< Firistoci 6 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
2 “In wani ya yi zunubi bai kuma yi aminci ga Ubangiji ba, wato, ta wurin yin wa abokin zamansa karya game da ajiyar da abokin ya ba shi amana, ko a kan wani alkawarin da suka yi wa juna, ko kuwa a kan yă cuci abokin,
“Ka ngʼato otimo richo kendo ok obedo ja-ratiro e nyim Jehova Nyasaye ka owuondo nyawadgi kuom gima osingne kata gima owene mondo oriti kata gima okwal,
3 ko kuma idan ya sami abin da ya ɓace amma ya yi ƙarya cewa bai samu ba. Ko ya yi rantsuwar ƙarya a kan duk irin abubuwan da akan aikata na laifi,
kata ka okwanyo gima olal bangʼe oriambo kendo oriyo dhoge, kata ka otimo richo ma ngʼato angʼata nyalo timo;
4 sa’ad da mutum ya yi irin laifin nan, ya kuwa tabbata mai laifi ne, to, sai yă komar da abin da ya ƙwace, ko abin da ya samu ta hanyar zalunci, ko abin da aka ba shi ajiya, ko abin da ya tsinta.
kuom mano ka otimo richo kendo odoko jaketho, to nyaka odwok gima osekwalo kata mochamo malangʼ, kata gima ne osingne, kata gima ne okwanyo molal,
5 Zai mai da abin da ya yi rantsuwar ƙarya a kai. Zai mayar wa mai abin da abinsa a yadda yake, har yă ƙara kashi ashirin bisa ɗari na abin. A ranar da zai yi hadaya don laifinsa, a ranar ce zai mayar wa mai abin da abinsa.
kata gimoro amora mane okwongʼoree gi miriambo. Nyaka ochul gigo duto mi omedie achiel kuom abich mar nengogi kendo mondo ochiwgi duto ne wuon-gi chiengʼ mochiwoe misango mipwodhego e kethoneno.
6 A matsayin hakki kuwa, dole yă kawo wa firist, wato, ga Ubangiji, hadaya rago marar lahani kuma wanda aka kimanta tamaninsa daga garke don laifinsa.
Bende nyaka okel ni jadolo misango mar pwodhruok e richo ni Jehova Nyasaye im maonge songa ma nengone oromo timo misango mipwodhego e kethoneno.
7 Ta haka firist zai yi kafara dominsa a gaban Ubangiji, za a kuwa gafarta masa irin laifin da ya yi.”
Mano e kaka jadolo notimnego misango mipwodhogo kethoneno e nyim Jehova Nyasaye, kendo enowene kuom ketho duto ma osetimo, mane omiyo obedo jaricho.”
8 Ubangiji ya ce wa Musa,
Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
9 “Ka ba Haruna da’ya’yansa maza wannan umarni, ‘Waɗannan su ne ƙa’idodi don hadaya ta ƙonawa. Hadaya ta ƙonawa za tă kasance a bagade dukan dare, sai da safe, kuma dole a bar wutar tă yi ta ci a bisa bagaden.
“Mi Harun gi yawuote chikni: ‘Magi e chike mag misango miwangʼo pep: Misango miwangʼo pep nyaka nind e kendo mar misango otieno duto nyaka okinyi, bende mach kik tho e kendo mar misangono.
10 Sa’an nan firist zai sa rigunarsa ta lilin da kuma rigar lilin da ake sa a ciki, sa’an nan yă kwashe tokan hadaya ta ƙonawa da wuta da ta ci a kan bagaden, yă sa kusa da bagaden.
Eka jadolo norwak lepe mayom mag dolo ma oko gi maiye, kendo nojow buru mar misango miwangʼo pep kogolo e kendo mar misango mi oolgi oko e bath kendono.
11 Sa’an nan yă tuɓe waɗannan rigunan yă sa waɗansu, sa’an nan yă ɗauki tokar yă kai waje da sansani zuwa inda yake da tsabta.
Eka nogol lewnigo kendo norwak mamoko, bangʼe notingʼ buru kotero oko mar kambi kama ler mar pwodhruok.
12 Dole a bar wutar da take bisa bagaden tă yi ta ci; kada tă mutu. Kowace safiya firist zai ƙara itacen wuta, yă shirya hadaya ta ƙonawa a bisa wutar yă kuma ƙone kitsen hadaya ta salama a kansa.
Mach manie kendo mar misango to nyaka sik kaliel. Jadolo nyaka med yien e kendono okinyi kokinyi kendo ochanie misango miwangʼo pep eka owangʼe boche mag misengini mag lalruok.
13 Dole a bar wutar tă ci gaba da ci a bisa bagade; kada tă mutu.
Mach nyaka sik kaliel e kendo mar misango ma ok tho.
14 “‘Waɗannan su ne ƙa’idodi domin hadaya ta gari.’Ya’yan Haruna za su kawo ta a gaban Ubangiji, a gaban bagaden.
“‘Magi e chike mag misengini mag cham: Yawuot Harun nochiwe ne Jehova Nyasaye e nyim kendo mar misango.
15 Firist zai ɗiba garin hadayar mai laushin wanda aka zuba masa mai da kuma turare cike da tafin hannu. Zai ƙona wannan a bisa bagaden, hadaya ce mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji don tunawa.
Jadolo nojuk mogo mayom sanja gi mo kaachiel gi ubani mi oriwgi gi misango mar cham, kendo nowangʼ sanja ma ojukono kaka rapar e kendo mar misango mondo odungʼ tik mangʼwe ngʼar ni Jehova Nyasaye.
16 Haruna da’ya’yansa maza za su ci sauran, amma za a ci shi ba tare da yisti ba a tsattsarkan wuri; za su ci shi a harabar Tentin Sujada.
Harun gi yawuote nocham modongʼ, to nyaka gichame ma ok oketie thowi e kama ler mar lemo; kendo ginichame e laru mar Hemb Romo.
17 Ba za a toya shi da yisti ba; na ba su yă zama rabonsu daga cikin hadayun da ake ƙonawa da wuta, abu ne mafi tsarki, kamar hadaya don zunubi da laifi.
Mogono ok onego ru gi thowi; nikech asemiyogigo kaka migapgi kuom misengini michiwona miwangʼo gi mach. En gima ler ka misango mar golo richo kod misango mar pwodhruok e ketho.
18 Kowane ɗa namiji cikin zuriyar Haruna zai iya cinsa. Wannan rabonsa ne na kullum na hadayar da aka yi ga Ubangiji da wuta. Wannan madawwamiyar doka ce cikin zamananku duka. Duk abin da ya taɓa hadayun zai tsarkaka.’”
Nyakwar Harun moro amora madichwo nyalo chame. Ma en migapgi mapile pile mar misengini miwangʼo ne Jehova Nyasaye gi mach kuom tiengʼ ka tiengʼ mabiro. Gimoro amora morere kuome nodok maler.’”
19 Ubangiji ya kuma ce wa Musa,
Jehova Nyasaye nowacho kendo ne Musa niya,
20 “Wannan ne hadayar da Haruna da’ya’yansa maza za su kawo ga Ubangiji a ranar da za a naɗa su firistoci, humushin garwan gari mai laushi a matsayin hadaya ta gari na kullum, rabinsa da safe, rabinsa kuma da yamma.
“Chiwoni ema Harun gi Yawuote nokelne Jehova Nyasaye chiengʼ ma iwalogi: Mogo mayom moromo kilo angʼwen kaka chiwo mar cham mapile pile, nus mar mogono ginichiw gokinyi, to nus modongʼ ginichiw godhiambo.
21 A shirya shi da mai a kwanon tuya, a kawo shi kwaɓaɓɓe sosai, a miƙa shi hadaya ta gari dunƙule-dunƙule don ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji.
Tedeuru gi mo e tawo, eka ukele koseruwore maber, kendo chiwe kongʼinjore matindo tindo, kendo otimgo misango mar cham madungʼ tik mangʼwe ngʼar ni Jehova Nyasaye.
22 Duk wanda aka naɗa daga’ya’yan Haruna yă zama firist a madadinsa, shi ne zai miƙa wannan hadayar ga Ubangiji. Zai ƙone hadayar ƙurmus. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce har abada.
Wuode manokaw kare kaka jadolo mowal ema nolos misangono. Nyaka wangʼe pep nimar en migawo mapile pile mar Jehova Nyasaye.
23 Kowace hadaya ta gari ta firist, za a ƙone ta ƙurmus, ba za a ci ba.”
Kuom misango mar cham moro amora ma jadolo ogolo nyaka wangʼ pep kendo kik chamgi.”
24 Ubangiji ya ce wa Musa,
Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
25 “Faɗa wa Haruna da’ya’yansa maza, ‘Waɗannan su ne ƙa’idodi domin hadaya don zunubi. Za a yanka hadaya don zunubi a gaban Ubangiji a inda ake yankan hadaya ta ƙonawa; dole tă kasance mai tsarki.
Nyis Harun gi yawuote kama: Magi e chike mag misango mar golo richo: Chiach misango mar golo richo nyaka yangʼ e nyim Jehova Nyasaye mana kama iyangʼoe chiach misango miwangʼo pep nikech en gima ler moloyo.
26 Firist da ya miƙa ta zai ci, za a ci ta a tsattsarkan wuri, a harabar Tentin Sujada.
Jadolo mochiwo misangono nyaka chame kama ler mar lemo, ma nitie e laru mar Hemb Romo.
27 Duk abin da ya taɓa wani sashe na naman, zai zama da tsarki, kuma in wani jini ya ɗiga a riga, dole ka wanke shi a tsattsarkan wuri.
Gimoro amora morere e misangono nobed gima owal ni Jehova Nyasaye. Ka diponi remb misangono okirore e nanga, to nyaka lwoke e kama ler mar lemo.
28 Dole a farfashe tukunyar lakar da aka dafa naman a ciki; amma in an dafa a tukunyar tagulla, sai a kankare tukunyar, a kuma ɗauraye da ruwa.
Chunoni agulu motedie ringʼo mar misango mar golo richo nyaka too; to ka aguch mula ema otedee, to nyaka rudhe maler mi bangʼe lawe gi pi.
29 Kowane namiji a iyalin firistoci zai iya ci; gama abu ne mafi tsarki.
Ngʼato angʼata madichwo ma jaodgi jodolo oyiene chamo misangono, nikech en gima ler moloyo.
30 Amma duk wata hadaya don zunubi wadda aka kawo jininta cikin Tentin Sujada don a yi kafara a Wuri Mai Tsarki, ba za a ci ba. A maimako haka za a ƙone ta ɗungum.
Ka remb chiayo motimgo misango miwangʼo mar golo richo okel ei Hemb Romo mondo pwodhgo richo ei Kama Ler mar lemo, to misangono kik cham; nyaka wangʼe gi mach.

< Firistoci 6 >