< Firistoci 1 >

1 Ubangiji ya kira Musa ya yi masa magana daga cikin Tentin Sujada ya ce,
KAHEA mai la o Iehova ia Mose, olelo mai la hoi ia ia mai loko mai o ka halelewa o ke anaina, i mai la,
2 “Yi magana da Isra’ilawa ka ce musu, ‘Duk sa’ad da waninku ya kawo hadaya ga Ubangiji, ku kawo hadayarku ta dabba daga garkenku ta shanu ko kuwa daga tumakinku.
E olelo aku oe i na mamo a Iseraela, e i aku hoi ia lakou, Ina e lawe kekahi kanaka o oukou i ka mohai ia Iehova, no na holoholona e lawe ai oukou i ka oukou mohai, no ka ohana bipi, a no ka ohana hipa,
3 “‘In hadaya ta ƙonawar daga shanu ne, sai yă miƙa namiji marar lahani. Dole yă kawo shi a ƙofar Tentin Sujada don yă zama yardajje ga Ubangiji.
Ina o kana mohai he mohaikuni noloko o ka ohana bipi, e mohai oia i ke kane kina ole: e mohai aku hoi oia ia no kona makemake iho ma ka puka o ka halelewa o ke anaina, ma ke alo o Iehova.
4 Zai ɗibiya hannunsa a kan hadaya ta ƙonawar, za a kuwa karɓa a madadinsa don a yi kafara dominsa.
A e kau ae oia i kona lima maluna o ke poo o ka mohaikuni; a e maliuia nona e hooliloia i kalahala nona.
5 Zai yanka ɗan bijimin a gaban Ubangiji, Haruna kuwa da’ya’yansa maza firist, za su kawo jinin su kuma yafa shi a kan bagaden a kowane gefe a mashigin Tentin Sujada.
A e pepehi oia i ka bipi kane ma ke alo o Iehova; a o lawe mai na kahuna, ka Aarona mau keiki, i ke koko, a e pipi i ke koko a puni maluna iho o ke Kuahu, ka mea ma ka puka o ka halelewa o ke anaina.
6 Zai feɗe hadaya ta ƙonawar, yă yayyanka shi gunduwa-gunduwa.
A e lole oia i ka ili o ka mohaikuni, a e okioki i ka mohai i mau apana.
7 ’Ya’yan Haruna maza waɗanda suke firistoci za su hura wuta a bagade, su kuma shirya itace a kan wutar.
A e kau ae na keiki a Aarona ke kahuna i ke ahi maluna o ke kuahu, a e kau pono i ka wahie maluna o ke ahi.
8 Sa’an nan’ya’yan Haruna maza waɗanda suke firistoci za su shirya gunduwa-gunduwar haɗe da kan da kuma kitsen a kan itace mai cin wuta wanda yake a kan bagaden.
A e kau na kahuna, ka Aarona mau keiki i na apana, i ke poo, a me ke kaikea, a pono maluna o ka wahie ka mea maluna o ke ahi, ka mea maluna o ke kuahu.
9 Zai wanke kayan cikin da kuma ƙafafun da ruwa, firist ɗin kuwa zai ƙone dukan waɗannan a kan bagade. Hadaya ce ta ƙonawa, hadaya ce kuma wadda aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
Aka e holoi oia i kona naau, a me kona mau wawae, me ka wai; a e kuni ke kahuna i na mea a pau maluna o ke kuahu, i mohaikuni, he inohai i kaumahaia ma ke ahi, he mea ala ono ia Iehova.
10 “‘In hadaya ta ƙonawar daga garke ne, ko na tumaki, ko na awaki, zai miƙa namiji ne marar lahani.
A ina no loko o ka ohana o na hipa, a o na kao kona mohai i mohaikuni, e lawe mai oia ia he kane kina ole,
11 Zai yanka shi a gefen arewa na bagaden a gaban Ubangiji,’ya’yan Haruna firistoci kuwa za su yayyafa jinin dabbar a bagaden a kowane gefe.
A e pepehi oia ia ia ma ka aoao kukulu akau ma ke alo o Iehova; a e pipi na kahuna ka Aarona mau keiki i kona koko a puni maluna o ke kuahu.
12 Zai yanka shi gunduwa-gunduwa, firist kuwa zai shirya su haɗe da kan, da kuma kitsen a kan itace mai cin wutar da yake a kan bagade.
A e okioki iho oia i mau apana una me kona poo a me kona konahua: a e kau ke kahuna ia mau mea a pono, maluna o ka wahie, ka mea maluna o ke ahi, ka mea maluna o ke kuahu.
13 Zai wanke kayan cikin da kuma ƙafafun da ruwa, firist ɗin kuwa zai ƙone dukan waɗannan a kan bagade. Hadaya ce ta ƙonawa, hadaya ce kuma wadda aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
Aka e holoi oia i ka naau, a me kona mau wawae me ka wai; a e lawe pu mai ke kahuna a e kuni maluna iho o ke kuahu: he mohaikuni ia, he mohai i kaumahaia ma ke ahi, he mea ala ono ia Iehova.
14 “‘In hadaya ga Ubangiji ɗin, hadaya ta ƙonawa ta tsuntsaye ce, zai miƙa kurciya ko’yar tattabara.
A ina no na manu ka mohaikuni kona mohai ia Iehova, alaila e lawe mai oia i kana mohai no na kuhukuku, a i ole ia, no na nunu opiopio.
15 Firist zai kawo ta bagade, yă murɗe wuyan tsuntsun yă ƙone shi a kan bagade; zai tsiyaye jininsa tsuntsun a gefen bagaden.
A e lawe mai ke kahuna ia i ke kuahu, a e niki i kona poo, a e kuni aku ia ma ke kuahu, a e uwiia kona koko ma ka aoao o ke kuahu.
16 Amma zai ɗauki kayan cikin tsuntsun da gashin yă zubar da su a gefen bagaden a wajen gabas a wurin zuba toka.
A e unuhi ae oia i kona opu a me kona haumia, a e holoi ae ia ma ka aoao o ke kuahu, ma ka hikina, ma kahi o ka lehu.
17 Zai tsaga shi biyu a tsaka, amma ba zai raba shi ba. Firist ɗin zai ɗibiya shi a bisa itacen da yake bisa bagaden, yă ƙone shi. Hadaya ce ta ƙonawa, hadaya ce kuma wadda aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
A e mahele oia ia ia me kona mau eheu, aole hoi e hookaawale loa; a e kuni ke kahuna ia ma ke kuahu maluna o ka wahie ka mea iluna o ke ahi; he mohaikuni ia, he mohai kaumahaia ma ke ahi, he mea ala ono ia Iehova.

< Firistoci 1 >