< Firistoci 9 >

1 A rana ta takwas, Musa ya kira Haruna da’ya’yansa maza da kuma dattawan Isra’ila.
Kwasekusithi ngosuku lwesificaminwembili uMozisi wabiza oAroni lamadodana akhe labadala bakoIsrayeli.
2 Ya ce wa Haruna, “Ka ɗauki ɗan maraƙi domin hadayarka don zunubi da kuma ɗan rago domin hadaya ta ƙonawa, dukan biyu su kasance marar lahani, ka miƙa su a gaban Ubangiji.
Wathi kuAroni: Zithathele ithole, inkonyana yenkomo, libe ngumnikelo wesono, lenqama ibe ngumnikelo wokutshiswa, okungelasici, ukusondeze eNkosini.
3 Sa’an nan ka ce wa Isra’ilawa, ‘Ku ɗauki bunsuru na yin hadaya don zunubi, da ɗan maraƙi bana ɗaya, da ɗan rago bana ɗaya marasa lahani, don hadaya ta ƙonawa,
Lebantwaneni bakoIsrayeli uzakhuluma uthi: Thathani izinyane lembuzi libe ngumnikelo wesono, lethole, lewundlu, abe lomnyaka owodwa, angelasici, abe ngumnikelo wokutshiswa,
4 da bijimi da rago don hadayun salama, a yi hadaya da su ga Ubangiji, da hadaya ta gari da aka kwaɓa da mai, gama yau Ubangiji zai bayyana a gare ku.’”
lenkabi lenqama zibe yiminikelo yokuthula, zihlatshwe phambi kweNkosi, lomnikelo wokudla oxubene lamafutha; ngoba lamuhla iNkosi izabonakala kini.
5 Suka ɗauki abubuwan da Musa ya umarta zuwa gaban Tentin Sujada, sai dukan jama’a suka zo kusa suka tsaya a gaban Ubangiji.
Basebethatha lokho uMozisi akulayayo bakuletha phambi kwethente lenhlangano; lenhlangano yonke yasondela, yema phambi kweNkosi.
6 Sa’an nan Musa ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya umarce ku ku yi, domin ɗaukakar Ubangiji za tă bayyana gare ku.”
UMozisi wasesithi: Le into iNkosi elilaye ngayo lizayenza; lenkazimulo yeNkosi izabonakala kini.
7 Musa ya ce wa Haruna, “Matsa kusa da bagaden, ka miƙa hadayarka don zunubi, da hadayarka ta ƙonawa, ka yi kafara don kanka da kuma don jama’a. Ka kuma kawo hadayar jama’a, ka yi kafara dominsu kamar yadda Ubangiji ya umarta.”
UMozisi wasesithi kuAroni: Sondela elathini, wenze umnikelo wakho wesono lomnikelo wakho wokutshiswa, uzenzele wena inhlawulo yokuthula lokwabantu; ubususenza umnikelo wabantu, ubenzele inhlawulo yokuthula, njengokulaya kweNkosi.
8 Sai Haruna ya matsa kusa da bagaden, ya yanka ɗan maraƙi na yin hadaya don zunubi saboda kansa.
UAroni wasesondela elathini, walihlaba ithole lomnikelo wesono owawungowakhe.
9 ’Ya’yan Haruna maza suka kawo masa jinin, ya kuma tsoma yatsarsa a cikin jinin ya zuba cikin ƙahonin bagade; sauran jinin kuwa ya zuba a gindin bagaden.
Amadodana kaAroni aseletha igazi kuye, wasegxamuza umunwe wakhe egazini, walifaka phezu kwempondo zelathi, legazi walithululela kungaphansi yelathi;
10 A kan bagaden, ya ƙone kitsen, ƙodojin, da abin da ya rufe hanta, daga hadaya don zunubi, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
kodwa amahwahwa, lezinso, lamahwahwa esibindi omnikelo wesono wakutshisa elathini, njengalokho iNkosi imlayile uMozisi.
11 Naman da fatar kuwa ya ƙone waje da sansanin.
Kodwa inyama lesikhumba wakutshisa ngomlilo ngaphandle kwenkamba.
12 Sa’an nan ya yanka hadaya ta ƙonawa.’Ya’yan Haruna maza suka miƙa masa jinin, ya kuwa yayyafa shi a kowane gefe na bagaden.
Wasehlaba umnikelo wokutshiswa; lamadodana kaAroni amnika igazi, waselifafaza phezu kwelathi inhlangothi zonke.
13 Suka miƙa masa hadaya ta ƙonawa gunduwa-gunduwa, haɗe da kan, ya kuwa ƙone su a bisa bagaden.
Amnika lomnikelo wokutshiswa ngezitho zawo lenhloko; wasekutshisa phezu kwelathi.
14 Sai ya wanke kayan ciki da ƙafafun, ya kuwa ƙone su tare da hadaya ta ƙonawa a kan bagade.
Wagezisa imibilini lemilenze, wayitshisa phezu komnikelo wokutshiswa elathini.
15 Sa’an nan Haruna ya kawo hadayar da take domin mutane. Ya ɗauki akuya ta hadaya don zunubin mutane, ya yanka shi, ya miƙa shi domin hadaya don zunubi kamar yadda ya yi da na farko.
Wasesondeza umnikelo wabantu, wathatha impongo yomnikelo wesono eyayingeyabantu, wayihlaba, wayinikela yaba ngumnikelo wesono, njengowokuqala.
16 Ya kawo hadaya ta ƙonawa ya kuma miƙa ta yadda aka tsara.
Wasondeza umnikelo wokutshiswa, wawulungisa njengokwesimiso.
17 Ya kuma kawo hadaya ta gari, ya ɗiba a tafi hannu ya ƙone a kan bagade tare da hadaya ta ƙonawa ta safe.
Wasondeza umnikelo wokudla, wagcwalisa isandla sakhe ngokwawo, wakutshisa phezu kwelathi, ngaphandle komnikelo wokutshiswa wekuseni.
18 Haruna ya yanka maraƙin da ragon a matsayin hadaya ta salama domin mutane.’Ya’yansa maza suka miƙa masa jinin, ya kuwa yayyafa shi a kowane gefe na bagade.
Wahlaba inkabi lenqama zibe ngumhlatshelo weminikelo yokuthula owawungowabantu; lamadodana kaAroni amnika igazi, owalifafaza phezu kwelathi inhlangothi zonke.
19 Amma sashen kitsen maraƙin da na ragon, da wutsiya mai kitse, da kitsen da yake rufe da kayan ciki, da ƙodoji da kuma kitsen da ya rufe hanta,
Lamahwahwa enkabi lawenqama, umsila ononileyo, ledanga elisibekelayo, lezinso, lamahwahwa esibindi,
20 suka shimfiɗa waɗannan a kan ƙirjin, sa’an nan Haruna ya ƙone kitsen a kan bagade.
asebeka amahwahwa phezu kwezifuba; wasetshisa amahwahwa elathini;
21 Sai Haruna ya kaɗa ƙirjin da kuma cinyar dama a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa, kamar yadda Musa ya umarta.
kodwa izifuba lomlenze wokunene uAroni wakuzunguza kwaba ngumnikelo wokuzunguzwa phambi kweNkosi, njengokulaya kukaMozisi.
22 Sa’an nan Haruna ya ɗaga hannuwansa wajen mutane ya sa musu albarka. Da yake ya miƙa hadaya don zunubi, hadaya ta ƙonawa da kuma hadaya ta salama, sai ya sauka.
UAroni wasephakamisela isandla sakhe ebantwini, wababusisa. Wehla ekunikeleni umnikelo wesono lomnikelo wokutshiswa leminikelo yokuthula.
23 Sai Musa da Haruna suka shiga cikin Tentin Sujada. Da suka fita, sai suka sa wa mutane albarka; sai ɗaukakar Ubangiji ta bayyana ga dukan mutane.
UMozisi loAroni basebengena ethenteni lenhlangano; baphuma bababusisa abantu, lenkazimulo yeNkosi yabonakala kubo bonke abantu.
24 Sai wuta ta fito daga gaban Ubangiji ta cinye hadaya ta ƙonawa da sassan kitsen a kan bagaden. Sa’ad da dukan mutane suka ga haka, sai suka yi ihu suna farin ciki, suka fāɗi rubda ciki, suka yi sujada.
Kwasekuphuma umlilo uvela phambi kweNkosi, watshisa phezu kwelathi umnikelo wokutshiswa lamahwahwa. Bonke abantu bathi bekubona lokhu bamemeza, bawa ngobuso babo.

< Firistoci 9 >