< Luka 1 >

1 Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
Mongnook Thiophilas: Seng laktung ni Rangte mootkaat angta loong ah mina hantek ih lom raangthiin rumta.
2 kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
Neng ih seng suh hephang di tumjih tup rumta loong ah nyia ruurang tumbaatte loong ih mamet baat tahe erah jun ih raang rumta.
3 Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
Erah raang ih, Jatwah Thiophilas, ngah ih erah loong tiit ah hephang dowa dook ih naririh ih jatjah halang, eno samthun tang, ngah ih uh naririh ih le nah phanlan raangthiin angbah ese ang ah eah.
4 don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
Ngah arah reelang ah langla an ih amiisak tiit nyootsoottu loong ah ejat toom et uh ih raangthiin hang.
5 A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
Judia ni Hirod luungwang angtokdi, romwah wasiit heh men ah Jekaria, Abija lilih heh romwah esiit angta. Heh minuh men ah Elijabet angta; heh uh esiit romwah jaatang nawa angta.
6 Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
Nengnyi Rangte miksok di toongtang lam ih songtong nyuuta Teesu Hootthe jengdang loong ah naririh et kap nyu ano ah.
7 Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
Elijabet ah samuh nuh ang tungthoi nengnyi sah uh tajeeta, heh miwah Jekaria nyia heh ah ekuh ekaang ih nyuuta.
8 Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
Heh romhoonsa thok kohaano saasiit Jekaria ah Rangteenok ni reeraang paknaata.
9 sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
Romwah loong Hootthe jun ih Rangteenok ni phontumkaang tingtak suh jongteh tootoon rum adi Jekaria men chapta. Eno heh Teesu rangsoom nokmongni wangta
10 Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
phontumkaang tingtak tok ah chang kano miloong ah taakkhuung ni rangsoom rumta.
11 Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
Erah di heh reeni Rangsah ah dongchap taha, jaawako romthong phontumkaang tingtakta rum adi ah.
12 Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
Jekaria ih erah japtup ano paatjaata eno echo nep eta.
13 Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
Enoothong Rangsah rah ih heh suh liita, “Nakcho uh, Jekaria! Rangte ih an rangsoom chaat eta, an minuh suh no miwasah an raangtaan ih koh ah. An ih heh men ah Joon et men theng.
14 Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
Heh tupsa doh tumthan tenroonjih ang ah an raangtaan ih ah, erah damdoh wahoh loong uh tumthan ih tenroon ang ah!
15 gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
Joon ah Teesu miksok doh elong mina esiit ang ah. Heh ih kham naktoom mok jok ah. Heh phang doktup damdam heh ah Esa Chiiala pan ang ah,
16 Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
eno heh ih Ijirel mina loong neng Teesu Rangte ko ih ngaak thoksiit ah.
17 Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
Khowah Elija likhiik ih heh uh Teesu nganah chaan aphaan lam ih ban kah ah. Heh ih hewah heh sah loong we jun songtong thuk rum ah; heh ih Rangte jeng daante loong asuh kateng lampo jatthuk ah; heh ih Teesu mina loong heh raangtaan ih ban khookham thiin ah.”
18 Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
Jekaria ih Rangsah asuh liita, “Emah mok ang abah ngah ih mamet jat ang? Ngah ah teekaang nih nga minuh uh wikuh ih hoonla nih.”
19 Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
“Ngah Gabrel,” Rangsah rah ih ngaakbaatta. “Ngah Rangte pandi chaplang, heh ih ngah an suh arah Ruurang Ese ah baat suh kaat thuk halang.
20 Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
Enoothong an ih nga jengkhaap ah tahanpi ko, heh rangwuung thok ha doh amiisak ih langte lek ang kano ah. Nga jengkhaap lahanpi thoidoh an tami jengko ang uh; ngah ih an damdi kakham hala ah amiisak maang langlang an suusu ih tong uh.”
21 Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
Erah tok adi miloong ah ih Jekaria ah ban sok ruh ih rum ano Rangteenok ni saatang tumjih thaam eha ih paatja rumta.
22 Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
Jekaria dokkhoomha no neng damdi heh tami waanta, eno neng ih jat rumta Rangteenok nok ni mot amang hetupta eah. Khaapsiit uh lami dongjeng thoi heh lakthaak pamaak ih waan rumta.
23 Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
Heh Rangteenok ni rangsoom phansiit saapoot ah thoon ano, Jekaria heh nok ni ngaakwangta.
24 Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
Eno rekam ritdi heh minuh Elijabet rah heh sah dong wokta, eno laabanga heh nok nawa tadok khoomta.
25 Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
Heh ih liita, “Nga Teesu ih hethoondi kok chosok halang. Heh ih ngah noksong dung nah rakri theng taat angtang rah toonhaat ha!”
26 A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
Elijaabet sah la arok wok adi Rangte ih Rangsah Gabrel Galili samnuh Najaret hadaang adi daapkaatta.
27 gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
Heh ih jaalah esiit suh tiitkhaap baatjih angta, jaalah ah Dewid luungwang sutoom Josep damdi nook suh kakhat muicho angta. Heh men ah Meeri angta.
28 Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
Rangsah ah ra haano heh suh baatta, “Khooteng toomtong uh! Teesu an damdi heh ih romseetam koh halu!”
29 Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
Meeri ih Rangsah jeng ah chaat ano rapne ih mongsaamta, eno erah jengkhaap ah tumjih suh liita ih paatjaata.
30 Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
Rangsah ih liita, “Nakcho uh, Meeri; Rangte ih an minchan ih halu.
31 Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
An sah wokte anglu eno miwasah et tup uh, heh men ah Jisu et men uh.
32 Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
Heh ah elong angte eno heh suh Elong Echoong ni tongte Rangte sah et li ah. Teesu Rangte ih heh ah luungwang et hoon ah, heh te Dewid likhiik ah,
33 zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
eno heh ah Jaakob sutoom dowa rootang raang ih luungwang ang ah; Heh hasong ah babah uh lathoon thang angte!” (aiōn g165)
34 Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
Meeri ih Rangsah asuh liita, “Ngah roibaamuh jaalah boh ah. Erah mamah maami ang ah?”
35 Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
Rangsah ih ngaakbaatta, “Esa Chiiala an sak nah raaha, eno Rangte chaan ah ansak nah tong raaha. Erah raangtaan ih esa noodek asuh Rangte Sah et poon ah.
36 ’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
An sano Elijabet ah taat samthun thaak uh. Heh suh samuh nuh ih kaliitan ah, amadi heh sah la arok angla, wikuh ih hoon adi nep ah.
37 Gama ba abin da zai gagari Allah.”
Rangte lajen reejih tumjih uh tajeeka.”
38 Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
“Ngah ah Teesu laksuh,” Meeri ih liita; “An ih baattu jun ih toom ang raaha nga sak nah ah.” Eno Rangsah ah mat khoomta.
39 A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
Erah lilih Meeri phangla ih kong akaan deek Judia ko nah kaat suh dokchapta.
40 inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
Heh Jekaria nok ni nop kah ano Elijabet suh jengseeraata.
41 Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
Elijabet ih Meeri jengseeraata ah japchaat damdam, heh mong nawa noodek ah jaapmota. Elijabet ah Esa Chiiala pan angta
42 Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
eno erongwah ih jengta, “An ah minuh loong dungni romseetam choh cho mina, erah dam ih an ih tupte noodek asuh uh romseetam choh cho!
43 Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
Arathan elong ah nga taang ni mame ang raak kohala, Teesu nuh anep nga jiinni jen chomui jih ah?
44 Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
An jengseera ah japchaat damdam, nga mong nawa noodek ah nep roon ano wookla.
45 Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
Teesu jengkhaap ah ansak nah amiisak ih ang raaha ih hanpi thoidoh an tumthan ih tenroonte anglu!”
46 Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
Meeri ih liita, “Nga ten ih Teesu ah phoong ha;
47 ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
nga pangte Rangte suh nga la roonla,
48 gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
tumeah heh ih ngah, ehin laksuh ah dokthun thoi ah! aadowa ih miloong ah ih ngah suh tenroon mina et poonhang,
49 gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
tumeah Chaan apaan Rangte ih nga raang ih elongthoon moot ah reekot thoih ah. Heh men ah Esa;
50 Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
roosiit tokkhodi roosiit Heh ih heh soomtuute asuh minchan noisok ha.
51 Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
Heh ih chaan apaan pan lak ah janghaat ano engaam ete loong nyia neng tenthun mongtham ah phaang thukla.
52 Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
Heh ih chaan apaan luungwang loong ah neng tongtheng nawa dattong thuk ano; ehin loong ah toonjoh ah.
53 Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
Heh ih ramtekte suh phaksat ese koha, eno changteng loong ah lak huung daap haat ha.
54 Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
Heh ih sengte sengwah suh kakham thiinta rah reeta, eno heh laksuh Ijirel ah chosok ra hala.
55 ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
Heh ih sengte Abraham nyia heh sutoom satoom loong asuh, rootang raang ih minchan noisokta ah samthunha!” (aiōn g165)
56 Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
Meeri ah Elijabet damdi laajom roongtongta eno heh nok ni ngaakwangta.
57 Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
Elijabet sah tup rangwuung thok haano, heh sah ah miwasah ih tupta.
58 Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
Hekhuung hetok nyia heh joonte sano loong ah ih chaat rum ano Teesu suh tumthan ih seela ih phoong rumta, eno neng ah heh damdi rapne ih roong roon rumta.
59 A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
Noodek ah saasinet ang adi, neng ah khoopkhan banlam hoon suh ra taha, eno heh men ah Jekaria, heh lilih et men theng ih liirumta.
60 amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
Enoothong heh nuh ih liita, “Tah angka! Heh men Joon et men theng.”
61 Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
Eno neng ih heh nuh asuh baat rumta, “Enoothong erah bah ante anwah men tah angka!”
62 Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
Eno neng ih heh wah suh neng tokmoot damdi cheng rumta, an ih mamet men ih doh se ah ih thunhu.
63 Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
Jekaria ih eraangtheng jonglo ah suh ano, raangta, “heh men ah Joon.” Eno mirep rapne ih paatja rumta!
64 Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
Erah tok adi Jekaria we mi dongjengta, eno Rangte rang ah phoongta.
65 Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
Hekhuung hetok joonte loong ah neng cho dongta, eno erah ruurang ah Judia hah kong akaan noongrep ni thok ruurang kata.
66 Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
Warep ih erah tiit ah chaat rum ano samthun rumleh cheng et rumta, “Arah noodek ah mamah ih dong hakte angla?” Tumeah heh sak ni Teesu chaan aphaan ah samkhikhih angta.
67 Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
Joon wah Jekaria ah Esa Chiiala pan angta, eno heh ih Rangte jengkhaap ah baatta:
68 “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
“Seng Teesu ah phoong ih Ijirel Rangte rah ah! Heh mina loong pang raangtaan ih ra taha eno neng ah puipangta.
69 Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
Heh ih seng suh chaan aphaan pan Khopiipangte kojah hali, Heh laksuh Dewid sutoom dowa ah.
70 (yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
Heh ih teewadi esa khowah loong damdi thoom hoonta (aiōn g165)
71 cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
Heh ih seng piiara nawa panghe, seng miksukte hang achaan nawa jen toonpang raang ih ah.
72 don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
Heh ih liita sengte sengwah loong ah heh ih tenthet et ah eno heh ih esa nuumiijeng ah dokthun ah.
73 rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
Sengte sengwah Abraham, suh kakhamta Heh ih seng piiara loong nawa pang et he eno seng ah heh mootkaat ah lacho thang ih moh thuk he,
74 don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
eno ba seng ah heh ngah nah esa nyi epun jen ang ih seng roidong tang ih ah.
76 “Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
“Nga sah, an ah, Elong Echoong Rangte khowah ih poonho. An Teesu nganah kah uno heh raangtaan ih lam ban tan kah uh,
77 don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
heh mina loong suh neng rangdah loong ah biin anaan rum ano neng khopui tiit ah baat suh ah.
78 saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
Seng Rangte ah minchan nyia tenthet Rangte. Heh ih khopiiroidong ah rangsa phaakla likhiik ih phaak thukla,
79 don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
eno rang nawa ih warep kaangtook ah laamang nyia etek lampo ni tongte loong rah ah, seng khooteng lampo nah khoom thuk raangtaan ih ah.”
80 Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.
Noodek ah hansi nyia chiiala ni rongtangtang ih hakta. Ijirel noksong damdi chomui suh rangwuung maang thokthok Joon ah woma mong ni tongta.

< Luka 1 >