< Luka 10 >
1 Bayan haka, Ubangiji ya naɗa waɗansu mutum saba’in da biyu, ya aike su biyu-biyu, su riga shi yin gaba zuwa kowane gari da kowane wuri da zai shiga.
Adomo imumu ginome, ugomo Asere makuri maturi aye ukirau, kanu sunare, maharawe wa rere, barki wadusa ati pintinpin nan na hira me sa manyar u haname.
2 Ya ce musu, “Girbi na da yawa, amma ma’aikata kaɗan ne. Saboda haka, ku roƙi Ubangijin girbi ya aikar da ma’aikata zuwa gonarsa.
Magun we, “Ukuzame u ori ana kana tuma wahuma cin. Barki anime wuzani biringara kan u hana Asere ukuzame, barki ma tumin inana katuma anyimo u ruu umeme.
3 Ku tafi! Ina aikan ku kamar tumaki cikin kyarketai.
Dusanni, wa matumashi kasi muzara anyimo ikukure.
4 Kada ku ɗauki jakar kuɗi, ko jaka, ko takalma. Kada ma ku gai da kowa a kan hanya.
Kati ziki ubadu ikirfi, nani u badau ana tanu, nani akwatak, kati issi uye azesere una ba.
5 “Sa’ad da kuka shiga wani gida, ku fara da cewa, ‘Salama a gare ku mutanen gida.’
Vat ta akura sa ya ribe, itubi uguna, 'aca urunta u cukuno aku ra aginome.
6 In akwai mutum mai salama a gidan, salamarku za tă kasance tare da shi, in kuwa babu, salamarku za tă koma muku.
Inki uye una ticukum tirunta mara ni akurame, urunta urunta ushi udi cukuno ani ce nume, inki uzome ba, urunta ushi udi kuri ahira ashi.
7 Ku zauna a wannan gidan, kuna ci kuna shan duk abin da suka ba ku, gama ma’aikaci ya cancanci albashinsa. Kada ku yi yawan sāke masauƙi, daga gida zuwa gida.
Cukunoni akura aginome, iri isi imum be sawa nyara shini. Yawuna uri una katuma makabi ukalum ume. Kati tarsi tikura tikura ba.
8 “Sa’ad da kuka shiga garin, kuma aka karɓe ku, ku ci ko mene ne da aka ajiye a gabanku.
Vatti nipinme saya kuri yarbeni, iri imumbe sawa inko aje ashi.
9 Ku warkar da marasa lafiya da suke wurin. Ku kuma faɗa musu cewa, ‘Mulkin Allah yana kusa da ku.’
I humuzan nanu uzatu nuhuma a hira me. igunwe, 'tigomo ta Asere ta aya mamu nan shi.
10 Amma sa’ad da kuka shiga garin, kuma ba a karɓe ku ba, ku bi titi-titi ku ce,
Vatti nipinme saya ribeni, inki daki wakaba shi ba, idusa anyi mo ati na tu we me, igu.
11 ‘Ko ƙurar garinku da kuke manne a ƙafafunmu, mun karkaɗe muku. Duk da haka, ku tabbatar da wannan, “Mulkin Allah yana kusa.”’
'Inki usussuru unipin nishime watafi na atibuna tiru, ti kubur kashi u ni anyo uinko u ira ace ashi! Senke irusi tigomo ta Asere ta aye mamu nan shi'.
12 Ina dai faɗa muku, a ranan nan, za a fi jin tausayin Sodom fiye da wannan garin.
Mabuka shi, roni uweku tize u sadoma udi teki innu sheu.
13 “‘Kaitonki, Korazin! Kaitonki, Betsaida!’ Ai, da a ce a Taya da Sidon ne aka yi ayyukan banmamaki da aka yi a cikinku, da tuni sun tuba, suna zama cikin rigar makoki da toka.
Hu wono sis anime, ukirosino! Huwono sis anime u Baitsaida! Biwuza wuza bidang sa awuza anyimo ashi, dagi a wuza ini anyimo u Taya nan nu Sidon, sa dati wakabi tize ta Asere wa ciki anyimo amuto in turum ga titiyom.
14 A ranar shari’a, za a fi jin tausayin Taya da Sidon fiye da ku.
Aname roni weki utize Utaya nan nu Sidon wadi teki innu kenu us Sheu.
15 Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs )
Hu U Kafarnahum, ubasa uhana azesere adi nonzowe? Mmmm, a di tiburkowe uhana uhadas. (Hadēs )
16 “Wanda ya saurare ku, ni yake saurara. Wanda ya ƙi ku, ni yake ƙi. Amma wanda ya ƙi ni kuwa, ya ƙi wanda ya aiko ni ne.”
Deve sa makunna shi makun nam, des a magaa shi, ma gaa mi, aname desa magaami magaa desama tuma”.
17 Mutum saba’in da biyun nan suka dawo da murna, suka ce, “Ubangiji, har mun sha ƙarfin aljanu ma a cikin sunanka.”
We ainoo ino kanu sunare me waze inti puru tirum, wazinnu gusa, “Asere, a gbergene cangi wa kunnan duru, anyimo ani zanuwe.
18 Sai ya amsa ya ce, “Na ga Shaiɗan ya fāɗi daga sama kamar walƙiya.
Bayeso magun we, “Ma ira u nu uburu mazin nu rizizo kasi u melme azesere.
19 Na ba ku iko da za ku tattaka macizai, da kunamai, ku kuma shawo kan dukan ikon abokin gāba, kuma ba wani lahani da zai same ku.
Ira ni manya shi ubari inni, iwa nan ninu, nan nu vat ubari u na ticari, ko cin madake mada aye shi in ire mu ba.
20 Duk da haka, kada ku yi farin ciki da cewa, kun sha ƙarfin ruhohi, amma ku yi farin ciki, domin an rubuta sunayenku a sama.”
Vat a anime katu iwuzi apuru arum in nuguna anime cas agi ibe iburu ikunna shi, anime wu zani apuru arum barki a nyeti ke tiza tishi anyimo Asesere”.
21 A wannan lokaci, Yesu, cike da murna ta wurin Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Na yabe ka, ya Uba, Ubangijin sama da ƙasa, domin ka ɓoye waɗannan abubuwa ga masu hikima, da masu ilimi, ka kuma bayyana su ga ƙananan yara. I, ya Uba, gama wannan shi ne nufinka mai kyau.
Anyimo uganiya uginome, ma wuzi apuru arum kank anyimo abibe bilau, magu, manyawe ti nanu, hu acoo, ugoma Asere nan nadizi. Barki umpo iginome ti mumum to suro anu rusa, ubuki tini ahiran desa daki wamazaba, kasi ahana acincin e acoo a ne ani ya wunawe.
22 “Ubana ya danƙa mini dukan kome. Ba wanda ya san Ɗan sai Uban, kuma ba wanda ya san Uban, sai Ɗan, da kuma waɗanda Ɗan ya zaɓa ya bayyana musu shi.”
Vatti imum, acoo ma nyam ini, badesa marusa vaname, Senke acoo me, anime ani badesa maru sa coo me, Senke vaname. Desa vaname manyari ma poki acoome ahirame”.
23 Sai ya juya wajen almajiransa, ya ce musu a ɓoye, “Albarka ga idanun da suka ga abin da kuke gani.
Magamirka ahira anu tarsa u me, magun we ame isisi ime, “Anu ringirka ulani an desa wa ira imumbe saya ira.
24 Ina faɗa muku, annabawa da sarakuna da yawa sun so su ga abin nan da kuke gani, amma ba su gani ba. Sun so su ji abin da kuke ji, amma ba su ji ba.”
Mabuka shi, anu kur zuzo utize gbardang, nan na gomo gbardang wanya ra wada ira mumme sa izin nu hira me, daki wa iraba. Wanyara wa da kunna imumme sa ikunna, daki wa kunna ba”.
25 Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
Ba akem uye unu dungara utize tini kubu tima yahudawa, ma e ma masame in nu guna, “unu dungara, nyani indi wuzi barki inkem u vengize uzatu mara?” (aiōnios )
26 Yesu ya amsa ya ce, “Me aka rubuta a cikin Doka? Yaya kake karanta ta?”
Ba Yeso magun me, “Ine ni uhira u hira imumbe sa anyitike anyimo uweki utize tini kubume?”
27 Sai ya amsa ya ce, “‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka, da dukan ranka, da dukan ƙarfinka, da kuma dukan hankalinka’; kuma, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’”
Makabarka, magu, “Ya cukuno uhem innu gomo Asere vat inni riba i we, nan nikara nuwe, nan nubasa u we. Ukuri uhem innu puru u we kasi nice nuwe”.
28 Yesu ya ce, “Ka amsa daidai. Ka yi haka, kuma za ka rayu.”
Yeso magun ne, “Wakabirka rep, inki wawuna ani me udi vengize”.
29 Amma domin ya kāre kansa, sai ya tambayi Yesu ya ce, “Shin, wane ne maƙwabcina?”
Unu dungara me manyari ubura uni ce nume, bama gun inye so, “A veni unu puru ume?”
30 Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum ya tashi daga Urushalima za shi Yeriko, sai ya fāɗi a hannun mafasa, wato,’yan fashi. Suka ƙwace tufafinsa, suka yi masa dūka, suka bar shi nan bakin rai da mutuwa.
Ma kabirka magu, “Ure unu mahaka usuro a urshalima mahaza uyari ko. Ba ma rizi atari tanu gartize anu. Wa susome turunga, waburi vat imumbe sama zini, wa tiri me, wace ki me kasi ikizi.
31 Ya zamana wani firist ya bi kan wannan hanya. Da ya ga mutumin, sai ya bi gefe ya wuce abinsa.
A kem ure una katuma matasa uname, samaa wame ba matarsi ni kira ni inde ma aki.
32 Haka ma wani daga kabilar Lawi, mai hidima cikin haikali, da ya zo wurin, ya gan shi, sai shi ma ya bi gefe ɗaya, ya wuce abinsa.
Akuri a iri ure ubalawi, sama aye ahirame, ma iri me ba ma tarsi nikira ma akki.
33 Amma wani mutumin Samariya da yake kan tafiya, da ya kai inda mutumin yake, ya gan shi, sai ya ji tausayinsa.
Ure u samariyawa, ma zin tanu sama aye ahira me sa unume maraa ni, sama ira unume ba ugogoni umekime.
34 Ya je wurinsa, ya daddaure masa raunukansa, sa’an nan ya zuba mai, da ruwan inabi. Ya ɗauki mutumin ya sa a kan jakinsa, ya kai shi wani masauƙi, ya yi jinyarsa.
Ma ē ahira sa umume marani, ma tirzi me tinuru me sa a kunnome ni, mazin nu humma ume mani nan mei mu inabi. Maturi me abi zenki bumeme ma en me ahira amusa, mahirime.
35 Kashegari, sai ya ɗauki dinari biyu, ya ba wa mai masauƙin ya ce, ‘Ka lura da shi, bayan na dawo, zan biya ka duk abin da ka ƙara kashewa a kansa.’
A hira asani ma ēn nidinari inire ma nya hira amura me magu, 'hirame, inki wahu na imumbe sa ite ki anime, inki mazee indi indi kur zo we ni'.
36 “A ganinka, a cikin waɗannan mutane uku, wane ne maƙwabcin mutumin da ya fāɗi a hannun mafasa?”
Anyimo we wataru me, aveni u basa mara upuru unu ugino me sa ma rizo atari tanu gartize anu me?”
37 Masanin dokoki ya amsa ya ce, “Wanda ya nuna masa jinƙai.” Yesu ya ce masa, “Je ka, ka yi haka nan.”
Ba unu dungara magu, “Unuge sama bezime ubura” ba Yeso ma gun me, “Huma kawuza anime”.
38 Yayinda Yesu da almajiransa suna cikin tafiya, sai ya kai wani ƙauye inda wata mace mai suna Marta ta marabce shi a gidanta.
Sa wa haka ba ma ribe anyimo are agiro, ba uru ne uni ni marta ma wume rabahu akura meme.
39 Tana da’yar’uwa mai suna Maryamu, wadda ta zauna a gaban Ubangiji tana jin maganarsa.
Ma zin henu ni zame Maryamu, desa ma cukuno ati buna tu gomo Asere mazin nu kunna imum sa ma buka.
40 Marta kuwa, aikin hidima da ya kamata a yi, ya ɗauke mata hankali, sai ta zo wurin Yesu, ta ce, “Ubangiji, ba ka damu da yadda’yar’uwata ta bar mini aiki ni kaɗai ba? Gaya mata ta taimake ni!”
Me marta mazin na banga imumare. Ba ma ahira ye so magu, “Ugomo Asare, adaa igizo in nu henu um sa ma cekum isisi im? Gunan me ma benkum”.
41 Amma Ubangiji ya amsa ya ce, “Marta, Marta, hankalinki ya tashi, kuma kina damuwa a kan abubuwa da yawa.
Ugomo Asere ma kabir ka me, “Marta, Marta, uzin ma aye a hira imum gbardang.
42 Amma abu ɗaya tak ake bukata, Maryamu ta zaɓi abin da ya fi kyau, kuma ba za a raba ta da shi ba.”
I mum inde ini ya cukuno gbas. Maryamu ma zauka imum iri ri. Igebe sa adake aburi ini ame ba”.