< Luka 11 >

1 Wata rana Yesu yana addu’a a wani wuri. Da ya gama, sai ɗaya daga cikin almajiransa ya ce masa, “Ubangiji, ka koya mana yin addu’a, kamar yadda Yohanna ya koya wa almajiransa.”
KADEKADEO ni a kotikot wasa kis pwen laolao, a lao kotin erelar, amen sapwilim a tounpadak kan ap potoan ong i: Maing re kotin padaki ong kit kapakap, dueta Ioanes kin padaki ong a tounpadak kan.
2 Sai ya ce musu, “Sa’ad da kuke yin addu’a ku ce, “‘Ya Uba, sunanka mai tsarki ne mulkinka ya zo.
A ap kotin masani ong irail: Komail lao wia kapakap, ap inda: Sam at, mar omui en saraui, wei’mui en pwaida,
3 Ka ba mu kowace rana abincin yini.
Kotikido ran wet at tungol kaukaule.
4 Ka gafarta mana zunubanmu, kamar yadda mu ma ke gafarta wa duk wanda ya yi mana laifi. Kada ka bari a kai mu cikin jarraba.’”
Lapwa sang kit dip at, dueta kit, me kin lapwada karos, me wia dipi ong kit, eder kaluang kit ren me katikatiamau kan.
5 Sa’an nan ya ce musu, “Da a ce ɗayanku yana da aboki, sa’an nan ya je wurinsa da tsakar dare ya ce, ‘Aboki, ranta mini burodi guda uku,
I ap kotin masani ong irail: Is re omail, me a kompok amen mia o me pan kola re a ni ailep en pong indang i: Kompoke pai, ki ong ia lopon prot silu,
6 domin wani abokina da yake tafiya ya sauka a wurina. Ga shi, ba ni da abinci da zan ba shi.’
Pwe kompoke pai men pwarado sang a sailok o, ap sota, me i pan kak ki ong i.
7 Sai wanda yake cikin ɗaki ya amsa ya ce, ‘Kada ka dame ni. An riga an kulle ƙofa, da ni da yarana kuwa mun kwanta, ba zan iya tashi in ba ka kome ba.’
A me mi nan im o pan sapeng inda: Koe der kadiropa ia, pwe wanim ritidier, o nai seri ko iang ia nan wasan mair; i so kak paurida o ki ong uk meakot.
8 Ina gaya muku, ko da yake ba zai so ya tashi ya ba shi burodin don shi abokinsa ne ba, duk da haka, zai tashi ya ba shi yawan abin da yake bukata, saboda nacewarsa.
I indai ong komail, ma a sota pan paurida o ki ong i aki kompokepa a, nan a pan paurida o ki ong, me itar ong i aki a ngidingid.
9 “Don haka ina faɗa muku, ku roƙa, za a ba ku, ku nema za ku samu, ku ƙwanƙwasa za a kuwa buɗe muku ƙofa.
I indai ong komail, poeki, a komail pan tungole; rapaki, a komail pan diarada; letelet, a a pan ritida mo’mail.
10 Gama duk wanda ya roƙa, yana karɓa, mai nema yana samu, wanda ya ƙwanƙwasa kuma, za a buɗe masa ƙofa.
Pwe karos me poekipoeki, kin tungole; o me kin rapaki, kin diarada; o me kin letelet, nan a pan ritida mo a.
11 “Wane mahaifi ne a cikinku, in ɗansa ya roƙe shi kifi, zai ba shi maciji a maimakon,
De is sam amen nan pung omail, ma na putak pan poeki na kisin prot, pan ki ong i takai eu? De ma a poeki mam, pan ki ong i serpent amen?
12 ko kuma in ya roƙi ƙwai, ya ba shi kunama?
De ma a pan poeki kitor eu, pan ki ong i skorpion amen?
13 In fa haka ne, ko da yake ku mugaye ne, kun san ba’ya’yanku kyautai masu kyau, balle fa Ubanku na sama, zai yi fiye da haka, ta wurin ba da Ruhu Mai Tsarki, ga masu roƙonsa!”
Ma komail, me song sued, asa duen kisakis mau ong noumail seri kan, nan melel kaualap. Sam omail nanlang pan ki ong Ngen saraui ren me poeki re a.
14 Sa’ad da Yesu yake fitar da wani beben aljani daga wani mutum, da aljanin ya fita, sai mutumin wanda da bebe ne, ya yi magana, taron kuwa suka yi mamaki.
A ap kotin kause wei tewil amen, me lotong. A kadekadeo tewil lao koiei sanger, me lotong o ap lokelokaia, a aramas puriamuiki.
15 Amma waɗansunsu suka ce, “Ai, da ikon Be’elzebub, sarkin aljanu ne, yake fitar da aljanu.”
A akai ir katitiki: Nan Peelsepup, saumas en tewil akan, me a kauseki sang tewil akan.
16 Waɗansu kuma suka gwada shi, ta wurin neman yă nuna musu wata alama daga sama.
A akai kasongesong i, poekipoeki kilel eu sang nanlang.
17 Yesu kuwa ya san tunaninsu, sai ya ce musu, “Duk mulkin da yake gāba da kansa, zai lalace, kuma gidan da yake gaba da kansa zai rushe.
A ap kotin angi ar lamelam, masani ong irail: Wei karos ma a pan u pena nan pung a, a pan ola; o ma toun im eu pan u pena nan pung a, a sota pan pwaida.
18 In Shaiɗan yana gāba da kansa, yaya mulkinsa zai tsaya? Ina faɗin haka domin kun ce, da ikon Be’elzebub nake fitar da aljanu.
A iaduen, ma Satan u ong pein i, a wei pan kak pwaida? Aki komail indinda me dene ngai kause wei tewil akan ki Peelsepup.
19 In da ikon Be’elzebub nake fitar da su, to, da ikon wa masu binku suke fitar da su? Saboda haka, za su zama alƙalanku ke nan.
Ma I kin kauseki wei Peelsepup tewil akan, a is me noumail ol akan kin kause kin irail? Irail ari pan omail saunkapung.
20 Amma in da ikon Allah ne ni nake fitar da aljanu, ashe, mulkin Allah ya zo muku ke nan.
A ma I kauseki wei lim en Kot tewil akan, nan wein Kot lel ong komail er.
21 “Sa’ad da mutum mai ƙarfi, wanda yake da makamai yana gadin gidan kansa, an tsare lafiyar dukiyarsa ke nan.
Ma me kelail o, me audeki kapwa en pei, pan sinsila im a, nan a kapwa nekinekid mau.
22 Amma in wani wanda ya fi shi ƙarfi, ya faɗa masa ya kuma sha ƙarfinsa, yakan ƙwace makaman da mutumin ke dogara da su, ya kuma rarraba ganima.
A ma amen, me kelail sang i, pan palian i o kaloedi i, ap pan atia sang a kapwa en pei, me a kelekier, o nek pasang kapwa en kul.
23 “Wanda ba ya tare da ni, yana gāba da ni, wanda kuma ba ya tarawa da ni, watsarwa yake yi.
Meamen, me sota iang ia, iei me palian ia, o me sota kin dolung penang ia, iei me kin kasapoka pasang.
24 “Lokacin da mugun ruhu ya fita daga mutum, sai ya bi ta wuraren da ba mutane, yana neman hutu, amma ya kāsa samu, sai ya ce, ‘Zan koma gidan da na bari.’
Ngen saut lao kowei sang ren aramas, a kin tangatang sili nan sap tan akan, rapaki wasan kamol, a sota, me a diarada, i ap kin inda: I ap pan purelong ong nan im ai, me i pedoi sanger.
25 Sa’ad da ya koma, ya tarar da gidan a share da tsabta, kuma a shirye.
A lao puredo, a diar, me a kokok o kapwater,
26 Sai ya je ya ɗebo waɗansu ruhohi bakwai da suka fi shi mugunta, sai su shiga su zauna a wurin. Ƙarshen wannan mutum kuwa zai fi farkonsa muni.”
I ari koieila, ale ong i ngen isimen, me sued sang pein i. Irail ap pedelong ong lole, rap kakauson ia; a aramas pan sued sang mas.
27 Da Yesu yake cikin faɗin waɗannan abubuwa, sai wata mace daga cikin taron ta ɗaga murya ta ce masa, “Mai albarka ce uwar da ta haife ka, wadda ka sha mamanta.”
A kadekadeo ni a kotin mamasani mepukat, li amen, kisan pokon o, ap potoan ong i: Meid pai kupur o, me wia ir adar, o didi kan, me re kotiki!
28 Yesu ya amsa ya ce, “A maimakon, masu albarka ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma biyayya da ita.”
A i kotin masani: Ei, meid pai, me kin rong masan en Kot ap kapwaiada.
29 Da taron mutane suka ƙaru, sai Yesu ya ce, “Wannan mugun zamani ne. Tana neman wani abin banmamaki, amma ba ko ɗaya da za a ba ta, sai dai ta Yunana.
A pokon o lao tengeteng pena, a kotin masani: Di wet meid sued! Re kin rapaki kilel eu, a sota kilel pan sansal ong ir, pwe kilel en Iona eta.
30 Kamar yadda Yunana ya zama alama ga mutanen Ninebe, haka ma Ɗan Mutum zai zama ga zamanin nan.
Pwe duen Iona kilel eu ong men Niniwe, iduen Nain aramas ong di wet.
31 A ranar shari’a, Sarauniyar Kudu za tă tashi tsaye tare da wannan zamani, ta yanke wa wannan zamani hukunci, domin ta zo daga ƙarshen duniya ta saurari hikimar Solomon, ga shi kuwa, shi wanda ya fi Solomon girma, na nan.
Li nanmarki en pali air amen pan u ong ol akan en di wet ni kadeik o pan kari ir ala, pwe a pwrarado sang ni imwin sappa, pwen rong lolekong en Salomo. A kilang, me laude sang Salomo mi met.
32 A ranar shari’a, mutanen Ninebe za su tashi tsaye tare da wannan zamani, su yanke wa wannan zamani hukunci. Gama sun tuba sa’ad da Yunana ya yi musu wa’azi. Ga shi yanzu, shi wanda ya fi Yunana girma, na nan.
Ol en Niniwe kan pan u ong di wet ni kadeik, o pan kariala i, pwe re kalula ni ar rongadar padak en Iona. A kilang, me laude sang Iona mi met.
33 “Babu wanda yakan ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta, ko ya rufe ta da murfi ba. A maimako, yakan ajiye ta a kan wurin ajiye fitila, don masu shiga su ga haske.
Sota me kin isikeda lamp, ap kila wasa rir, pil so pan kopa, a pon deu a, pwe me pan pedelong ong, en kilang marain o.
34 Idonka shi ne fitilar jikinka. Sa’ad da idanunka suna da lafiya, dukan jikinka ma na cike da haske, amma sa’ad da idanunka suna da lahani, dukan jikinka ma na cike da duhu.
Por en mas marain en pali war. Ma mas om makelekel, war om karos pan dir en marain. A ma mas om me sued, war om karos me pil dir en rotorot.
35 Ka lura fa, kada hasken da yake cikinka ya zamana duhu ne.
En kalaka, pwe marain mi lol om, der rotorot!
36 Saboda haka, in dukan jikinka yana cike da haske, ba inda ke da duhu, jikinka kuwa zai kasance da haske gaba ɗaya, kamar yadda hasken fitila yake haskaka ka.”
Ma war om dir en marain kaualap, o sota kisan rotorot mia, karos pan dir en marain dueta lingan en lamp, me kin sensere uk ada.
37 Da Yesu ya gama magana, sai wani Bafarisiye ya gayyace shi cin abinci tare da shi. Sai kuwa ya shiga ya zauna a tebur.
A ni a kotin kaparok, Parisär amen luke i, en konot re a. I ari kotilong kotidi nin tepel.
38 Amma Bafarisiyen ya lura cewa, Yesu bai wanke hannu kafin ya ci abinci ba, sai mamaki ya kama shi.
A Parisär lao udial, ap puriamuiki, me a sota kotin omiom mon konot.
39 Sai Ubangiji ya ce masa, “Ku Farisiyawa, kukan wanke bayan kwano da kwaf, amma a ciki kuna cike da kwaɗayi da mugunta.
A Kaun o kotin masani ong i: Nan komail Parisär akan kin widen likin dal o plet, a lol omail me dir en me re kuliada o me sued.
40 Ku wawayen mutane! Ashe, wanda ya yi bayan, ba shi ne kuma ya yi cikin ba?
Nan pweipwei komail, kaidin i me wiadar pali liki, pil wiadar pali lole?
41 Ku ba matalauta abin da yake cikin kwano, kuma kome zai zama muku da tsabta.
A kisakis weita duen komail kak ong! A kilang, karos pan makelekel ong komail.
42 “Kaitonku, Farisiyawa, domin kuna ba wa Allah zakka na na’ana’arku, da ƙarƙashinku, da kuma sauran ganyen lambunku iri-iri, amma kun ƙyale adalci da ƙaunar Allah. Ya kamata da kun kiyaye na ƙarshen, ban ba barin na farkon.
Suedi ong komail Parisär akan, pwe komail, kin mairongki eisokkis eu en minse, o raute o song en kisin tan tuka kai, ap sota insenoki kadeik o limpok en Kot! Wiada mepukat ap pil kapwaiada me tei kan.
43 “Kaitonku, Farisiyawa, domin kun cika son wuraren zama masu daraja a majami’u, da kuma yawan gaisuwa a wuraren kasuwanci.
Suedi ong komail Parisär akan, pwe komail men mondi leppantam nan sinakoke kan o mauki, ren ranamau ong komail nan wasa en netinet akan.
44 “Kaitonku, domin ku kamar kaburbura ne da ba a sa musu alama ba, waɗanda mutane suke takawa don rashin sani.”
Suedi ong komail, pwe komail rasong sousou kan, me so sansal, o aramas alialu poa, ap sasa ir!
45 Sai ɗaya daga cikin masanan dokoki ya ce wa Yesu, “Malam, in ka faɗi waɗannan abubuwa haka, kai kuma ka zage mu ke nan.”
Saunkawewe men ap sapeng potoan ong i: Saunpadak, komui pil kin suede kin kit masan pukat.
46 Yesu ya amsa ya ce, “Ku masanan dokoki ma, kaitonku, domin kun ɗora wa mutane kaya masu nauyi waɗanda da ƙyar suke ɗaukawa, amma ku da kanku ba za ku sa ko yatsa ɗaya, don ku taimake su ba.
A i kotin masani: Pil suedi ong komail saunkawewe! Pwe komail kin katoutou kila kapwa en wisik toutou aramas akan, ap sota sairki sondin pa omail.
47 “Kaitonku, domin kun gina kaburbura saboda annabawa, nan kuwa kakannin-kakanninku ne suka kashe su.
Suedi ong komail! Pwe komail kin apapwali sousou en saukop akan, a sam omail akan kame ir ala.
48 Wannan ya shaida cewa kun amince da abin da kakannin-kakanninku suka yi. Sun karkashe annabawa, ku kuma kun gina kaburburansu.
Komail ari kin kadede o peren kida wiawia en sam omail akan. Pwe re kame ir ala, a komail apapwali ar sousou kan.
49 Saboda haka, Allah a cikin hikimarsa ya ce, ‘Zan aika musu da annabawa da manzanni. Za su kashe waɗansu, su kuma tsananta wa waɗansu.’
I me erpit en Kot indada: I pan kadar wong irail saukop o wanporon akan, a akai irail re pan kamela o pwaki irail sili.
50 Saboda haka, alhakin jinin dukan annabawa da aka kashe, tun farkon duniya, yana kan wannan zamani,
Pwe ntan saukop akan, me kapwilipwili weier sang ni tapin kaua kokodo, en kapokon ong di wet.
51 wato, tun daga jinin Habila, har zuwa jinin Zakariya, wanda aka kashe tsakanin bagade da mazauni. I, ina gaya muku, alhakinsu duka yana kan wannan zamani.
Sang ntan Apel lel ntan Sakarias, me kamelar nan pung en pei saraui o im en kaudok, ei I indai ong komail, a pan kapokon ong di wet.
52 “Kaitonku, masanan dokoki, domin kun ɗauke mabuɗin ilimi. Ku kanku ba ku shiga ba, kuma kun hana wa waɗanda suke shiga, su shiga.”
Suedi ong komail saunkawewe! Pwe komail atia sang men kapir pan lolekong. Komail sota pan pedelong, ap inapwiedi, me men pedelon ong.
53 Da Yesu ya bar wurin, sai Farisiyawa da malaman dokoki suka fara gaba mai tsanani da shi, kuma suna tsokanansa da tambayoyi.
A ni a kotin mamasani ong irail mepukat, saunkawewe o Parisär akan ap tapiada palian i kaualap, kalekalelapok re a song toto,
54 Suna fakonsa, don su kama shi a kan wata magana da zai faɗa.
O re masamasan i, o raparapaki, ma re sota kak diar meakot sang ni a masan akan, pwe ren kadipa i.

< Luka 11 >