< Firistoci 23 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
OLELO mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
2 “Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Ga ƙayyadaddun bukukkuwa, ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji, da za ku sanar wa mutane su riƙa kiyayewa, su zama lokutan tarurruka masu tsarki.
E olelo aku i na mamo a Iseraela, a e i aku ia lakou, o na ahaaina a oukou e kala ai he mau houluulu hoano, no'u no ia mau ahaaina.
3 “‘Akwai kwanaki shida da za ku iya yin aiki, amma rana ta bakwai, Asabbaci ne na hutu, rana mai tsarki ga jama’a. Kada ku yi wani aiki a ko’ina kuke da zama, Asabbaci ne ga Ubangiji.
I na la eono, e hanaia'i ka hana, aka o ka hiku o ka la, he Sabati e hoomaha'i ia, he houluulu hoano: aole oukou e hana: he Sabati ia no Iehova maloko o ko oukou mau hale a pau.
4 “‘Waɗannan su ne bukukkuwan da Ubangiji ya kafa da tsarkakakkun taron jama’a za su yi a ƙayyadaddun lokuta.
Eia na ahaaina a Iehova, na houluulu hoano a oukou e kala ai i ko lakou wa pono.
5 Bikin Ƙetarewar Ubangiji, zai fara da yamma a ranar goma sha huɗu na wata na fari.
I ka la umikumamaha o ka malama mua, i ke ahiahi, ilaila ka moliaola a Iehova.
6 A rana ta goma sha biyar na wannan wata, za a fara Bikin Burodi Marar Yisti na Ubangiji. Za ku yi kwana bakwai kuna cin burodi marar yisti.
A i ka la umikumamalima o ia malama no, ka ahaaina o ka berena huole, no Iehova; ehiku la e ai ai oukou i ka berena huole.
7 A rana ta fari, ku yi taro mai tsarki, ba kuwa za ku yi aiki na kullum ba.
I ka la mua, he houluulu hoano ko oukou, aole oukou e hana i ka hana e luhi ai ilaila:
8 Kwana bakwai za ku miƙa hadaya ga Ubangiji da wuta. A rana ta bakwai ɗin ku yi taro mai tsarki, ba za ku kuwa yi aiki na kullum ba.’”
Aka e kaumaha oukou i ka mohai puhi ia Iehova i na la ehiku: a i ka hiku o ka la, he houluulu hoano, aole oukou e hana i ka hana e luhi ai.
9 Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
10 “Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da zan ba ku, kuka kuma girbe amfanin gonarta, sai ku kawo wa firist damin hatsi na farko da kuka girbe.
E olelo aku i na mamo a Iseraela, a e i aku ia lakou, Aia komo oukou i ka aina a'u e haawi aku ai ia oukou, a okioki hoi i ka ai ona, alaila e lawe mai oukou i ka pua hua mua o ka oukou ai i ke kahuna.
11 Zai kaɗa damin a gaban Ubangiji domin yă zama yardajje a madadinku; firist ɗin zai kaɗa shi a kashegarin Asabbaci.
A e hoali ae oia i ka pua imua i ke alo o Iehova, e maliuia'i ia no oukou: i ka la e noa ai ka Sabati, e hoali ai ke kahuna.
12 A ranar da kuka kaɗa damin, dole ku miƙa hadaya ta ƙonawa na ɗan rago bana ɗaya, marar lahani ga Ubangiji,
A e kaumaha oukou ia la o oukou i hooluli ai i ka pua, i keikihipakane kina ole o ka makahiki hookahi, i mohaikuni no Iehova.
13 tare da hadaya ta gari mai laushi, humushi biyu haɗe da mai, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji, mai daɗin ƙanshi, da kuma abin sha kwalaba ɗaya na ruwan inabi.
A o kona mohai ai, elua hapa umi dila o ka palaoa wali i hui pu me ka aila, he mohai puhi no Iehova, i mea ala ono: a o kona mohai inu, he waina, he hapa ha o ka hina.
14 Ba za ku ci wani burodi, ko gasasshen hatsi, ko sabon hatsi ba, sai ran nan da kuka kawo wannan hadaya ga Allahnku. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa, a duk inda kuke zama.
A o ka berena, a o ka hua palaoa moa, a o ka hua maka, aole oukou e ai a hiki i ka la i lawe mai ai oukou i ka mohai i ko oukou Akua; he kanawai mau loa ia i ko oukou mau hanauna, iloko o ko oukou mau hale a pau loa,
15 “‘Daga kashegarin Asabbaci, ranar da kuka kawo dami don hadaya ta kaɗawa, ku ƙirga cikakku makoni bakwai.
A e helu oukou no oukou iho mai ka la e noa ai ka Sabati, mai ka la i lawe mai ai oukou i ka pua i mohai hoali; ehiku Sabati e pau ai.
16 Ku ƙirga kwana hamsin har zuwa kashegarin Asabbaci na bakwai, sa’an nan ku miƙa hadaya ta sabon hatsi ga Ubangiji.
A hiki i ka la e noa ai ka Sabati ahiku, e helu ai oukou i na la he kanalima, a e haawi hou i mohaiai hou ia Iehova.
17 Daga ko’ina kuke da zama, ku kawo dunƙule biyu na humushin gari mai laushi da aka tuya da yisti, a matsayin hadaya ta kaɗawa ta’ya’yan fari na itatuwa ga Ubangiji.
E lawe mai hoi oukou i elua popo berena hooluli elua hapa umi dila, he palaoa wali ia, e hoomoaia ia me ka hu; he mau hua mua ia no Iehova.
18 Tare da wannan, ku miƙa’yan raguna bakwai, kowanne bana ɗaya-ɗaya marar lahani, bijimi da kuma raguna biyu. Za su zama hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, tare da hadayunsu na hatsi, da hadayunsu na sha, hadaya da aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
A e kaumaha oukou me ka berena, i ehiku keikihipa kina ole o ka makahiki mua, a i hookahi bipikane opiopio, a i elua hipakane: e lilo ia i mohaikuni no Iehova, me ko lakou mohai ai, me ko lakou mohai inu, he alana e kaumahaia ma ke ahi, he mea ala ono no Iehova.
19 Sa’an nan ku miƙa bunsuru ɗaya na hadaya don zunubi, da’yan raguna biyu, kowanne bana ɗaya-ɗaya, don hadaya ta salama.
Alaila e kaumaha oukou i hookahi keikikao, i mohailawehala, a i elua keikihipa o ka makahiki mua, i alana o ua mohaihoomalu.
20 Firist zai kaɗa’yan raguna biyun a gaban Ubangiji, a matsayin hadaya ta kaɗawa, tare da burodin sababbin’ya’yan fari na itatuwan. Tsarkaken hadaya ce ga Ubangiji ga firist.
A e hoali ke kahuna ia mau mea me ka berena o na hua mua i mohai hoali ma ke alo o Iehova, me na keikihipa elua: e laa ia no Iehova na ke kahuna.
21 A wannan rana za ku yi taro mai tsarki, ba kuwa za ku yi aiki na kullum ba. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa, a ko’ina kuke da zama.
E hai aku oukou ia la i'houluulu hoano no oukou: aole oukou e hana i ka hana e luhi ai. He kanawai mau loa iloko o ko oukou mau hale a pau, i ko oukou mau hanauna.
22 “‘Sa’ad da kuka yi girbin gonarku, kada ku girbe har ƙarshen gefen gonar, ko ku yi kalar girbinku. Ku bar su wa matalauta da baƙi. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
Aia e okioki oukou i ka ai o ko oukou aina, mai oki loa i na kihi o kau mahinaai, i kou oki ana. aole hoi oe e ohi i na haulena o kau ai: e waiho no oe pela na ka poe ilihune, a na ka malihini; owau no Iehova ko oukou Akua.
23 Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
24 “Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘A ranar farko ga wata na bakwai, za tă zama ranar hutu, rana ce ta tuni da yin taro mai tsarki na sujada da za a fara busar ƙaho.
E olelo aku oe i na mamo a Iseraela, penei, I ka hiku o ka malama, i ka la mua o ka malama, he Sabati ko oukou, he la laa e hookani ai i na pu, he houluulu hoano:
25 Kada ku yi aiki na kullum, amma ku miƙa hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji.’”
Mai hana i ka hana e luhi ai, aka e kaumaha i ka mohai puhi ia Iehova.
26 Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
27 “Rana ta goma ta wata bakwai, za tă zama Ranar Kafara. Sai ku yi taro mai tsarki don ku yi mūsun kanku ku kuma miƙa hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji.
A i ka umi o ka la o ua malama ahiku nei, he la kalahala; he houluulu hoano ia no oukou, a e hookaumaha oukou i ko oukou mau uhane, a e kaumaha i ka mohai puhi ia Iehova.
28 Kada ku yi aiki a ranar, gama Ranar Kafara ce, sa’ad da za a yi kafara saboda ku a gaban Ubangiji Allahnku.
Aole hana a oukou e hana'i i ua la la; no ka mea, he la kalahala ia, e hana'i i kalahala no oukou ma ke alo o Iehova ko oukou Akua.
29 Duk wanda bai yi mūsun kansa a wannan rana ba, dole a raba shi daga mutanensa.
O kela uhane keia uhane i hookaumaha ole ia i ua la la, e okiia'ku ia maiwaena aku o kona poe kanaka.
30 Zan hallaka duk wani da ya yi aiki a wannan rana daga mutanensa.
A o kela kanaka keia kanaka e hana i ka hana i ua la la, o ia kanaka ka'u e hooki aku ai maiwaena aku o kona poe kanaka.
31 Sam ba za ku yi wani aiki ba. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce, wa tsararraki masu zuwa, a ko’ina kuke da zama.
Mai hana iki oukou i ka hana: he kanawai mau loa i ko oukou mau hanauna iloko o ko oukou mau hale a pau.
32 Asabbaci ne na hutu dominku, kuma dole ku yi mūsun kanku. Daga yamman rana ta tara ga wata, har zuwa yamma na biye, za ku kiyaye Asabbacinku.”
E lilo ia i Sabati e hoomaha ai, a e hookaumaha oukou i ko oukou mau uhane; i ka iwa o ka la o ka malama, i ke ahiahi, mai ke ahiahi a hiki i ke ahiahi, e malama ai oukou i ko oukou Sabati.
33 Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
34 “Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘A ranar goma sha biyar ga wata na bakwai, za a fara Bikin Tabanakul na Ubangiji, zai kuma ɗauki kwana bakwai.
E olelo aku oe i na mamo a Iseraela, penei, I ka la umikumamalima o ua malama ahiku nei, he ahaaipa kauhalelewa i na la ehiku no Iehova.
35 A ranar farko za tă zama ta taro mai tsarki, kada ku yi aiki na kullum.
I ka la mua, he houluulu hoano, mai hana oukou i ka hana e luhi ai.
36 Kwana bakwai za ku miƙa hadayun da aka yi da wuta ga Ubangiji, a rana ta takwas, ku yi taro mai tsarki, ku kuma miƙa hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji. Wannan ranar rufewar taro ce; kada ku yi aiki na kullum.
I na la ehiku e kaumaha ai oukou i ka mohai puhi ia Iehova: i ka walu o ka la he houluulu hoano ia oukou, a e kaumaha oukou i ka mohai puhi ia Iehova, he anaina hoano, aole hoi oukou e hana i ka hana e luhi ai.
37 (“‘Waɗannan su ne bukukkuwan da Ubangiji ya kafa, waɗanda za ku yi a matsayin tsarkakakkun taro, don kawo hadayun da aka yi da wuta ga Ubangiji, hadayu na ƙonawa da hadayu na hatsi, sadaka da kuma hadayu na sha, da ake bukata kowace rana.
Oia na ahaaina a Iehova, a oukou e hai aku ai he mau houluulu hoano, e kaumaha ai i ka mohai puhi ia Iehova, i ka mohaikuni, i ka mohaiai, i ka alana a me na mohaiinu, kela mea keia mea i kona la iho:
38 Waɗannan hadayu, ƙari ne a kan waɗannan na Asabbatan Ubangiji, haɗe kuma da kyautanku, da kome da kuka yi alkawari, da kuma hadayu yardar ran da za ku ba wa Ubangiji.)
Okoa na Sabati o Iehova; okoa hoi ko oukou mea haawi; okoa hoi ka oukou mau mea hoohiki a pau; okoa hoi ka oukou mau mohai na ka makemake, a oukou e haawi wale ia Iehova.
39 “‘Saboda haka, farawa daga ranar goma sha biyar ga watan bakwai, bayan kun tara hatsin gona, ku yi bikin Ubangiji kwana bakwai; rana ta fari, rana hutu ce, rana ta takwas kuma rana hutu ce.
A i ka la umikumamalima o ka malama ahiku, aia houluulu oukou i ka hua o ka aina, e ahaaina oukou no Iehova i na la ehiku; i ka la mua, he Sabati, a i ka la awalu, he Sabati.
40 A rana ta fari, za ku ɗebi zaɓaɓɓun’ya’yan itatuwa daga itatuwa, da rassan dabino, rassa masu ganye, da kuma ganyayen itacen wardi na rafi, ku yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku, kwana bakwai.
E lawe hoi oukou no oukou iho i ka la mua i na lala o na laau maikai, i na lala o na laau pama, a me na lala o na laau momona, a me na wilou o ke kahawai; a e hauoli ae oukou ma ke alo o Iehova ko oukou Akua i na la ehiku.
41 Za ku kiyaye bikin nan har kwana bakwai a kowace shekara ga Ubangiji. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsarraraki masu zuwa, ku kiyaye ta a wata na bakwai.
E malama oukou ia i ahaaina no. Iehova, i na la ehiku o ka makahiki; he kanawai mau loa i ko oukou mau hanauna; i ka hiku o ka malama e ahaaina ai oukou ia.
42 Ku zauna a bukkoki kwana bakwai. Dukan’yan ƙasa haifaffun Isra’ilawa, za su zauna a bukkoki
E noho oukou iloko o na halelalalaau i na la ehiku; o na mea a pau i hanau he poe Iseraela, e noho no lakou iloko o ua halelalalaau:
43 don zuriyarku tă san cewa na sa Isra’ilawa suka zauna a bukkoki sa’ad da na fitar da su daga Masar. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
I ike ko oukou mau hanauna, ua hoonoho au i na mamo a Iseraela iloko o na halelalalaan, i ka wa i lawe mai ai au ia lakou mai ka aina mai o Aigupita: owau no Iehova ko oukou Akua.
44 Saboda haka Musa ya sanar wa Isra’ilawa ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji.
A hai aku la o Mose i na ahaaina a Iehova i na mamo a Iseraela.