuuva siviika,
36 kamar maza da suke jiran maigidansu ya dawo daga bikin aure. Saboda duk lokacin da ya dawo ya ƙwanƙwasa ƙofa, a shirye suke su buɗe masa nan da nan.
kange muvisaghe hwene vaanhu vano vikumuhuvila uMutwa ghuvanave kuhuma ku kikulukulu kya vutolani, neke kuuti angise na kuhodesia, van'dindulile umulyango ng'ani ng'ani.
37 Zai zama da albarka in maigida ya dawo, ya tarar da bayinsa suna zaman tsaro. Gaskiya ni faɗa muku, zai sa kayan hidima da kansa, ya sa bayinsa su zauna kan tebur, sa’an nan ya yi musu hidimar abinci.
vafunyilue avavombi vala vano uMutwa ukuvagha vali maaso. kyang'haani ilipinya umwenda ghwake untali nu nkanda, pepano ikuvakalisia paasi ku kyakulia, kange kukuvavombela inofu.
38 Zai zama da albarka ga bayin da maigidansu ya iske su, suna zaman tsaro, a duk lokacin da ya dawo, ko da ya dawo a sa’a ta biyu, ko ta uku na tsakar dare ne.
nave uMutwa ikwisa ku lwa vuvili vwa vulolelesi vwa pakilo, nambe uvulolelesi uvwa kilo ja vutatu, na kukuvagha viling'inie jiiva je kiiva ku vavombi avuo.
39 Amma ku fahimci wannan. Da maigida ya san sa’ar da ɓarawo zai zo, ai, da ba zai bari a shiga, a fasa masa gida ba.
kukila aghuo, mukagule ili, nave untwa unya nyumba asakagula unsiki ghuno umulyasi ale ikwisa, naale ikwitika inyumba jaake jidenyue.
40 Ku ma, sai ku zauna da shiri, domin Ɗan Mutum zai zo a sa’ar da ba ku yi tsammani ba.”
muvisaghe muling'anisie ulwakuva namukagula ghwe nsiki muuki umwana ghwa muunhu igomoka.
41 Bitrus ya yi tambaya ya ce, “Ya Ubangiji, mu ne kake faɗa wa wannan misali, ko kuwa ga kowa da kowa ne?”
uPeteli akati, “Mutwa ghukutuvula jusue isi ku kihwanikisio au ghukum'bula umuunhu ghweni?
42 Ubangiji ya amsa ya ce, “To, wane ne manaja mai aminci da hikima, wanda maigida ya ba shi riƙon bayinsa, domin ya ba su abincinsu a daidai lokaci?
uMutwa akavavula, “ghwe nsung'ua veni umugholofu nambe unya vukoola juno untwa ghwake ikum'bika pa kyanya pa vavombombi avange, neke avaghavile ikyakulia kyave ku nsiki ghuno ghunoghiile?
43 Zai zama da albarka ga bawan nan wanda maigidan ya dawo, ya same shi yana yin haka.
afunyilue um'bombi jula, juno untwa ghwake angiise ikumwagha ivomba sila sino alaghisivue.
44 Gaskiya nake gaya muku, maigidan zai ba shi riƙon dukan dukiyarsa.
kyang'haani nikuvavula umue kuuti ikum'biika pakyanya pa kyuma kyake kyoni.
45 Amma da a ce bawan ya yi tunani a zuciyarsa ya ce, ‘Ai, maigidana ya yi jinkirin dawowa,’ sa’an nan ya fara dūkan bayin, maza da mata, ya kuma shiga ci, da sha, har da buguwa.
neke um'bombi jula akatisagha mu mwoojo ghwake, untwa ghwango idila kugomoka, pe akatengula kukuvatova avavombi avakinhaata vala na vakijuuva, pe baho akatengula kulia, kunyua na kughala,
46 Maigidan bawan nan zai dawo a ranar da wannan bawan bai yi tsammaninsa ba, kuma a sa’ar da bai sani ba. Maigidan zai yayyanka shi, ya kuma ba shi rabonsa tare da marasa bangaskiya.
untwa ghwa m'bombi jula ikwisa ku kighono kino naakagwile nisala jino naikujikaguala, ghwope ilikun'dumulania na kukum'bika palikimo na vano navagholofu.
47 “Bawan da ya san nufin maigidansa, kuma bai yi shiri ba, ko kuma bai yi abin da maigidansa yake so ba, zai sha mummunan duka.
um'bombi juno ikagula ulughano lwa ntwa ghwake, ghwope naikuling'hania nambe kuvomba sino sinoghiile mu lungano lwa ntwa ghwake ikopua ing'wegho nyinga.
48 Amma wanda bai sani ba, ya kuwa yi abin da ya isa horo, za a dūke shi kaɗan. Duk wanda aka ba shi mai yawa, mai yawan ne za a bida daga gare shi. Duk wanda kuma aka ba shi riƙon amana mai yawa, fiye da haka kuma za a bida daga gare shi.
neke um'bombi juno naasikagwile sino sinoghile ku lughano lwa ntwa ghwake, neke ivomba sino sinoghile ujuo ipelua finga, finga idajivua kuhuma kwa mwene, ghwope juno akeelilue ku finga, kwa mwene fidajivua finga kukila.
49 “Na zo ne domin in kawo wuta a duniya. Ina so da ta riga ta ƙunu!
nisile kukunga umwoto pa iisi, kange ninoghelua kuuti ghuve ghuvikiile,
50 Amma ina da baftismar da za a yi mini, na kuwa damu sosai, sai na kammala ta!
neke nili nu lwofugho luno nikuvofua, kange nili nulusukualo kuhanga pano luva luvombike!
51 Kuna tsammani na zo domin in kawo salama a duniya ne? A’a! Ina gaya muku, rabuwa ne.
pe musagha kuuti nisile nu lutengano mu iisi? Ndali, nikuvavula, pepano nisile kuleta uvusulani.
52 Daga yanzu, za a iske mutum biyar a gida ɗaya sun rabu, suna gāba da juna, uku suna gāba da biyu, biyun suna gāba da ukun.
kutengula lino na kughendelela kuliiva na vaanhu vahaano vasuline mu nyumba jimo, na vatatu
53 Za su rarrabu. Mahaifi yana gāba da ɗan, ɗan kuma yana gāba da mahaifin. Mahaifiya tana gāba da diyar, diyar kuma tana gāba da mahaifiyar. Suruka tana gāba da matar ɗa, matar ɗa kuma tana gāba da suruka.”
visulanagha na vavili, vope vavili visulanagha na vatatu. visulana ubaba nu, nswambe, umwana nu viise, umama nu mwalive, umwalive nu ng'iina, unkamwana naipulig'hanagha nu nkwamwana n'jake.
54 Ya ce wa taron, “Sa’ad da kuka ga hadari ya fito daga yamma, nan da nan kukan ce, ‘Za a yi ruwan sama,’ sai a kuwa yi.
uYesu akava ikulivula kange ilipugha, kyande muvona amafunde ghikong'ana, mwiti amasiki gha fula ghalipipi; fye luuva,
55 Sa’ad da kuma iska ta taso daga kudu, kukan ce, ‘Za a yi zafi,’ sai kuwa a yi.
kange mungavone imhepo jipula kuhuma kumavemba mwiti litapiiva lifuke lweli fye luuva.
56 Munafukai! Kuna san yadda za ku fassara yanayin ƙasa da na sararin sama. Ta yaya ba ku san yadda za ku yi fassarar wannan zamani ba?
umue mwe vakedusi, mukagwile kuluvulania amasiki! lino! kiki mukunua kukughutang'ania umuluvo ghwa sino sivombeka ifighono ifi?
57 “Don me ba ku iya auna wa kanku, abin da yake daidai ba?
kiki umuunhu ghweni mu lyumue naikagula lino linono kuvomba kwa mwene unsiki ghuno ndeali ni nafasi ija kuvomba isio?
58 Yayinda kake kan hanyar zuwa kotu da maƙiyinka, ka yi matuƙar ƙoƙari ku shirya tun kuna kan hanya. In ba haka ba, zai kai ka gaban alƙali, alƙali kuma ya miƙa ka ga ɗan sanda, ɗan sanda kuma ya jefa ka a kurkuku.
ulwakuva mungalute nu muhigi ghwako pavulongolo pa muhighi, jitange kusambana na juno ikukuhigha nambe pano muli musila alwakutwala kwa muhighi, nu muhighi alakutwala kwa m'baha, nu m'baha alakutagha kundinde.
59 Ina gaya maka, ba za ka fita ba, sai ka biya kobo na ƙarshe.”
nikukuvula nulahuma ukuo kuhanga uhombile nambe i ndalama ja vusililo.

< Luka 12 >