< Firistoci 26 >

1 “‘Kada ku yi gumaka, ko ku kafa siffa, ko al’amudi wa kanku, kada kuma ku sa sassaƙaƙƙun duwatsu a ƙasarku don ku rusuna musu. Ni ne Ubangiji Allahnku.
“Ne pravite sebi kumira; ne podižite sebi ni kipa ni spomen-stupa; ne postavljajte u svojoj zemlji kamenja s likovima da pred njih padate.
2 “‘Ku kiyaye Asabbataina, ku kuma ba wa wuri mai tsarkina girma. Ni ne Ubangiji.
Održavajte moje subote; poštujte moje Svetište - jer ja sam Jahve, Bog vaš.”
3 “‘In kuka kiyaye farillaina, kuka yi biyayya da umarnaina,
“Budete li živjeli prema mojim zakonima, održavali moje zapovijedi i u djelo ih provodili,
4 zan aika da ruwan sama a lokacinsa, ƙasa kuma za tă ba da hatsi, itatuwa kuma za su haihu’ya’yansu.
davat ću vam kiše u pravo vrijeme te će zemlja rađati rodom a stabla po polju donositi plodove.
5 Masussukanku za su ci gaba har lokacin girbin inabi, girbin inabi kuma zai ci gaba har lokacin shuki, za ku kuma ci duk abincin da kuke so cikin salama a ƙasarku.
Vršidba će vam stizati berbu, a berba stizati sjetvu. Jest ćete kruh svoj do sitosti i u svojoj ćete zemlji živjeti u sigurnosti.
6 “‘Zan ba ku salama a ƙasar, za ku kuwa kwanta, kuma babu wani da zai tsorata ku. Zan kori mugayen namun jeji daga ƙasar, takobi kuma ba zai ratsa cikin ƙasarku ba.
Zemlji ću dati mir; tako ćete počivati a da vas nitko ne plaši. Štetne ću životinje iz zemlje ukloniti; mač neće prolaziti vašom zemljom.
7 Za ku kori abokan gābanku, za su kuwa fāɗi a kaifin takobi a gabanku.
U bijeg ćete nagoniti svoje neprijatelje, a oni će padati pred vama od mača.
8 Mutanenku biyar za su kori mutum ɗari, mutanenku ɗari kuma za su kori mutane dubu goma, abokan gābanku kuma za su fāɗi a kaifin takobi a gabanku.
Petorica vas nagonit će u bijeg stotinu njih, a stotina vas nagonit će u bijeg deset tisuća njih. Da, vaši će neprijatelji padati pred vama od mača.
9 “‘Zan dube ku da idon rahama, in kuma sa ku riɓaɓɓanya ku kuma ƙaru, zan kiyaye alkawarina da ku.
K vama ću se okrenuti te vas rodnima činiti i razmnažati. Držat ću svoj Savez s vama.
10 Za ku ci gaba da cin girbin bara, har ku fitar da shi don ku sami wurin saboda sabo.
Starom ćete se zalihom hraniti; štoviše, trebat će vam zalihe ispražnjavati da mognete sasipati novo žito.
11 Zan kafa wurin zamana a cikinku, ba zan kuma yi ƙyamarku ba.
Među vama ću postaviti svoje Prebivalište i neću vas odbaciti;
12 Zan yi tafiya a cikinki in kuma zama Allahnku, za ku kuwa zama mutanena.
među vama ću hoditi i bit ću vam Bog, a vi ćete mi biti narod.
13 Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar don kada ku ƙara zama bayi ga Masarawa; na karya sandunan wahalarku, na kuma bar ku ku yi tafiya a sake.
Ja, Jahve, Bog vaš, izveo sam vas iz zemlje egipatske da im više ne budete roblje; polomio sam palice vaših jarmova i učinio da hodate uspravno.”
14 “‘Amma in za ku kasa kunne gare ni, ku kuma aikata dukan waɗannan umarnai,
“Ali ako me ne poslušate i u djelo ne provedete sve ove moje zapovijedi;
15 in kuka kuma ƙi farillaina, kuka yi ƙyamar dokokina, kuka kuma kāsa kiyaye umarnaina, har kuka karya alkawarina,
ako odbacite moje zakone, pogazite moje naredbe i prekršite moj Savez, ne provodeći u djelo sve moje zapovijedi,
16 to, zan yi muku wannan. Zan kawo muku abin bantsoro, cututtuka da zazzaɓin da zai lalatar da idonku, yă kuma sa ranku a wahala. Za ku shuka iri a banza, domin abokan gābanku ne za su ci.
evo što ću ja učiniti vama: podvrgnut ću vas strepnji, iznemoglosti i groznici što oči troše a život gase.
17 Zan yi gāba da ku har abokan gābanku su ci ku a yaƙi, su waɗanda suke ƙinku za su yi mulki a kanku, za ku gudu ba tare da wani yana korinku ba.
Sjetve ćete svoje uzalud sijati - neprijatelji vaši njima će se hraniti. Ja ću se protiv vas okrenuti, a vaši će vas neprijatelji ametice tući. Oni koji vas mrze gospodarit će nad vama. Bježat ćete i onda kad vas nitko ne bude progonio.
18 “‘In bayan dukan wannan, ba ku saurare ni ba, zan hukunta ku saboda zunubanku har sau bakwai.
Pa ako me i unatoč tome ne poslušate, ja ću vas sedmerostruko kažnjavati za vaše grijehe.
19 Zan karya ikonku wanda kuke fariya da shi, in hana ruwan sama, ƙasa kuma tă zama kamar tagulla.
Slomit ću ja vašu drsku silu. Vaša ću nebesa učiniti poput gvožđa, a zemlju vašu poput tuča.
20 Ƙarfinku zai ƙare a banza domin ƙasarku ba za tă ba da hatsi ba, balle itatuwan ƙasar su ba da’ya’ya.
Uzalud će se trošiti vaša snaga. Zemlja vam više neće davati svoga roda niti će stabla na zemlji donositi svojih plodova.
21 “‘In kuka ci gaba da tayar mini, kuka ƙi ku saurare ni, zan ninka wahalolinku sau bakwai, yadda ya dace da zunubanku.
Budete li se još i dalje protivili, ne htjednete li me poslušati, sedmerostruko ću još na vama povisiti rane za vaše grijehe.
22 Zan aika da mugayen namun jeji a kanku, za su kuwa kashe’ya’yanku, su hallaka shanunku, su rage yawanku, ku zama kaɗan. Wannan zai sa a rasa mutane a kan hanyoyinku.
Na vas ću pustiti šumsku zvjerad da vas liši djece, blago vam podavi a vas prorijedi tako da vam putovi postanu pusti.
23 “‘In duk da waɗannan abubuwa, ba ku yarda da gyaran da nake yi muku ba, kuka ci gaba da yin adawa da ni,
Ako vas ni to ne popravi nego nastavite življenje koje se meni protivi,
24 zan yi adawa da ku, zan kuma aukar muku saboda zunubanku har sau bakwai.
onda ću se i ja suprotstaviti vama i sam ću vas još sedmerostruko udariti za vaše grijehe.
25 Zan kawo takobi a kanku don in yi ramuwa saboda karya alkawarin da kuka yi. Sa’ad da kuka janye zuwa cikin biranenku, zan aika da annoba a cikinku, za a kuwa ba da ku ga hannun abokan gāba.
Na vas ću dovesti mač neka se iskali osvetom za Savez. A kad se zbijete u svoje gradove, poslat ću na vas kugu i bit ćete predani u ruke neprijatelju.
26 Sa’ad da na yanke abincinku, mata goma za su dafa abinci a murhu ɗaya, za su kuma rarraba abincin a ma’auni. Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba.
Još kad vam obustavim namicanje kruha, deset žena moći će vam peći kruh u jednoj peći i na mjeru će vam kruh davati. Jest ćete, ali se nećete nasititi.
27 “‘In duk da haka kuka ci gaba da ƙin saurare ni, kuka ci gaba da yin adawa da ni,
Ako me ni tada ne poslušate nego mi se dalje budete suprotstavljali,
28 cikin fushina, sai in yi adawa da ku, in kuma hukunta ku saboda zunubanku har sau bakwai.
i ja ću se vama suprotstaviti - sedmerostruko ću vas kazniti za vaše grijehe.
29 Za ku ci naman’ya’yanku maza da na’ya’yanku mata.
Jest ćete meso od svojih sinova, jest ćete meso od svojih kćeri.
30 Zan rurrushe dukan masujadanku, in yanke bagadanku na turare, in yi tarin gawawwakinku a kan gumakanku, zan kuma yi ƙyamarku.
Porušit ću vaše idolske uzvišice; oborit ću vaše kadione žrtvenike, zgrnut ću vaša mrtva trupla na trupla vaših kumira i odbacit ću vas.
31 Zan mai da biranenku kango, in lalace wuraren tsarkinku, ba zan kuma shaƙi ƙanshi hadayunku ba.
Gradove ću vaše pretvoriti u ruševine; svetišta ću vaša opustošiti, vaš ugodni miris neću više mirisati.
32 Zan mai da ƙasarku kango har abokan gābanku da suke zama a wurin su yi mamaki.
Zemlju ću ja pretvoriti u zgarište tako da će se vaši neprijatelji koji se u njoj nastane zaprepastiti nad njom.
33 Zan watsar da ku cikin al’ummai, in kuma ja takobina in kore ku. Ƙasarku za tă zama kufai, biranenku kuma su zama kango.
Vas ću rasijati po narodima; izvući ću protiv vas mač iz korica tako da će vam se zemlja pretvoriti u pustaru a gradovi u ruševine.
34 Sa’an nan ƙasar za tă ji daɗin hutun shekarun Asabbacinta, a dukan lokutan da take kango, ku kuwa kuna a ƙasar abokan gābanku, sa’an nan ƙasar za tă huta ta ji daɗin asabbatanta.
Tada će zemlja namiriti svoje subote za sve vrijeme dok bude pusta i vi budete u zemlji svojih neprijatelja. Otpočinut će tada zemlja i moći će namiriti svoje subote.
35 A dukan lokutan da take kango, ƙasar za tă sami hutun da ba tă samu a lokutan asabbatan da kuke zama a cikinta ba.
Sve dok bude pusta, imat će počinak koji nije imala za vaših subota dok ste vi u njoj stanovali.
36 “‘Ga waɗanda za su ragu kuwa, zan cika zukatansu da tsoro a ƙasashen abokan gābansu har motsin ganyen da iska ta hura zai sa su ruga da gudu. Za su yi gudu kamar suna gudu daga takobi ne, za su kuma fāɗi, ko da yake babu wanda yake korinsu.
A onima od vas koji na životu ostanu po zemljama svojih neprijatelja, njima ću strah u srce utjerati. U bijeg će ih nagoniti šuštaj lista što zatrepti. Bježat će kao što se bježi od mača; padat će, iako ih nitko neće progoniti.
37 Za su yi karo da juna kamar waɗanda suke tsere wa takobi, ko da yake babu wanda yake korinsu. Ta haka ba za ku iya tsaya a gaban abokan gābanku ba.
Spoticat će se jedan o drugoga kao kad se bježi ispred mača, premda ih nitko neće progoniti. Nećete se održati pred svojim neprijateljima;
38 Za ku mutu a cikin al’ummai, ƙasar abokan gābanku za tă cinye ku.
izginut ćete među narodima - proždrijet će vas zemlja vaših neprijatelja.
39 Sauranku da suka ragu za su lalace a ƙasashen abokan gābansu saboda zunubansu; da kuma saboda zunuban kakanninsu.
A koji od vas prežive venut će u zemljama svojih neprijatelja zbog svojih opačina; venut će i zbog opačina svojih otaca.
40 “‘Amma in suka tuba daga zunubansu da zunuban kakanninsu, da cin amanar da suka yi mini, da kuma adawar da suka yi da ni,
Priznat će tada svoju opačinu i opačinu svojih otaca što su je protiv mene počinili izdajom, što su mi se protivili.
41 waɗanda suka sa na yi adawa da su har da na aika da su ƙasar abokan gābansu, sa’ad da suka ƙasƙantar da zukatansu marasa kaciya, suka kuma biya hukuncin zunubansu,
I ja sam sa morao suprotstaviti njima i odvesti ih u zemlju njihovih neprijatelja.” “Onda će se napokon njihovo tvrdokorno srce poniziti; ispaštat će oni svoju krivnju.
42 zan tuna da alkawarina da Yaƙub, da alkawarina da Ishaku, da kuma alkawarina da Ibrahim, zan tuna da ƙasar.
Tada ću se ja sjetiti svoga Saveza s Jakovom i svoga Saveza s Izakom; sjetit ću se svoga Saveza s Abrahamom - zemlje ću se sjetiti.
43 Gama za su gudu su bar ƙasar, ƙasar kuwa ta ji daɗin asabbatanta yayinda take kango muddin ba su ciki. Za su biya hukuncin zunubansu domin sun ƙi dokokina, suka kuma yi ƙyamar farillaina.
Zemlja će, ostavljena od njih, namiriti svoje subote kad ostane pusta zbog njih. A oni će ispaštati svoju krivnju što su odbacili moje zapovijedi; što su prezreli moje zakone.
44 Duk da haka, sa’ad da suke a ƙasar abokan gābansu, ba zan ƙi su, ko in yi ƙyamarsu, in hallaka su ƙaƙaf, har in karya alkawarina da su ba. Ni ne Ubangiji Allahnsu.
Ali ni onda dok budu u zemlji svojih neprijatelja, neću ih zabaciti niti ću ih prezreti tako da ih posve uništim i da prekršim svoj Savez s njima. TÓa ja sam Jahve, Bog njihov.
45 Amma saboda su, zan tuna da alkawarin da na yi da kakanninsu, waɗanda na fitar da su daga Masar a idon al’ummai, don in zama Allahnsu. Ni ne Ubangiji.’”
Radi njih sjetit ću se Saveza s njihovim precima koje sam izveo iz zemlje egipatske naočigled naroda da budem njihov Bog, ja Jahve.”
46 Waɗannan su ne farillai, da dokoki, da kuma ƙa’idodin da Ubangiji ya kafa a Dutsen Sinai, tsakaninsa da Isra’ilawa ta wurin Musa.
To su odredbe, uredbe i zakoni koje je Jahve uglavio između sebe i Izraelaca po Mojsiju na Sinajskome brdu.

< Firistoci 26 >