< Firistoci 7 >

1 “‘Waɗannan su ne ƙa’idodi na hadaya don laifi, hadaya ce tsattsarka.
Dabe Ima: ne Iasu gobele salasu hou da hadigidafa. Hagudu da ilia hamoma: ne sia: i dedei diala.
2 Za a yanka hadaya don laifi a inda ake yanka hadaya ta ƙonawa, za a kuma yayyafa jinin a kowane gefe na bagade.
Dilia Dabe Ima: ne Iasu ohe amo oloda ea gagoe (north) la: idi (amoga ilia da gobele salasu ohe medole legesa) amoga medole legele, ea maga: me amo oloda ea la: idi la: idi biyaduyale gala amoga sogaga: la: gaganoma: mu.
3 Za a miƙa kitsen abin hadaya duka, da wutsiya mai kitse, da kitsen da yake rufe da kayan ciki,
4 da ƙodoji biyu da kitsen da yake a bisansu kusa da kwiɓi, da kuma rufin hanta, wanda za a cire tare da ƙodoji.
Amasea, ea sefe huluane amola ea sefe la: go amola dialumagaisa amola ea fogome ganumui amola sefe amoga diala amola habe ea la: idi noga: iwane gala amo dasega: le, oloda da: iya gobesima: mu.
5 Firist zai ƙone su a kan bagade, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji. Hadaya ce don laifi.
Gobele salasu dunu da oloda da: iya sefe huluane Hina Godema Dabe Ima: ne Iasu hamoma: ne, gobesima: mu.
6 Kowane da namiji cikin iyalin firistoci zai iya ci. Sai a tsattsarkan wuri ne za a ci; gama abu mafi tsarki ne.
Nowa da gobele salasu dunu fi amo ganodini gawali gala da amo manu da defea. Be amo da hadigi sogebi amo ganodini manu da defea. Bai amo iasu da hadigidafa.
7 “‘Hadaya don laifi kamar hadaya don zunubi take, saboda haka ƙa’ida hanyar yinsu iri ɗaya ce. Su ɗin na firist da ya yi kafara da su ne.
Hamoma: ne sia: i afadafa da Dabe Ima: ne Iasu amola Wadela: i Hou Da: be Ima: ne Iasu amoga ouligisa. Amo da nowa gobele salasu dunu da gobele salasu hamoi galea, amo hu da ea:
8 Firist da ya miƙa hadaya ta ƙonawa domin wani, zai iya ajiye fatar wa kansa.
Gobele salasu dunu da ohe Hina Godema ima: ne gobele salasea, e da amo ea gadofo lamu.
9 Kowace hadaya ta garin da aka toya a tanda, ko aka dafa a tukunya ko a kan kaskon tuya, na firist da ya miƙa ta ne,
Gala: ine Iasu amola amo da gobele nasu ganodini gobei o ofodo ganodini o agi gobesu agoai da: iya gobei amo ha: i manu huluane da gobele salasu dunu amo da Godema gobele sali, amo ea:
10 kuma kowace hadaya ta gari wadda aka kwaɓa da mai, ko wadda ba a kwaɓa ba, ita ma, ta dukan’ya’ya Haruna ne maza.
Be Gala: ine Iasu hame gobei (susuligi gilisi o hafoga: i) amo huluane da Elane gobele salasu dunu fi ilia: Amo fifili defele ima: mu.
11 “‘Waɗannan su ne ƙa’idodin hadaya don zumuncin da mutum zai iya miƙa ga Ubangiji.
Hagudu da Hahawane Gilisili Olofole Iasu Hina Godema ima: ne hamoma: ne sia: i dedei diala.
12 “‘In ya miƙa hadayar a matsayin hadaya ta godiya ce, to, zai miƙa ta tare da burodi mai kauri marar yisti, wanda aka kwaɓa da mai, da burodi marar kauri, wanda aka shafa wa mai, da kuma burodi mai kauri da aka yi da gari mai laushi wanda aka kwaɓa sosai da mai.
Nowa dunu da Godema nodoma: ne amo Iasu imunusa: dawa: sea, e da ohe gobele salimusa: amola agi ga: gi (yisidi hame gilisi) gaguli misa: mu. Amo agi ga: gi da falaua amola olife susuligi amoga hamoi o belowagi amoga olife susuligi da legei o falaua ga: gi amola olife susuligi gilisi amoga hamoi.
13 Tare da hadayarsa don zumunci ta godiya, zai miƙa dunƙulen burodin da aka yi da yisti.
Amola eno, e da agi ga: gi yisidi hame gilisi amo gobei gaguli misa: mu.
14 Zai kuma kawo ɗaya daga kowace a matsayin hadaya, baiko ne ga Ubangiji. Wannan zai zama na firist da ya yafa jinin hadaya ta salama ne.
E da agi ga: gi hisu hisu amo fifili, Hina Godema dawa: ma: ne Ema imunu. Amo agi ga: gi da gobele salasu dunu amo da ohe ea maga: me lale, oloda la: idiga sogaga: la: gaganosa, amo dunu ea:
15 Za a ci wannan nama na hadaya don zumunci ta godiya a ranar da aka miƙa ta, kada yă bar wani abu daga naman yă kwana.
Ohe ea hu da eso amoga e da gobele sali amo mai dagoi ba: ma: mu. Golale, hahabe, eno hu hame mai dialumu da sema bagade.
16 “‘In hadayarsa cika wa’adin rantsuwa ce ko kuwa ta yardar rai ce, sai a ci hadayar a ranar da ya miƙa ta, amma za a iya cin duk abin da ya rage kashegari.
Be dunu da ea sia: ilegei dafawaneyale ba: ma: ne o udigili hahawane ima: ne, Hahawane Gilisili Olofole Iasu gaguli masea, amo esoga ha: i manu hame mai diala, amo aya esoga manu da defea.
17 Duk naman hadayar da ya rage har kwana uku, dole a ƙone shi.
Be hu da eso osodayale dialebe ba: sea, amo gobesima: mu.
18 Idan aka ci naman hadayarsa ta salama a rana ta uku, ba za a karɓi wanda ya ba da hadayar har ya sami albarkar hadayar ba, naman zai zama abin ƙyama, duk wanda ya ci kuwa ya yi laifi.
Be dunu da eso osodayale amoga hu nasea, Gode da iabe dunu ea iasu hame lamu. Hina Gode da ea wadela: i hou hame gogolema: ne olofomu. Be E da amo iasu ledo hamoi dagoi ba: mu. Amola nowa dunu da amo nasea, se nabimu.
19 “‘Ba za a ci naman da ya taɓa wani abu marar tsarki ba; dole a ƙone shi. Game da sauran nama, kowa da yake mai tsarki zai iya ci.
Be ledo hamoi liligi da Godema Iasu hu amo digili ba: sea, amo hu mae moma: ne sia: ma. Amo hu gobesima: mu. Nowa dunu da Hina Gode Ea sema defele dodofei dagoi ba: sea, da Godema Iasu bu manu defele ba: mu.
20 Amma in wani wanda ba shi da tsarki ya ci naman hadaya ta salama ga Ubangiji, za a fid da mutumin daga cikin mutanensa.
Be nowa da ledo gala hame dodofei ba: sea, amo hu nasea, e da Gode Ea Fidafa amoga afafai dagoi ba: mu.
21 Idan wani mutum ya taɓa abu marar tsarki, ko mutum ne, ko dabba ce, ko wani abu na banƙyama, ya kuma ci naman hadaya ta salama ga Ubangiji, za a fid da mutumin daga cikin mutanensa.’”
Amola, nowa da ledo hamoi liligi (dunuga o ohega hamoi) digili ba: lu, amo hu udigili nasea, e amola da Gode Ea Fidafa amoga afafai dagoi ba: mu.
22 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema (Isala: ili fi dunuma alofele ima: ne) hagudu dedei hamoma: ne sia: i olelei.
23 “Ka faɗa wa Isra’ilawa, ‘Kada ku ci wani kitsen shanu, ko na tumaki, ko kuwa na awaki.
Bulamagau, sibi amola goudi, ilia sefe maedafa moma: ne sia: ma.
24 Za a iya yin wani amfani da kitsen dabbar da ta mutu mushe, ko kitsen dabbar da namun jeji su yayyaga, amma kada a kuskura a ci.
Ohe amo da hisu bogoi o sigua ohega medole legei, amo ea sefe mae moma: ne sia: ma. Be ea sefe eno hou hamomusa: lamu da defea.
25 Duk wanda ya ci kitsen dabbar da aka miƙa ta wuta ga Ubangiji, za a fid da shi daga mutanensa.
Nowa da ohe amo Hina Godema ha: i manu iasu imunusa: ilegei galu, amo ea sefe nasea da Gode Ea Fidafa amoga afafai dagoi ba: mu.
26 Kuma duk inda kuke zama, ba za ku ci jinin wani tsuntsu ko na dabba ba.
Isala: ili dunu da habodili esalea, sio o ohe ilia maga: me manu da sema bagade.
27 Duk wanda ya ci jini, za a fid da mutumin daga mutanensa.’”
Nowa da amo sema wadela: sea, da Gode Ea Fidafa amoga afafai dagoi ba: mu.
28 Ubangiji ya ce wa Musa,
Amola Hina Gode da Mousesema Isala: ili fi dunuma alofele ima: ne amo hagudu dedei hamoma: ne sia: i olelei.
29 “Faɗa wa Isra’ilawa, ‘Duk wanda ya kawo hadaya ta salama ga Ubangiji, sai ya kawo hadayarsa ga Ubangiji daga cikin hadayu na salama.
Nowa da Hahawane Gilisili Olofole Iasu imunusa: dawa: sea, e da amo fifilalu, fifi afae Hina Godema imunusa: gaguli misa: mu.
30 Da hannuwansa zai kawo hadayar da za a ƙona ga Ubangiji; zai kawo kitsen tare da ƙirjin, yă kuma kaɗa ƙirjin a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa.
E da amo hi loboga ha: i manu iasu gaguli misa: mu. E da amo ohe ea sefe amola ea bidegi gaguli misini, Hina Godema ima: ne sia: ma.
31 Firist zai ƙone kitsen a bisa bagade, amma ƙirjin zai zama na Haruna da’ya’yansa maza.
Gobele salasu dunu da sefe amo oloda da: iya gobesimu. Be bidegi amo da gobele salasu dunu ea:
32 Za ku ba da cinya ta dama ta hadaya don zumuncinku ga firist a matsayin baiko.
33 Ɗan Haruna da ya miƙa jini da kitsen hadaya ta salama, zai ɗauki cinyar tă zama rabonsa.
Amo ohe ea emodafa e da gobele salasu dunu amo da maga: me amola sefe Hahawane Gilisili Olofole Ima: ne iaha, amo ema imunu.
34 Daga hadaya ta salama ta Isra’ilawa, na ɗauki ƙirjin da aka kaɗa da kuma cinyar da aka miƙa, na ba da su ga Haruna firist da kuma’ya’yansa maza a matsayin rabonsu na kullum daga Isra’ilawa.’”
Ohe ea bidegi amola emodafa amo ele da iasu noga: idafa amo Hina Gode da Isala: ili fi dunu ilima lale, gobele salasu fi dunu ilima iaha. Amo hou da mae yolesili, dialumu.
35 Wannan shi ne sashen hadayar da aka ba wa Haruna da’ya’yansa maza, hadayar da aka yi ga Ubangiji da wuta, tun ranar da aka gabatar da su don su yi wa Ubangiji hidima a matsayin firist.
Amo da ha: i manu Hina Godema iasu, amo fifili, Elane amola egefelali, amo ilia gobele salasu dunu ilegesu eso amoga iasu.
36 A ranar da aka keɓe su, Ubangiji ya umarta cewa Isra’ilawa su ba da wannan a gare su a matsayin rabonsu na kullum, a dukan tsararraki masu zuwa.
Amo esoga, Hina Gode da Isala: ili dunu ilima ilia da iasu fifili, amo fifi gobele salasu dunuma ima: ne sia: i. Amo hamoma: ne sia: i da Isala: ili dunu ilima fa: no eso huluane mae yolesili, ouligima: ne sia: ma
37 Waɗannan su ne ƙa’idodi don hadaya ta ƙonawa, hadaya ta gari, hadaya don zunubi, hadaya don laifi, hadaya ta naɗi da kuma hadaya ta salama,
Defea! Amo da Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu, Gala: ine Iasu, Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu, Mae Dawa: le Wadela: i Hamoi Iasu, Dabe Ima: ne Iasu amola Hahawane Gilisili Olofole Iasu ilia hamoma: ne sia: i huluane dedei diala.
38 waɗanda Ubangiji ya ba wa Musa a Dutsen Sinai, a Hamadar Sinai, a ranar da ya umarci Isra’ilawa su kawo hadayunsu ga Ubangiji.
Sainai Goumi, hafoga: i soge ganodini, amogawi Hina Gode da amo hamoma: ne sia: i huluane Mousesema i dagoi. Eso amoga E da Isala: ili dunu ilia iasu ima: ne sia: i, E da amo hamoma: ne sia: i Mousesema i.

< Firistoci 7 >