< Firistoci 24 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
2 “Ka umarci Isra’ilawa su kawo tsabtataccen mai na zaitun da aka matse, don ƙuna fitilun yadda harshen wutar ba zai taɓa mutuwa ba.
“Chik jo-Israel mondo gikelni mo maliw mar zeituni mobi mondo omi teyni osik kaliel pile.
3 Za a ajiye su waje da labulen Wuri Mafi Tsarki a Tentin Sujada, Haruna zai riƙa kula da fitilun a gaban Ubangiji, daga yamma zuwa safiya. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa.
Harun nyaka ne ni teynigo osiko kaliel oko mar pasia moumo Sandug Muma mar Hemb Romo manie nyim Jehova Nyasaye chakre odhiambo nyaka okinyi. Ma en chik mosiko nyaka chiengʼ ne tienge duto mabiro.
4 Dole a ci gaba da shirya fitilu a kan wurin ajiye fitila na zinariya, a gaban Ubangiji.
Teyni manie rachung taya maler molos gi dhahabu nyaka rit pile ka pile e nyim Jehova Nyasaye.
5 “Ɗauki gari mai laushi a gasa dunƙulen burodi goma sha biyu, a yi amfani da humushi biyu na garwan gari don kowace burodi.
“Kawuru mogo mayom kendo utedgo makati apar gariyo, ma moro ka moro oted gi mogo moromo kilo abiriyo.
6 A shirya su jeri biyu, guda shida a kowane jeri a kan teburin da aka yi da zinariya zalla, a gaban Ubangiji.
Chan uru makatigi laini ariyo e mesa maler molos gi dhahabu mochungʼ e nyim Jehova Nyasaye kendo e laini ka laini obed gi auchiel.
7 Za a zuba turare a kowane layin dunƙulen burodin don yă kasance abin tunawa a bisa burodin. Turaren zai ƙone a madadin burodin don yă zama kamar hadayar da aka miƙa da wuta ga Ubangiji.
To e laini ka laini mondo ukete ubani maler, mondo obed kaka rapar mar makati ma ichiwo ni Jehova Nyasaye kaka misango miwangʼo pep.
8 Za a shirya wannan gurasa a gaban Ubangiji kowane Asabbaci, a madadin Isra’ilawa a matsayin madawwamin alkawari.
Makatini nyaka kete e nyim Jehova Nyasaye pile ka pile chiengʼ Sabato ka chiengʼ Sabato. Gin mich ma ichiwo e lo jo-Israel kaka singruok manyaka chiengʼ.
9 Wannan burodin zai zama na Haruna da’ya’yansa maza, waɗanda za su ci a tsattsarkan wuri, gama sashe ne mafi tsarki na rabonsu na kullum na hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji.”
Makatigo mondo odongʼ ni Harun gi yawuote, kendo nyaka gichamgi kama ler mar lemo, nikech en migawo mar pok maler moloyo ma gichiwo kinde ka kinde kaka misengini miwangʼo ni Jehova Nyasaye.”
10 To, ɗan wata mutuniyar Isra’ila wanda mahaifinsa mutumin Masar ne, ya je cikin Isra’ilawa, sai faɗa ta tashi tsakaninsa da wani mutumin Isra’ila a cikin sansani.
Wuowi moro ma min mare ja-Israel to wuon mare ja-Misri nowuok e dier jo-Israel kendo dhawo nowuok e kambi e kinde gi ja-Israel moro.
11 Ɗan mutuniyar Isra’ila ya saɓi Sunan Ubangiji, ya kuma la’ana shi, saboda haka aka kawo shi wa Musa. (Sunan mahaifiyarsa Shelomit ne,’yar Dibri na kabilar Dan.)
Wuod dhako ma ja-Israel noyanyo Nying Jehova Nyasaye mi ojare; omiyo negikele e nyim Musa. (Min-gi ne nyinge Shelomith, nyar Dibri mane oa e dhood Dan.)
12 Suka sa shi a gidan tsaro sai lokacin da nufin Ubangiji ya nuna musu abin da za su yi da shi.
Negikete e od twech ka girito gima Jehova Nyasaye biro nyisogi.
13 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
14 “Ka kai mai saɓon nan waje da sansani. Duk waɗanda suka ji maganar da mai saɓon nan ya yi su ɗibiya hannuwansu a kansa, taron jama’a kuwa gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu.
“Gol ngʼat moseyanyano oko mar kambi. Ji duto mane nitie koyenyo mondo giket lwetgi e wiye kendo kanyakla mar jo-Israel duto okaw kite ochielego.”
15 Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘Duk wanda ya zagi Allahnsa, alhakin zai rataya a wuyansa,
Wachne jo-Israel niya, Ka ngʼato okwongʼo Nyasache, to oyud kum moromo gi kethono,
16 duk wanda ya saɓi sunan Ubangiji, dole a kashe shi. Dole jama’a gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu. Ko baƙo, ko haifaffen ɗan ƙasa, sa’ad da ya saɓi Sunan Ubangiji, dole a kashe shi.
to ngʼato angʼata moyanyo nying Jehova Nyasaye nyaka negi. Oganda duto nyaka chiele gi kite, bed ni en ja-Israel kata jadak, to koseyanyo nying Jehova Nyasaye to nyaka nege.
17 “‘Duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
“‘Ngʼato angʼata monego wadgi, en bende nyaka nege.
18 Duk wanda ya kashe dabbar wani, dole yă biya, rai domin rai.
Ngʼato angʼata monego chiayo nyaka chul chiayo, to ngʼato angʼata monego nyawadgi nyaka negi.
19 Duk wanda ya yi wa maƙwabcinsa rauni, sai a yi masa abin da ya yi;
Ngʼato angʼata mohinyo wadgi, nyaka timne gima otimono.
20 karaya don karaya, ido don ido, haƙori don haƙori. Kamar yadda ya yi wa wani rauni, shi ma a yi masa.
Lero kar lero, wangʼ kar wangʼ, lak kar lak. Nyaka hiny ngʼatno mana kaka osehinyo nyawadgi.
21 Duk wanda ya kashe dabba, dole yă biya, amma duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
Ngʼato angʼata monego chiayo nyaka chul chiayo, to ngʼato angʼata monego nyawadgi nyaka negi.
22 Za ku kasance da doka iri ɗaya wa baƙo da kuma wa haifaffen ɗan ƙasa. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
Kaka ikumo jadak e kaka ikumo ja-Israel. An e Jehova Nyasaye ma Nyasachu.’”
23 Sai Musa ya yi wa Isra’ilawa magana, suka kuwa kai mai saɓon waje da sansani, suka jajjefi shi da duwatsu. Isra’ilawa suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Eka Musa nowuoyo gi jo-Israel mi gigolo ngʼat mane oyenyocha oko mar kambi kendo negichiele gi kite. Jo-Israel notimo mana kaka Jehova Nyasaye nochiko Musa.