< Firistoci 26 >
1 “‘Kada ku yi gumaka, ko ku kafa siffa, ko al’amudi wa kanku, kada kuma ku sa sassaƙaƙƙun duwatsu a ƙasarku don ku rusuna musu. Ni ne Ubangiji Allahnku.
Hina Gode da amane sia: i, “Dilia nodone sia: ne gadomusa: , loboga hamoi liligi, igiga hamoi golasu ifa agoane liligi amola osole dedei igi, amo mae hamoma. Bai Na da dilia Hina Gode!
2 “‘Ku kiyaye Asabbataina, ku kuma ba wa wuri mai tsarkina girma. Ni ne Ubangiji.
Nama nodomusa: lolo Nasu gilisisu huluane noga: le dawa: ma amola Nama nodone sia: ne gadosu sogebi amo nodoma. Na da Hina Gode!
3 “‘In kuka kiyaye farillaina, kuka yi biyayya da umarnaina,
Dilia da Na hamoma: ne sia: i amola Na sema amoma noga: le fa: no bobogesea,
4 zan aika da ruwan sama a lokacinsa, ƙasa kuma za tă ba da hatsi, itatuwa kuma za su haihu’ya’yansu.
Na da dilima eso defele gibu imunu. Amasea, dilia sogega dilia da ha: i manu heda: lebe ba: mu, amola dilia ifa amoga fage legei dagoi ba: mu.
5 Masussukanku za su ci gaba har lokacin girbin inabi, girbin inabi kuma zai ci gaba har lokacin shuki, za ku kuma ci duk abincin da kuke so cikin salama a ƙasarku.
Dilia ha: i manu faimu da bagadedafa ba: mu. Dilia da gagoma failalu, mae dagole waini fage faimu ba: mu. Amola dilia da waini fage failalu, bu gagoma hawa: bugima: ne eso da doaga: i dagoi ba: mu. Dilia da sadima: ne, ha: i manu bagade ba: mu amola dilia soge ganodini gaga: iwane esalumu.
6 “‘Zan ba ku salama a ƙasar, za ku kuwa kwanta, kuma babu wani da zai tsorata ku. Zan kori mugayen namun jeji daga ƙasar, takobi kuma ba zai ratsa cikin ƙasarku ba.
Na da dilia soge ganodini dilima olofosu imunu. Amola dilia da enoba: le mae beda: iwane hahawane golamu. Na da gasonasu sigua ohe dilia soge ganodini mae misa: ne sefasimu, amola dilia da gegesu bu hame ba: mu.
7 Za ku kori abokan gābanku, za su kuwa fāɗi a kaifin takobi a gabanku.
Dilia da dilia ha lai hasalimu.
8 Mutanenku biyar za su kori mutum ɗari, mutanenku ɗari kuma za su kori mutane dubu goma, abokan gābanku kuma za su fāɗi a kaifin takobi a gabanku.
Dilia dunu biyale gala da ha lai dunu100 amo hasalimu. Amola dilia dunu100 da ha lai dunu10,000 hasalimu.
9 “‘Zan dube ku da idon rahama, in kuma sa ku riɓaɓɓanya ku kuma ƙaru, zan kiyaye alkawarina da ku.
Na da dilima hahawane hamomu amola mano bagohame dilima imunu. Na da Na gousa: su dilima hamoi amo noga: le ouligimu.
10 Za ku ci gaba da cin girbin bara, har ku fitar da shi don ku sami wurin saboda sabo.
Dilia da ha: i manu bagadedafa faimuba: le, dilia ha: i manu ode afaega defele ba: mu. Amasea, musa: fai ha: i manu da dialebeba: le, dilia da gaheabolo ha: i manu faisia, diasu ganodini legemusa: , musa: ha: i manu fai bagade dialebeba: le da ha: digimu agoai ba: mu.
11 Zan kafa wurin zamana a cikinku, ba zan kuma yi ƙyamarku ba.
Na da Na sema Abula Diasu ganodini, dilia fi dogoa esalumu. Amola Na da dili hame yolesimu.
12 Zan yi tafiya a cikinki in kuma zama Allahnku, za ku kuwa zama mutanena.
Na amola da dili gilisili esalumu. Na da dilia Gode esalumu amola dilia da Na fidafa dunu esalumu.
13 Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar don kada ku ƙara zama bayi ga Masarawa; na karya sandunan wahalarku, na kuma bar ku ku yi tafiya a sake.
Na, dilia Hina Gode, da dilia udigili hawa: hamosu dunu bu mae esaloma: ne, dili Idibidi sogega fisili masa: ne asunasi. Gasa bagade dunu da dili banenesi galu. Be dilia hahawane, dialuma mae fili sa: ili, gadili laloma: ne, Na da amo ilia gasa gugunufinisi dagoi.”
14 “‘Amma in za ku kasa kunne gare ni, ku kuma aikata dukan waɗannan umarnai,
Hina Gode da amane sia: i, “Dilia da Na hamoma: ne sia: i hame nabasea, dilia da Na se iasu ba: mu.
15 in kuka kuma ƙi farillaina, kuka yi ƙyamar dokokina, kuka kuma kāsa kiyaye umarnaina, har kuka karya alkawarina,
Dilia da higa: iba: le, Na hamoma: ne sia: i amola Na sema amoma hame fa: no bobogesea, amola gousa: su Na dilima hamoi amo wadela: sea,
16 to, zan yi muku wannan. Zan kawo muku abin bantsoro, cututtuka da zazzaɓin da zai lalatar da idonku, yă kuma sa ranku a wahala. Za ku shuka iri a banza, domin abokan gābanku ne za su ci.
Na da dilima se imunu. Na da gugunufinisisu liligi dilima iasimu. olo bagade amola asugi amo da dilia si wadela: mu amola dili da bogosu dilima madelai ba: mu. Dilia da ha: i manu hawa: bugimu be udigili bugimu. Bai dilia ha lai dunu da dilima hasalasili, dilia ha: i manu bugi huluane manu.
17 Zan yi gāba da ku har abokan gābanku su ci ku a yaƙi, su waɗanda suke ƙinku za su yi mulki a kanku, za ku gudu ba tare da wani yana korinku ba.
Na da sinidigili dilima ha lai hamomu. Amaiba: le, dilia da enoga hasalasi dagoi ba: mu amola dilima higa: i dunu da dili ouligimu. Dilia da bagade beda: iba: le, dunu eno da dili hame sefasibi amomane dilia da udigili hobea: le masunu.
18 “‘In bayan dukan wannan, ba ku saurare ni ba, zan hukunta ku saboda zunubanku har sau bakwai.
Be amo se iasu ba: sea, dilia da Nama hame sinidigili nabasu hou hame hamosea, Na da fesuale agoane baligili dilima se imunu.
19 Zan karya ikonku wanda kuke fariya da shi, in hana ruwan sama, ƙasa kuma tă zama kamar tagulla.
Na da dilia gasa fi hidasu hou amo gugunufinisisimu. Gibu da hame sa: imu amola dilia osobo da ga: nasi gula agoane hamomu.
20 Ƙarfinku zai ƙare a banza domin ƙasarku ba za tă ba da hatsi ba, balle itatuwan ƙasar su ba da’ya’ya.
Dilia gasa bagade hawa: hamosu da dilia hou hame fidimu. Bai dilia soge da ha: i manu hame legemu amola dilia ifa da fage hame legemu.
21 “‘In kuka ci gaba da tayar mini, kuka ƙi ku saurare ni, zan ninka wahalolinku sau bakwai, yadda ya dace da zunubanku.
Amola dilia bu hame nabasu hou hamonanebe ba: sea, Na da bu dilia se iasu fesuale eno agoane imunu.
22 Zan aika da mugayen namun jeji a kanku, za su kuwa kashe’ya’yanku, su hallaka shanunku, su rage yawanku, ku zama kaɗan. Wannan zai sa a rasa mutane a kan hanyoyinku.
Na da medosu sigua ohe dilima asunasimu. Ilia da dilia mano medole legemu amola dilia lai gebo gugunufinisimu. Amola dilia bogogia: mubale, dunu bagahame fawane esalebe ba: mu. Logo huluane da dunu hame ahoanebeba: le, yaloi ba: mu.
23 “‘In duk da waɗannan abubuwa, ba ku yarda da gyaran da nake yi muku ba, kuka ci gaba da yin adawa da ni,
Be dilia amo se iasu lai dagosea, bu Na hamoma: ne sia: i bu hame nabasea,
24 zan yi adawa da ku, zan kuma aukar muku saboda zunubanku har sau bakwai.
Na da sinidigili, se iasu fesuale eno agoane baligili dilima imunu.
25 Zan kawo takobi a kanku don in yi ramuwa saboda karya alkawarin da kuka yi. Sa’ad da kuka janye zuwa cikin biranenku, zan aika da annoba a cikinku, za a kuwa ba da ku ga hannun abokan gāba.
Dilia da Na gousa: su wadela: lesiba: le, Na da dilima gegesu iasimu. Amola dilia moilai amo ganodini gagili salimusa: agoane gilisisia, Na da olo amo uhinisimu hamedei dilima imunu. Amasea, bu gegemu gogoleba: le, dilia da dilia ha lai ilima dili gagulaligima: ne amola fama: ne olemu.
26 Sa’ad da na yanke abincinku, mata goma za su dafa abinci a murhu ɗaya, za su kuma rarraba abincin a ma’auni. Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba.
Na da dilia ha: i manu logo hedofamu. Amasea, uda nabuane gala da ilia agi ga: gi hamoma: ne, gobele nasu afae fawane defele ba: mu. Ilia fonobahadi fifili dilima imunu. Amola dilia huluane na dagosea, bu ha: i bagade ba: mu.
27 “‘In duk da haka kuka ci gaba da ƙin saurare ni, kuka ci gaba da yin adawa da ni,
Amalalu, dilia Nama halale Na hamoma: ne sia: i hame nabasea,
28 cikin fushina, sai in yi adawa da ku, in kuma hukunta ku saboda zunubanku har sau bakwai.
Na da ougili dilima gegene, se iasu fesuale eno baligili dilima imunu.
29 Za ku ci naman’ya’yanku maza da na’ya’yanku mata.
Dilia ha: i bagade nababeba: le, dilia manodafa amo hei manusa: dawa: mu.
30 Zan rurrushe dukan masujadanku, in yanke bagadanku na turare, in yi tarin gawawwakinku a kan gumakanku, zan kuma yi ƙyamarku.
Dilia nodone sia: ne gadosu sogebi agologa diala amo Na da gugunufinisimu. Na da dilia gabusiga: manoma oloda amo mugulumu amola dilia bogoi da: i hodo amo dilia loboga hamoi ogogosu ‘gode’ dafai amo da: iya ha: digimu.
31 Zan mai da biranenku kango, in lalace wuraren tsarkinku, ba zan kuma shaƙi ƙanshi hadayunku ba.
Na da dilima bagade higale, dilia moilai gugunufinisimu. Na da dilia nodone sia: ne gadosu sogebi gugunufinisimu amola dilia gobele salasu liligi hame lamu.
32 Zan mai da ƙasarku kango har abokan gābanku da suke zama a wurin su yi mamaki.
Na da dilia soge dafawanedafa gugunufinisimu. Amaiba: le, dilia ha lai da dilia soge gesowai, amo ba: sea, bagadewane fofogadigimu.
33 Zan watsar da ku cikin al’ummai, in kuma ja takobina in kore ku. Ƙasarku za tă zama kufai, biranenku kuma su zama kango.
Na da gegesu dilima iasimu amola ga fifi asi gala ilia sogega dili afagogomu. Dilia soge da dunu hame esalebe ba: mu amola dilia moilai huluane mugululi gugunufinisi dagoi ba: mu.
34 Sa’an nan ƙasar za tă ji daɗin hutun shekarun Asabbacinta, a dukan lokutan da take kango, ku kuwa kuna a ƙasar abokan gābanku, sa’an nan ƙasar za tă huta ta ji daɗin asabbatanta.
35 A dukan lokutan da take kango, ƙasar za tă sami hutun da ba tă samu a lokutan asabbatan da kuke zama a cikinta ba.
Amasea, Isala: ili soge da ode bagohame helefisu ba: mu (amo helefisu dilia da dilia sogega hame iasu). Soge da ouligisu dunu hamedene udigili dialumu. Dilia da mugululi asili, dilia ha lai dunu ilia soge ganodini esalea, soge da damunisi dialumu.
36 “‘Ga waɗanda za su ragu kuwa, zan cika zukatansu da tsoro a ƙasashen abokan gābansu har motsin ganyen da iska ta hura zai sa su ruga da gudu. Za su yi gudu kamar suna gudu daga takobi ne, za su kuma fāɗi, ko da yake babu wanda yake korinsu.
Na da hamobeba: le, dilia mugululi asi dunu da bagadewane beda: mu. Amasea, dilia da ifa lubi foga ahoa fane gulibagebe nabasea, hobea: mu. Dilia ha lai da gegesu ganodini dili sefasibi amo defele hobea: mu, amola ha lai da dilima gadenei ba: sea, dilia da udigili dafamu.
37 Za su yi karo da juna kamar waɗanda suke tsere wa takobi, ko da yake babu wanda yake korinsu. Ta haka ba za ku iya tsaya a gaban abokan gābanku ba.
Ha lai da dili hame sefasisia, dilia da eno enoma legagala: le dafamu. Amola dilia ha lai ilima dabe gegemu hamedei ba: mu.
38 Za ku mutu a cikin al’ummai, ƙasar abokan gābanku za tă cinye ku.
Dilia da mugululi asili, dilia ha lai ilia soge ganodini bogomu. Fedege agoane, dilia ha lai ilia sogega na dagoi ba: mu.
39 Sauranku da suka ragu za su lalace a ƙasashen abokan gābansu saboda zunubansu; da kuma saboda zunuban kakanninsu.
Dilia dunu afae afae dilia ha lai ilia soge ganodini hame bogoi esalebe, da da: i dione geloga: gia: mu. Bai dilia amola dilia aowalali da wadela: i hou hamosu.
40 “‘Amma in suka tuba daga zunubansu da zunuban kakanninsu, da cin amanar da suka yi mini, da kuma adawar da suka yi da ni,
41 waɗanda suka sa na yi adawa da su har da na aika da su ƙasar abokan gābansu, sa’ad da suka ƙasƙantar da zukatansu marasa kaciya, suka kuma biya hukuncin zunubansu,
Be diligaga fi ilia amola ilia aowalali (amo da Nama ha lai amola lelebeba: le, Na da ilima ha lale, ilia ha lai dunu sogega esaloma: ne, mugululi masa: ne sia: i) ilia wadela: i hou fofada: mu. Hobea, diligaga fi da ilia hou fonobosea, amola ilia wadela: i hou amola odoga: su hou amo ea dabe huluane ilia da hamoi dagosea, ilia da fofada: mu.
42 zan tuna da alkawarina da Yaƙub, da alkawarina da Ishaku, da kuma alkawarina da Ibrahim, zan tuna da ƙasar.
Amasea, Na da Na gousa: su Na da Ya: igobe, Aisage amola A: ibalaha: me ilima hamoi, amo Na da bu dawa: mu. Na da Na fidafa ilima Isala: ili soge imunu ilegei, Na da bu gaheabolo ilegemu.
43 Gama za su gudu su bar ƙasar, ƙasar kuwa ta ji daɗin asabbatanta yayinda take kango muddin ba su ciki. Za su biya hukuncin zunubansu domin sun ƙi dokokina, suka kuma yi ƙyamar farillaina.
Be hidadea, amo soge da hahawane damunisili, dunu hamedafa amo ganodini esalebe ba: mu. Amola Na fi dunu da Na hamoma: ne sia: i amola Na sema higale yolesiba: le, ilia amo dabe huluanedafa hamomu.
44 Duk da haka, sa’ad da suke a ƙasar abokan gābansu, ba zan ƙi su, ko in yi ƙyamarsu, in hallaka su ƙaƙaf, har in karya alkawarina da su ba. Ni ne Ubangiji Allahnsu.
Be amo eso amolawane, ilia da ilia ha lai soge ganodini esalea, Na da Na fi dafawanedafa hame yolesimu amola dafawanedafa hame gugunufinisimu. Amai hamoi ganiaba, Na gousa: su da ilima dagolesila: loba. Be Na da ilia Hina Godedafa.
45 Amma saboda su, zan tuna da alkawarin da na yi da kakanninsu, waɗanda na fitar da su daga Masar a idon al’ummai, don in zama Allahnsu. Ni ne Ubangiji.’”
Na da musa: Na fi amo Idibidi sogega fisili masa: ne asunasiba: le, Na da fifi asi gala huluane ilima Na gasa olelei. Amoha, Na da ilia aowalali ilima gousa: su hamoi. Amo gousa: su Na da bu gaheabolo ilegemu. Bai Na, Hina Gode, da ilia Godedafa esaloma: ne.”
46 Waɗannan su ne farillai, da dokoki, da kuma ƙa’idodin da Ubangiji ya kafa a Dutsen Sinai, tsakaninsa da Isra’ilawa ta wurin Musa.
Amo dedei da sema amola Gode Ea hamoma: ne sia: i, amo Hina Gode da Sainai Goumia, Mousesema olelei, amo e da bu Isala: ili dunuma alofele ima: ne.