< Firistoci 7 >

1 “‘Waɗannan su ne ƙa’idodi na hadaya don laifi, hadaya ce tsattsarka.
EIA hoi ke kanawai o ka mohaihala: he hoano loa ia.
2 Za a yanka hadaya don laifi a inda ake yanka hadaya ta ƙonawa, za a kuma yayyafa jinin a kowane gefe na bagade.
Ma kahi e pepehi ai lakou i ka mohaikuni, malaila no e pepehi ai lakou i ka mohaihala, a e pipi i ke koko ona maluna o ke kuahu a puni.
3 Za a miƙa kitsen abin hadaya duka, da wutsiya mai kitse, da kitsen da yake rufe da kayan ciki,
A e mohai aku oia i kona kaikea a pau; o ka huelo, a me ka nikiniki maluna o ka naau,
4 da ƙodoji biyu da kitsen da yake a bisansu kusa da kwiɓi, da kuma rufin hanta, wanda za a cire tare da ƙodoji.
A o na puupaa elua, a me ke konahua maluna o laua, ka mea ma ka puhaka, a me ka aa o ke au ma ke akepaa, me na puupaa, oia kana e lawe ai:
5 Firist zai ƙone su a kan bagade, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji. Hadaya ce don laifi.
A e kuni aku ke kahuna ia mau mea, maluna o ke kuahu, he mohai kanmahaia ma ke ahi ia Iehova; he mohaihala ia.
6 Kowane da namiji cikin iyalin firistoci zai iya ci. Sai a tsattsarkan wuri ne za a ci; gama abu mafi tsarki ne.
A e ai na kane a pau iwaena o na kahuna ia mea; e aiia ma kahi hoano; he mea hoano loa ia.
7 “‘Hadaya don laifi kamar hadaya don zunubi take, saboda haka ƙa’ida hanyar yinsu iri ɗaya ce. Su ɗin na firist da ya yi kafara da su ne.
E like me ka mohailawehala, pela no ka mohaihala, he kanawai hookahi no ia mau mea; e lilo no ia i ke kahuna, nana ia e hoolilo i kalahala.
8 Firist da ya miƙa hadaya ta ƙonawa domin wani, zai iya ajiye fatar wa kansa.
A o ke kahuna nana i mohai aku i ka mohaikuni o kekahi kanaka, e lilo nona ka ili o ka mohaikuni ana i mohai ai.
9 Kowace hadaya ta garin da aka toya a tanda, ko aka dafa a tukunya ko a kan kaskon tuya, na firist da ya miƙa ta ne,
A o kamohaiai apau i moa i ka umu, a i moa i ko paparai, a me ke pa, e lilo no ia na ke kahuna nana ia i mohai aku.
10 kuma kowace hadaya ta gari wadda aka kwaɓa da mai, ko wadda ba a kwaɓa ba, ita ma, ta dukan’ya’ya Haruna ne maza.
A o na mohaiai a pau i huiia me ka aila, a maloo, e lilo na na keiki a pau a Aarona e like ka kekahi me ka kekahi.
11 “‘Waɗannan su ne ƙa’idodin hadaya don zumuncin da mutum zai iya miƙa ga Ubangiji.
Eia hoi ke kanawai o ka alaila o na mohaihoomalu ana e mohai aku ai ia Iehova.
12 “‘In ya miƙa hadayar a matsayin hadaya ta godiya ce, to, zai miƙa ta tare da burodi mai kauri marar yisti, wanda aka kwaɓa da mai, da burodi marar kauri, wanda aka shafa wa mai, da kuma burodi mai kauri da aka yi da gari mai laushi wanda aka kwaɓa sosai da mai.
A ma e mohai oia ia i mea e hoomaikai ai, alaila, e mohai aku oia me ka alana hoomaikai i na popopalaoa hn ole i huiia me ka aila, a me na papapalaoa hu ole i hamoia me ka aila, a me na popopalaoa i huiia me ka aila, no ka palaoa wali i paraiia.
13 Tare da hadayarsa don zumunci ta godiya, zai miƙa dunƙulen burodin da aka yi da yisti.
A he mea e ae kana e mohaiai he mohai nana, o ka berena hu me ka alana hoomaikai no kana mau mohaihoomalu.
14 Zai kuma kawo ɗaya daga kowace a matsayin hadaya, baiko ne ga Ubangiji. Wannan zai zama na firist da ya yafa jinin hadaya ta salama ne.
A noloko o ia mea e mohai aku ai ia i hookahi no ka mohai okoa, i mohai hoali ia Iehova; a e lilo ia na ke kahuna nana i pipi i ke koko o na mohaihoomalu.
15 Za a ci wannan nama na hadaya don zumunci ta godiya a ranar da aka miƙa ta, kada yă bar wani abu daga naman yă kwana.
A o ka io o ka alana, o kana mau mohaihoomalu no ka hoomaikai, e aiia ia i ka la i mohaiia'i ia; aole oia e hookoe i kauwahi a kakahiaka.
16 “‘In hadayarsa cika wa’adin rantsuwa ce ko kuwa ta yardar rai ce, sai a ci hadayar a ranar da ya miƙa ta, amma za a iya cin duk abin da ya rage kashegari.
Aka, ina he mea hoohiki paha, a he mohai haawi wale, ka alana o kona mohai, e aiia ia i ka la i mohai aku ai oia i kana mohai; a ia la ae, aiia'i kolaila koena.
17 Duk naman hadayar da ya rage har kwana uku, dole a ƙone shi.
Aka o ke koena o ka io o ka alana, i ke kolu o ka la, e hoopauia ia i ke ahi.
18 Idan aka ci naman hadayarsa ta salama a rana ta uku, ba za a karɓi wanda ya ba da hadayar har ya sami albarkar hadayar ba, naman zai zama abin ƙyama, duk wanda ya ci kuwa ya yi laifi.
A ina e aiia kauwahi o ka io o ka alana o kana mau mohaihoomalu, i ke kolu o ka la, aole ia e maliuia mai, aole hoi e heluia ia na ka mea nana ia e mohai aku; e lilo ia i mea e hoowahawahaia, a o ka mea nana e ai ia mea, o kau maluna ona kona hewa.
19 “‘Ba za a ci naman da ya taɓa wani abu marar tsarki ba; dole a ƙone shi. Game da sauran nama, kowa da yake mai tsarki zai iya ci.
A o ka io i pili i ka mea maemae ole, aole ia e aiia, e hoopauia oia i ke ahi. A o ka io hoi, e ai ka poe maemae a pau i ka io.
20 Amma in wani wanda ba shi da tsarki ya ci naman hadaya ta salama ga Ubangiji, za a fid da mutumin daga cikin mutanensa.
Aka o ka mea nana e ai i ka io o ka alana o na mohaihoomalu, na mea o Iehova, e kau ana kona haumia maluna ona, e okiia'ku ia mai kona poe kanaka aku.
21 Idan wani mutum ya taɓa abu marar tsarki, ko mutum ne, ko dabba ce, ko wani abu na banƙyama, ya kuma ci naman hadaya ta salama ga Ubangiji, za a fid da mutumin daga cikin mutanensa.’”
A o ke kanaka nana e hoopa aku i ka mea haumia, i ka haumia paha o ke kanaka, a i ka holoholona haumia, a i kekahi mea haumia e hoowahawahaia, a e ai hoi i ka io o ka alana o na mohaihoomalu, na mea o Iehova, e okiia'ku oia mai kona poe kanaka aku.
22 Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
23 “Ka faɗa wa Isra’ilawa, ‘Kada ku ci wani kitsen shanu, ko na tumaki, ko kuwa na awaki.
E olelo aku oe i na mamo a Iseraela, penei, Mai ai oukou i ke kaikea o ka bipi kauo, a o ka hipa, a o ke kao.
24 Za a iya yin wani amfani da kitsen dabbar da ta mutu mushe, ko kitsen dabbar da namun jeji su yayyaga, amma kada a kuskura a ci.
A o ke kaikea o ka holoholona make wale, a o ke kaikea o ka mea i haehaeia e na holoholona, e pono ia i ka kela mea keia mea e ae, aole loa hoi oukou e ai ia mea.
25 Duk wanda ya ci kitsen dabbar da aka miƙa ta wuta ga Ubangiji, za a fid da shi daga mutanensa.
A o ka mea nana e ai i ko kaikea o ka holoholona a na kanaka i kaumaha ai i ka mohai ma ke ahi ia Iehova, o ka mea i ai ia mea, oia ke okiia'ku mai kona poo kanaka aku.
26 Kuma duk inda kuke zama, ba za ku ci jinin wani tsuntsu ko na dabba ba.
Aole hoi oukou e ai i ko koko, o ke koko o ka manu, a o ka holoholona, iloko o kahi o ko oukou mau hale.
27 Duk wanda ya ci jini, za a fid da mutumin daga mutanensa.’”
O ke kanaka i ai i ke koko, oia ke okiia'ku mai kona poe kanaka aku.
28 Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
29 “Faɗa wa Isra’ilawa, ‘Duk wanda ya kawo hadaya ta salama ga Ubangiji, sai ya kawo hadayarsa ga Ubangiji daga cikin hadayu na salama.
E olelo aku oe i na mamo a Iseraela, penei, O ka mea mohai i ka alana o kana mau mohaihoomalu ia Iehova, e lawe mai oia i kana mohai ia Iehova noloko o ka alana o kana mau mohaihoomalu.
30 Da hannuwansa zai kawo hadayar da za a ƙona ga Ubangiji; zai kawo kitsen tare da ƙirjin, yă kuma kaɗa ƙirjin a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa.
Na kona mau lima no e lawe mai i na mohai o Iehova i kaumahaia ma ke ahi, o ke kaikea me ka umauma, oia kana e lawe mai ai, i hooluliia ka umauma i mohaihoali ma ke alo o Iehova.
31 Firist zai ƙone kitsen a bisa bagade, amma ƙirjin zai zama na Haruna da’ya’yansa maza.
A e kuni ke kahuna i ke kai kea maluna o ke kuahu; a e lilo ka umauma na Aaroua a me kana mau keiki.
32 Za ku ba da cinya ta dama ta hadaya don zumuncinku ga firist a matsayin baiko.
A o ka uha mua akau, oia ka oukou e haawi aku ai i ke kahuna i mohaihoali, noloko o na alana o na mohaihoomalu a oukou.
33 Ɗan Haruna da ya miƙa jini da kitsen hadaya ta salama, zai ɗauki cinyar tă zama rabonsa.
O kekahi o ka Aarona mau keiki nana e mohai aku i ke koko o na mohaihoomalu a me ke kaikea, e lilo nana ka nha mua akau i kuleana nona.
34 Daga hadaya ta salama ta Isra’ilawa, na ɗauki ƙirjin da aka kaɗa da kuma cinyar da aka miƙa, na ba da su ga Haruna firist da kuma’ya’yansa maza a matsayin rabonsu na kullum daga Isra’ilawa.’”
No ka mea, o ka umauma luli, a me ka uha hoali, oia ka'u i lawe ai mai na mamo a Iseraela, noluna mai hoi o na alana o ka lakou mau mohaihoomalu, a na haawi hoi aa ia mau mea ia Aarona ke kahuna, a i kana mau keiki; he kanawai mau iwaena o na mamo a Iseraela,
35 Wannan shi ne sashen hadayar da aka ba wa Haruna da’ya’yansa maza, hadayar da aka yi ga Ubangiji da wuta, tun ranar da aka gabatar da su don su yi wa Ubangiji hidima a matsayin firist.
Oia hoi ko ka poni ana o Aarona, a me ko ka pom ana o kana mau keiki noloko mai o na mohai o Iehova i kanmahaia ma ke ahi, i ka la i haawi ai oia ia lakou e lawelawe imua o Iehova ma ka oihanakahuna;
36 A ranar da aka keɓe su, Ubangiji ya umarta cewa Isra’ilawa su ba da wannan a gare su a matsayin rabonsu na kullum, a dukan tsararraki masu zuwa.
O ka mea a Iehova i kanoha mai ai e haawiia na lakou ko na mamo a Iseraela, i ka la i poni ai oia ia lakou, he kanawai mau no ko lakou mau hanauna.
37 Waɗannan su ne ƙa’idodi don hadaya ta ƙonawa, hadaya ta gari, hadaya don zunubi, hadaya don laifi, hadaya ta naɗi da kuma hadaya ta salama,
Oia ka kanawai o ka mohaikuni, o ka mohaiai, a o ka mohailawehala, a me ka mohaihala, a o na mohai poni, a me ka alana o na mohaihoomalu;
38 waɗanda Ubangiji ya ba wa Musa a Dutsen Sinai, a Hamadar Sinai, a ranar da ya umarci Isra’ilawa su kawo hadayunsu ga Ubangiji.
Ka mea a Iehova i kanoha mai ai ia Mose ma ka mauna Sinai, i ka la i kanoha mai ai oia i na mamo a Iseraela e kanmaha lakou i ko lakou mau mohai ia Iehova, ma ka waonahele o Sinai.

< Firistoci 7 >