< Firistoci 24 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
2 “Ka umarci Isra’ilawa su kawo tsabtataccen mai na zaitun da aka matse, don ƙuna fitilun yadda harshen wutar ba zai taɓa mutuwa ba.
“Isala: ili dunu ilima amane sia: ma, ‘Gamali amo da Hina Gode Ea Abula Diasu ganodini da mae ha: ba: dole noga: le nenanoma: ne, olife susuligi noga: idafa gaguli misa.
3 Za a ajiye su waje da labulen Wuri Mafi Tsarki a Tentin Sujada, Haruna zai riƙa kula da fitilun a gaban Ubangiji, daga yamma zuwa safiya. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa.
Daeya huluane, Elane da gamali noga: le nenanoma: ne anegagini, e da hahabe fawane bu ha: ba: domu. Gamali da Hina Gode ba: ma: ne, abula Gode Ea Gousa: su Sema Gagili midadi gala, amo gadili nenanebe ba: mu. Amo hamoma: ne sia: i dilia eso huluane mae yolesili hamonanoma.
4 Dole a ci gaba da shirya fitilu a kan wurin ajiye fitila na zinariya, a gaban Ubangiji.
Elane da gamali amo da gamali bai gouliga hamoi dialebe, amo noga: le ouligima: mu. Ilia da mae ha: ba: dole, Hina Gode ba: ma: ne nenanoma: ne, Elane da noga: le ouligima: ne sia: ma.
5 “Ɗauki gari mai laushi a gasa dunƙulen burodi goma sha biyu, a yi amfani da humushi biyu na garwan gari don kowace burodi.
Dilia falaua gilougala: me12 agoane lale, amoga agi ga: gi gobema.
6 A shirya su jeri biyu, guda shida a kowane jeri a kan teburin da aka yi da zinariya zalla, a gaban Ubangiji.
Agi ga: gi amo afafane, dadalesu aduna (dadalesu afae afae da agi ga: gi gafeyale gala ba: mu) fafai gouliga hamoi Hina Gode ba: ma: ne gala, amoga ligisima.
7 Za a zuba turare a kowane layin dunƙulen burodin don yă kasance abin tunawa a bisa burodin. Turaren zai ƙone a madadin burodin don yă zama kamar hadayar da aka miƙa da wuta ga Ubangiji.
Agi ga: gi dadalesu afae afae amoga gabusiga: manoma legemu. Amo da Hina Gode agi ga: gi mae lale, gabusiga: manoma lama: ne, Ema ha: i manu iasu defele imunu.
8 Za a shirya wannan gurasa a gaban Ubangiji kowane Asabbaci, a madadin Isra’ilawa a matsayin madawwamin alkawari.
Sa: bade eso huluane, mae yolesili, agi ga: gi amo Hina Gode ba: ma: ne agoane ligisima. Isala: ili dunu fi ilia da eso huluane mae yolesili amo hamoma: ne sia: i hamonanoma: mu.
9 Wannan burodin zai zama na Haruna da’ya’yansa maza, waɗanda za su ci a tsattsarkan wuri, gama sashe ne mafi tsarki na rabonsu na kullum na hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji.”
Amo agi ga: gi da Elane amola egaga fi ilia ha: i nasu. Ilia da hadigi sogebi amo ganodini manu. Bai amo da ha: i manu mogili hadigi hamoi Hina Godema olema: ne, gobele salasu dunu moma: ne iasu.
10 To, ɗan wata mutuniyar Isra’ila wanda mahaifinsa mutumin Masar ne, ya je cikin Isra’ilawa, sai faɗa ta tashi tsakaninsa da wani mutumin Isra’ila a cikin sansani.
Dunu afae esalu, amo ea eda da Idibidi dunu amola ea ame da Isala: ili uda (ea dio da Siloumidi amola ea ada da Dibili, Da: ne fi dunu). Amo dunu da abula diasu gilisisu ganodini, Isala: ili dunu ilima sia: ga gegei. Amo sia: ga gegesu ganodini, e da Godema gagabusu aligima: ne ilegei. Amaiba: le, ilia da amo dunu Mousesema oule asi.
11 Ɗan mutuniyar Isra’ila ya saɓi Sunan Ubangiji, ya kuma la’ana shi, saboda haka aka kawo shi wa Musa. (Sunan mahaifiyarsa Shelomit ne,’yar Dibri na kabilar Dan.)
12 Suka sa shi a gidan tsaro sai lokacin da nufin Ubangiji ya nuna musu abin da za su yi da shi.
Ilia da sosodolasu dunu amo ouligima: ne sia: ne, Hina Gode Ea olelesu lama: ne ouesala.
13 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
14 “Ka kai mai saɓon nan waje da sansani. Duk waɗanda suka ji maganar da mai saɓon nan ya yi su ɗibiya hannuwansu a kansa, taron jama’a kuwa gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu.
“Dilia amo dunu fisisu diasu gadili oule masa. Nowa huluane da amo dunu gagabusu aligima: ne ilegei nababeba: le, ea wadela: i hou olelema: ne, ilia lobo ea dialuma da: iya ligisima: ne sia: ma. Amasea, fi dunu huluane da e igiga medole legema: mu.
15 Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘Duk wanda ya zagi Allahnsa, alhakin zai rataya a wuyansa,
Amasea, Isala: ili dunu ilima olelema. Nowa da Godema gagabusu aligima: ne ilegesea da agoane se iasu ba: mu.
16 duk wanda ya saɓi sunan Ubangiji, dole a kashe shi. Dole jama’a gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu. Ko baƙo, ko haifaffen ɗan ƙasa, sa’ad da ya saɓi Sunan Ubangiji, dole a kashe shi.
E da bogosu ba: mu. Nowa Isala: ili dunu o ga fi dunu Isala: ili soge ganodini esalebe, amo da Hina Godema gagabusu aligima: ne ilegesea, Isala: ili fi ilia da amo dunu igiga medole legei ba: mu.
17 “‘Duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
Nowa da eno dunu ea hanaiga medole legesea, amo da medole legei dagoi ba: mu.
18 Duk wanda ya kashe dabbar wani, dole yă biya, rai domin rai.
Amola nowa da inia ea ohe amo medole legesea, e da amo ohe defele ohe ea eda ema bu ima: ne sia: ma. Hou da esalusu afae lasea, esalusu amo defele dabe imunu gala.
19 Duk wanda ya yi wa maƙwabcinsa rauni, sai a yi masa abin da ya yi;
Nowa dunu da eno dunuma se iasea, dilia da ea se i amo defele ema se ima.
20 karaya don karaya, ido don ido, haƙori don haƙori. Kamar yadda ya yi wa wani rauni, shi ma a yi masa.
E da dunu eno ea gasa fisia, ea gasa defele gasa fima. E da dunu eno ea si afae wadela: sea, ea si afae amo dabe wadela: lesima. E da dunu eno ea bese gusia, ea bese amo dabele guma. E da dunu eno ema se iasu, amo defele ema se ima.
21 Duk wanda ya kashe dabba, dole yă biya, amma duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
Nowa da ohe medole legesea, e da ohe eno ea medoi defele dabe ima: ne sia: ma. Be nowa da dunu medole legesea, dilia amo dabe medole legema.
22 Za ku kasance da doka iri ɗaya wa baƙo da kuma wa haifaffen ɗan ƙasa. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
Amo sema da dilia huluane, Isala: ili dunu amola ga fi dilia fi amo ganodini esala, amo Na da dili huluane noga: le hamoma: ne olelei dagoi. Bai, Na da dilia Hina Gode!”
23 Sai Musa ya yi wa Isra’ilawa magana, suka kuwa kai mai saɓon waje da sansani, suka jajjefi shi da duwatsu. Isra’ilawa suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Amo sia: Mousese da Isala: ili fi dunu ilima olelei. Amasea, ilia da amo dunu diasu gilisisu amoga gadili oule asili, igiga gala: le, medole legei dagoi. Isala: ili fi dunu da agoane Hina Gode Ea Mousesema hamoma: ne sia: i amo hamoi dagoi.