< Firistoci 25 >

1 Ubangiji ya yi magana da Musa a kan Dutsen Sinai ya ce,
Sinai tlang ah BOEIPA loh Moses a voek tih,
2 “Yi wa Isra’ilawa magana, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da zan ba ku, dole ƙasar kanta ta kiyaye Asabbaci ga Ubangiji.
“Israel ca rhoek te voek lamtah thui pah. Kai loh nangmih taengah kam paek khohmuen te na kun thil uh vaengah khohmuen loh BOEIPA ham Sabbath te yaeh saeh.
3 Shekara shida, za ku yi shuki, shekara shida kuma za ku aske gonakin inabinku, ku kuma tattara hatsinsu.
Na khohmuen te kum rhuk tawn lamtah na misur khaw kum rhuk na hloe khuiah a thaih te bit.
4 Amma a shekara ta bakwai, ƙasar za tă sami hutun Asabbaci, Asabbaci ga Ubangiji. Kada ku yi shuki a gonakinku, ko kuwa ku aske gonakinku na inabi.
Tedae a kum rhih dongah tah khohmuen ham koiyaeh Sabbath la om saeh. BOEIPA kah Sabbath ah na khohmuen te tawn boeh. Na misur khaw hloe boeh.
5 Kada ku girbe abin da ya yi girma ba tare da ku kuka shuka ba, ko ku girbe inabin da ba ku aske ba. Ƙasar za tă kasance da shekarar hutu.
Na cang pong te at boeh. Na khohai misur khaw bit boeh. Khohmuen kah koiyaeh kum la om saeh.
6 Duk abin da gonar ta ba da amfani a shekara ta Asabbaci, zai zama abinci gare ku, wa kanku, bayinku maza da mata, da ma’aikatan da kuka ɗauka aiki, da kuma waɗanda ba zama ɗinɗinɗin suke yi tare da ku ba,
Na Khohmuen kah Sabbath vaengah tah cakok te namah ham neh na salpa ham khaw, na salnu ham khaw, na kutloh ham khaw, na taengah aka bakuep na lampah ham khaw om bitni.
7 haka ma zai zama abinci domin dabbobinku, da kuma namun jeji a ƙasarku. Duk abin da ƙasar ta bayar za a ci.
Na khohmuen kah na rhamsa neh mulhing loh a caak ham khaw a thaih boeih om ni.
8 “‘Ku ƙirga asabbatai bakwai na shekaru bakwai, sau bakwai. Gama asabbatai bakwai na shekaru bakwai za su yi daidai da shekaru arba’in da tara.
Te dongah kum rhih kum rhih kah Sabbath voei rhih tae lamtah voei rhih a cup phoeikah kum sawmli pako vaengah Sabbath kum la om saeh.
9 Sa’an nan a busa ƙaho a ko’ina, a rana ta goma ga wata na bakwai; a Ranar Kafara, a busa ƙaho a dukan ƙasarku.
Hla rhih dongkah hlasae hnin rha vaengah tamlung neh tuki na ueng ni. Tholh dawthnah khohnin ah khaw na khohmuen boeih ah tuki na ueng ni.
10 Ku keɓe shekara ta hamsin ku kuma yi shelar’yanci a dukan ƙasar ga mazaunanta. Za tă zama shekarar murna gare ku; kowannenku zai koma ga mallakar iyalinsa, kuma kowa ga danginsa.
Kum sawmnga kum te ciim uh lamtah kho khuikah khosa rhoek boeih ham sayalhnah hoe uh. Te te nangmih ham jubilee la om saeh. Hlang kah a khohut te mael lamtah hlang boeih te a huiko taengla mael uh.
11 Shekara ta hamsin za tă zama ta murna a gare ku; kada ku yi shuki, kada kuma ku yi girbi abin da ya yi girma da kansa, ko ku girbe inabin da ba ku lura da shi ba.
A sawmnga kum te nangmih ham jubilee kum la om saeh lamtah, lo tawn uh boeh. Te dongah amah aka pong khaw at uh boeh. Khohai kah khaw bit uh boeh.
12 Gama shekara ce ta murna, za tă kuma zama mai tsarki a gare ku, ku dai ci abin da aka ɗauka kai tsaye daga gonaki.
Tekah jubilee tah nangmih ham a cim la a om dongah khohmuen kah a thaih te na caak uh ni.
13 “‘A wannan Shekara ta Murna, kowa zai koma ga mallakarsa.
Tekah jubilee kum vaengah hlang kah a khohut te mael uh.
14 “‘In ka sayar da gona wa wani daga mutanen ƙasarka, ko ka saya wata gona daga gare shi, kada ku cuci juna.
Hnoyoih te na imben taengah na yoih uh tih, na imben kut lamkah na lai atah manuca te khat neh khat vuelvaek uh thae boeh.
15 Sa’ad da mutum ya sayi fili daga abokin zamansa, kuɗin zai kasance bisa ga yawan shekara hamsin ta murna da suka wuce, da kuma bisa ga yawan shekarun noma da suka rage kafin wata shekara hamsin ta murna.
Jubilee phoeikah kum na tae soah na imben kah khohmuen te na lai uh neh a vuei a thaih kum na tae soah yoi saeh.
16 Idan shekarun suna da yawa, sai ku kara kuɗin filin, idan kuma shekarun ba su da yawa, sai ku rage kuɗin filin, gama ainihin abin da ake sayar maka shi ne yawan hatsin.
A cangvuei kah a tarhing te namah taengah han yoih coeng dongah a kum loh amah tarhing ah yet tih a lainah loh rhoeng cakhaw kum kah a tarhing te hnah pah lamtah a lainah te hnah pah.
17 Kada ku cuci juna, amma ku ji tsoron Allahnku. Ni ne Ubangiji Allahnku.
Hlang pakhat long he a imben te vuelvaek boel saeh. Tedae kai tah nangmih kah BOEIPA Pathen la ka om dongah na Pathen te rhih lah.
18 “‘Ku bi farillaina, ku kuma yi hankali ga kiyaye dokokina, za ku kuwa zauna lafiya a ƙasar.
Te dongah ka khosing te vai uh lamtah ka laitloeknah te ngaithuen uh. Te te na saii uh daengah ni diklai ah ngaikhuek la kho na sak uh eh.
19 Sa’an nan ƙasar za tă ba da amfaninta, za ku kuwa ci ku ƙoshi, ku kuma zauna lafiya.
Diklai long khaw a thaih a paek vetih kodam la na caak ni. A khuiah khaw ngaikhuek la kho na sak uh ni.
20 Mai yiwuwa ku ce, “Me za mu ci a shekara ta bakwai in ba mu yi shuki ko girbin hatsinmu ba?”
Tedae, “Kum rhih dongah lo ka tawn uh pawt tih ka cangvuei khaw ka khoem uh pawt koinih balae ka caak uh eh,” na ti uh oeh cakhaw,
21 Zan aika muku da irin albarka a shekara ta shida har da ƙasar za tă ba da amfani isashe na shekara uku.
kai kah yoethennah he kum rhuk khuiah nangmih ham kang uen vetih kum thum ham a vuei a thaih om bitni.
22 Yayinda kuke shuki a shekara ta takwas, za ku kasance da raguwa hatsi na shekarar da ta wuce, za ku kuma ci gaba da ci daga gare shi har girbin shekara ta tara yă shigo.
Kum rhet dongah tawn uh lamtah cang rhuem te kum ko hil ca uh. Cangah a pha duela cang rhuem te ca uh.
23 “‘Kada a sayar da gona ɗinɗinɗin, gama ƙasar tawa ce, ku kuwa baƙi ne kawai, kuma’yan haya nawa.
Nangmih tah kai taengah yinlai neh n lampah uh dae khohmuen tah kamah taengah a ti ham dongah khohmuen te khaw yoi boeh.
24 Ko’ina a ƙasar da kuke da mallaka, dole ku tanadar da dama fansar ƙasar.
Te dongah na khohut khohmuen boeih dongah khohmuen ham tlannah khueh uh.
25 “‘In ɗaya daga cikin mutanen ƙasarku ya talauta, ya kuma sayar da mallakarsa, sai danginsa na kusa yă je yă fanshi abin da mutumin ƙasarsa ya sayar.
Na manuca te daeng tih a khohut te a yoih atah khohmuen aka tlan ham anih neh aka yoei uh loh ham paan saeh lamtah a manuca kah hnoyoih te koep tlan saeh.
26 In mutumin ba shi da wanda zai fansa masa ita, shi kansa kuwa ya wadace, ya kuma sami isashen halin fansarta,
Aka tlan ham hlang ni a om pawt tih khohmuen a tlannah rhoeh te a kut loh pha pawh, a dang pawt bal atah,
27 sai yă lasafta yawan shekarun da aka yi tun da an sayar da filin. Kuɗin filin zai dangana ga yawan shekarun da suka rage kafin shekara hamsin ta murna da za tă zo; sa’an nan zai iya koma ga mallakarsa.
a hnoyoih kah kum te tae saeh lamtah a hoei te koe a yoi thil hlang taengah thuung saeh. Te phoeiah amah khohut te lat saeh.
28 Amma in bai sami halin sāke biyansa ba, abin nan da ya sayar zai ci gaba da zama mallakar mai sayan, sai Shekara ta Murna. Za a maido masa da ita a Shekara ta Murna, sa’an nan zai iya koma ga mallakarsa.
Tedae anih taengah a mael rhoeh te a kut loh a dang pawt atah a hnoyoih te aka lai kut dongah jubilee kum duela om dae saeh. Tedae jubilee vaengah hlah pah saeh lamtah amah khohut taengla mael saeh.
29 “‘In mutum ya sayar da gida a birni mai katanga, yana da izini yă fanshe shi a ƙarshen shekara guda, bayan ya sayar da shi.
Hlang loh tolrhum khopuei vongtung khuikah im te a yoih mai ni. Tedae a yoihnah kum a thok hil a tlannah om saeh lamtah a tlannah tue te khueh saeh.
30 In ba a fanshe shi a ƙarshen shekara ba, gidan da yake a birni mai katanga, zai zama mallakar na ɗinɗinɗin na mai sayan da kuma zuriyarsa. Ba za a mai da shi a Shekara ta Murna ba.
Kum loh cup tih a thok duela a tlan pawt atah khopuei vongtung khuikah im te im aka lai neh anih kah cadilcahma taengah a ti la pai saeh lamtah jubilee vaengah khaw hlah boel saeh.
31 Amma za a ɗauki gidaje a ƙauyuka marasa katanga kewaye da su daidai da gonaki. Za a iya fanshe su, a kuma mayar da su a Shekara ta Murna.
Vongup kah im mai cakhaw a kaepvai ah vongtung a om pawt atah khohmuen lohma bangla poek uh saeh. Anih ham tlannah om saeh lamtah jubilee vaengah hlah pah saeh.
32 “‘Kullum, Lawiyawa suna da izini su fanshi gidajensu a biranen Lawiyawa waɗanda suka mallaka.
Levi khopuei kah khopuei im tah amih kah khohut ni. Levi ham tah kumhal ah tlannah om saeh.
33 Saboda haka ana iya fansa mallakar Lawiyawa, wato, gidan da aka sayar a duk birnin da yake nasu, za a kuma mayar a Shekara ta Murna, gama gidaje a biranen Lawiyawa, mallakar Isra’ilawa ne.
Israel ca rhoek khuiah Levi rhoek long tah a khopuei neh a im bueng he amih kah a khohut la a khueh uh dongah Levi rhoek long tah tlan saeh. A khohut khopuei kah im a yoih tangtae khaw jubilee vaengah koep lat saeh.
34 Amma kada a sayar da filayen kiwo na waɗannan birane; mallakarsu ce, ta ɗinɗinɗin.
Tedae amih Levi khopuei kah khohmuen khocaak te tah amamih kah kumhal a khohut la a om coeng dongah yoi uh boel saeh.
35 “‘In ɗaya daga ciki mutanen ƙasarku ya talauta, ba ya kuma iya tallafa wa kansa a cikinku, sai ku taimake shi kamar yadda za ku yi da baƙo a cikinku.
Na manuca te daeng tih nang taengah a kut a hmawn oeh atah anih te yinlai neh lampah banghui lam khaw talong lamtah namah taengah hing sak.
36 Kada ku karɓi riba ta kowace iri daga gare shi, amma ku ji tsoron Allahnku, saboda mutumin ƙasarku yă ci gaba da zama a cikinku.
Anih taeng lamkah a casai neh a pueh a kan khaw lo boeh. Na Pathen te na rhih daengah ni na manuca loh nang taengah a hing eh.
37 Kada ku ba shi rancen kuɗi da ruwa, ko ku sayar masa abinci don samun riba.
Anih te a casai la tangka pu boeh. Na cang khaw a pueh a kan la yoi boeh.
38 Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, don in ba ku ƙasar Kan’ana in kuma zama Allahnku.
Kai tah nangmih taengah Pathen la om ham neh nang taengah Kanaan khohmuen paek ham Egypt khohmuen lamkah nangmih aka doek na Pathen BOEIPA ni.
39 “‘In ɗaya daga cikin mutanen ƙasarku ya talauta a cikinku, ya kuma sayar da kansa gare ku, kada ku sa yă yi kamar bawa.
Na taengkah na manuca te daeng tih nang taengla amah a yoih uh atah sal kah thotatnah bangla anih te thohtat sak boeh.
40 Amma a ɗauke shi a matsayin ma’aikacin da aka ɗauka aiki, ko mazaunan da ba na ɗinɗinɗin ba a cikinku, sai yă yi muku aiki sai Shekara ta Murna.
Namah taengah kutloh neh lampah bangla om saeh lamtah Jubilee kum hil nang taengah thotat saeh.
41 Sa’an nan a sake shi da’ya’yansa, yă kuma koma ga danginsa da mallakar kakanninsa.
Te phoeiah amah neh a ca rhoek te nang taeng lamkah nong saeh lamtah a huiko taengla mael saeh. Te vaengah a napa kah khohut la mael saeh.
42 Gama Isra’ilawa bayina ne, waɗanda na saya daga Masar, kada a sayar da su a matsayin bayi.
Kamah kah sal la om ham amih te Egypt kho lamkah ka loh. Amih te sal yoih la yoi uh boel saeh.
43 Kada ku gwada musu azaba, amma ku ji tsoron Allahnku.
Anih te mangkhak la taemrhai boeh. Na Pathen te rhih lah.
44 “‘Bayinku maza da mata, za su zo daga al’ummai da suke kewaye da ku, daga gare su za ku iya saya bayi.
Na kaepvai namtom taeng lamkah sal, salnu na lai te tah namah taengah namah kah salnu salpa la om uh saeh.
45 Za ku iya saya waɗansu mutanen da ba sa zama ɗinɗinɗin a cikinku, da kuma membobin danginsu da aka haifa a ƙasarku.
Nangmih loh na lai uh tih nangmih taengah aka bakuep lampah ca rhoek neh nangmih taengkah a huiko lamloh na kho kah nangmih lakliah a cun uh te khaw khohut bangla nangmih taengah om uh saeh.
46 Za ku iya ba da su ga’ya’yanku a matsayin kayan gādo, za ku kuma iya mai da su bayi dukan rayuwarsu, amma kada ku yi mulki a bisa’yan’uwanku Isra’ilawa da tsanani.
Te dongah amih te namah phoeikah na ca rhoek taengah kumhal kah a pang khohut la pang sak lamtah thohtat sak. Tedae na manuca Israel ca rhoek khat khat neh anih kah a manuca soah mangkhak la taemrhai boeh.
47 “‘In baƙo, ko wani da yake zama ba na ɗinɗinɗin ba a cikinku, ya wadace, ɗaya daga cikin mutanen ƙasarku kuwa ya talauta, ya kuma sayar da kansa ga baƙon da yake zama a cikinku, ko memba na dangin baƙon,
Nang taengkah yinlai neh lampah kut long pataeng a kae vaengah a taengkah na manuca tah daeng tih na taengkah yinlai lampah taengah khaw, yinlai huiko kah a mii taengah khaw, amah a yoi uh khaming,
48 yana da izini samun fansa, bayan ya sayar da kansa. Ɗaya daga cikin danginsa zai iya fansarsa.
a yoih uh phoeiah khaw a manuca khui lamkah khat khat long ni tlannah a khueh atah tlan saeh.
49 Kawu ko yaron ɗan’uwan mahaifin wannan mutum, ko kuwa wani dangi a cikin zuriyarsa, zai iya fanshe shi. Ko kuma in ya azurta, zai iya fansar kansa.
A nupu long khaw, a nupu capa long khaw tlan saeh. A pumsa saa lamkah, amah huiko long khaw tlan saeh. A kut loh a na mak atah amah khaw tlan uh saeh.
50 Da shi da mai sayansa, za su ƙirga lokaci daga shekarar da ya sayar da kansa har zuwa Shekara ta Murna. Farashin sakinsa zai dangana a kuɗin da ake biyan ma’aikacin da aka ɗauka aiki, na yawan shekarun ne.
Anih a yoih lamkah a lai kum te jubilee kum duela tae pah saeh. Te phoeiah a kum tarhing dongkah a khohnin vanbangla a yoih tangka te om saeh lamtah anih te kutloh bangla om saeh.
51 In shekaru sun ragu, dole yă biya don fansarsa da kuɗi mai yawa fiye da wanda aka saye shi.
Kum muep a ngaih pueng atah a yet tarhing la a lainah tangka dong lamkah te tlannah la pae saeh.
52 In shekarun sun rage kaɗan ne kafin Shekara ta Murna, sai yă yi lissafin wannan, yă kuma biya fansarsa daidai wa daida.
Tedae jubilee kum duela kum cavilcavel ni a ngaih coeng atah a kum tarhing te poek pah saeh lamtah a tlannah te pae van saeh.
53 Sai a yi da shi kamar ma’aikacin da aka ɗauka aiki, daga shekara zuwa shekara; dole ku tabbata mai shi bai mallake shi da tsanani ba.
Kum at phoeiah kum at kutloh bangla om saeh. Anih te na mikhmuh ah mangkhak la taemrhai boeh.
54 “‘Ko ma ba a fanshe shi a ɗaya daga cikin waɗannan hanyoyi ba, sai a sake shi da’ya’yansa a Shekara ta Murna,
Te tlam pataeng a tlan thai pawt atah Jubilee kum vaengah anih te a ca rhoek neh rhenten hlah saeh.
55 gama Isra’ilawa nawa ne a matsayin bayi. Su bayina ne waɗanda na saya daga Masar. Ni ne Ubangiji Allahnku.
Israel ca rhoek he kamah taengah ka sal rhoek kah sal la om ham ni Egypt kho lamkah ka loh. Kai tah nangmih kah BOEIPA Pathen ni.

< Firistoci 25 >