< Firistoci 23 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
2 “Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Ga ƙayyadaddun bukukkuwa, ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji, da za ku sanar wa mutane su riƙa kiyayewa, su zama lokutan tarurruka masu tsarki.
“Isala: ili dunu ilima amane sia: ma, ‘Na, Hina Gode, da dilia lolo nasu ilegei dagoi. Ilia da amo sema gilisisu esoha Nama nodone sia: ne gadomusa: gilisima: ne sia: ma.
3 “‘Akwai kwanaki shida da za ku iya yin aiki, amma rana ta bakwai, Asabbaci ne na hutu, rana mai tsarki ga jama’a. Kada ku yi wani aiki a ko’ina kuke da zama, Asabbaci ne ga Ubangiji.
Dilia eso gafeyale ganodini hawa: hamoma. Be eso fesu amo da Sa: bade eso. Amoga dilia helefima amola sema defele gilisima. Dilia hawa: mae hamoma. Dilia da habi esalea, amo da Hina Gode Ea Sa: bade eso dawa: ma.
4 “‘Waɗannan su ne bukukkuwan da Ubangiji ya kafa da tsarkakakkun taron jama’a za su yi a ƙayyadaddun lokuta.
Dilia amo hagudu dedei gilisisu da ilia eso ilegei, amo Isala: ili dunuma olelema.
5 Bikin Ƙetarewar Ubangiji, zai fara da yamma a ranar goma sha huɗu na wata na fari.
Eso14 oubi age amoga, daeya, eso dasea, dilia Baligisu Lolo Nasu, Hina Godema nodomusa: hemoma.
6 A rana ta goma sha biyar na wannan wata, za a fara Bikin Burodi Marar Yisti na Ubangiji. Za ku yi kwana bakwai kuna cin burodi marar yisti.
Eso15amoga, yisidi hame sali Agi ga: gi Lolo Nasu da muni hemoma. Amo hamosea, dilia eso fesuale amoga, yisidi hame sali agi ga: gi fawane manu.
7 A rana ta fari, ku yi taro mai tsarki, ba kuwa za ku yi aiki na kullum ba.
Eso age amo gilisisu ganodini, dilia da Godema nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Dilia hawa: hamosudafa amo mae hamoma.
8 Kwana bakwai za ku miƙa hadaya ga Ubangiji da wuta. A rana ta bakwai ɗin ku yi taro mai tsarki, ba za ku kuwa yi aiki na kullum ba.’”
Eso fesuale amoga, dilia ha: i manu gobele salasu Hina Godema ima. Eso fesu da doaga: sea, dilia bu nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Be dilia hawa: hamosudafa amo mae hamoma.
9 Ubangiji ya ce wa Musa,
Dilia da soge amo Hina Gode da dilima iabe, amo ganodini masea, dilia gagoma faisia, bisili fai gagoma gilisi amo gobele salasu dunu ema gaguli masa.
10 “Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da zan ba ku, kuka kuma girbe amfanin gonarta, sai ku kawo wa firist damin hatsi na farko da kuka girbe.
11 Zai kaɗa damin a gaban Ubangiji domin yă zama yardajje a madadinku; firist ɗin zai kaɗa shi a kashegarin Asabbaci.
Hina Gode da dili hahawane gousa: ma: ne, gobele salasu dunu da amo gagoma iasu gilisili dobole gagai Hina Godema imunu. Gobele salasu dunu da Sa: bade eso asili, eso fa: no mabe amoga gagoma gilisili dobole gagai Godema imunu.
12 A ranar da kuka kaɗa damin, dole ku miƙa hadaya ta ƙonawa na ɗan rago bana ɗaya, marar lahani ga Ubangiji,
Eso amoga dilia gala: ine gilisili dobole gagai iabe, amo esoga ode afaega lalelegei sibi mano gawali (ledo hamedei liligi) amo Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu gobele salasu hamoma.
13 tare da hadaya ta gari mai laushi, humushi biyu haɗe da mai, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji, mai daɗin ƙanshi, da kuma abin sha kwalaba ɗaya na ruwan inabi.
Amo hamosea, dilia falaua gilougala: me aduna agoane amola olife susuligi gilisi amo ha: i manu iasu agoane ima. Amo iasu ea gabusiga: Hina Gode da hahawane naba. Amomawaini hano lida afae agoane gilisili ima.
14 Ba za ku ci wani burodi, ko gasasshen hatsi, ko sabon hatsi ba, sai ran nan da kuka kawo wannan hadaya ga Allahnku. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa, a duk inda kuke zama.
Dilia gagoma gaheabolo (gahe o gobei o agi ga: gi) amo mae moma. Be hidadea amo Godema ianu, fa: no moma. Amo hamoma: ne sia: i dilia amola diligaga fi mae yolesili, eso huluane noga: le fa: no bobogema.
15 “‘Daga kashegarin Asabbaci, ranar da kuka kawo dami don hadaya ta kaɗawa, ku ƙirga cikakku makoni bakwai.
Dilia da Sa: bade eso amoga gagoma gilisili dobole gagai Hina Godema gaguli misi, amo fa: no, hialigi fesuale idima.
16 Ku ƙirga kwana hamsin har zuwa kashegarin Asabbaci na bakwai, sa’an nan ku miƙa hadaya ta sabon hatsi ga Ubangiji.
Eso 50 (amo eso da Sa: bade fesuale gala fa: no) amoga, Hina Godema eno gaheabolo gagoma gilisi amo ima.
17 Daga ko’ina kuke da zama, ku kawo dunƙule biyu na humushin gari mai laushi da aka tuya da yisti, a matsayin hadaya ta kaɗawa ta’ya’yan fari na itatuwa ga Ubangiji.
Sosogo fi huluane da afae afae agi ga: gi aduna, Hina Godema baligisu iasu ima: ne gaguli misa: ne sia: ma. Agi ga: gi afae afae da falaua gilougala: me aduna agoane amola yisidi gilisi gobei. Amo da gagoma gaheabolo fai Hina Godema iasu liligi.
18 Tare da wannan, ku miƙa’yan raguna bakwai, kowanne bana ɗaya-ɗaya marar lahani, bijimi da kuma raguna biyu. Za su zama hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, tare da hadayunsu na hatsi, da hadayunsu na sha, hadaya da aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
Agi ga: gi iasea, Isala: ili fi dunu da gilisili sibi amo da lalelegele, ode afae esalu mano fesuale gala amola bulamagau gawali afadafa amola goudi aduna (huluane da da: i noga: idafa) amo Hina Godema Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu gobele salasu hamoma: ne imunu. Ilia da Gala: ine Iasu amola Waini hano iasu amo gobele salasu amoga gilisimu. Amo gobele salasu ea gabusiga: , Hina Gode da hahawane naba.
19 Sa’an nan ku miƙa bunsuru ɗaya na hadaya don zunubi, da’yan raguna biyu, kowanne bana ɗaya-ɗaya, don hadaya ta salama.
Amola, dilia goudi gawali afae Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu gobele salasu hamoma: ne ima. Amola gawali sibi mano aduna Hahawane Gilisili Olofole Iasu gobele salasu hamoma: ne, ima.
20 Firist zai kaɗa’yan raguna biyun a gaban Ubangiji, a matsayin hadaya ta kaɗawa, tare da burodin sababbin’ya’yan fari na itatuwan. Tsarkaken hadaya ce ga Ubangiji ga firist.
Gobele salasu dunu da agi ga: gi amola sibi mano aduna amo Hina Godema imunusa: olelema: mu. Amo da baligili iasu amola gobele salasu dunu da amo manu. Amo iasu liligi da hadigi.
21 A wannan rana za ku yi taro mai tsarki, ba kuwa za ku yi aiki na kullum ba. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa, a ko’ina kuke da zama.
Amo esoga dilia hawa: hamosudafa mae hamoma. Be Godema nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Diligaga fi da eso huluane mae yolesili ilia habi esalea, amo hamoma: ne sia: i noga: le fa: no bobogema: ne sia: ma.
22 “‘Sa’ad da kuka yi girbin gonarku, kada ku girbe har ƙarshen gefen gonar, ko ku yi kalar girbinku. Ku bar su wa matalauta da baƙi. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
Dilia ifabi amoga ha: i manu faisia, gagoma amola gala: ine sogebi bega: galea, amo mae faima amola gagoma fonobahadi hame lai diala, amo lamusa: mae sinidigima. Hame gagui dunu amola ga fi dunu amo ea lama: ne yolesima. Hina Gode da dilia Godedafa.
23 Ubangiji ya ce wa Musa,
Eso age amo oubi fesuga, helefisu hamoma. Dalabede dusia, dilia Godema nodone sia: ne gadomusa: gilisima.
24 “Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘A ranar farko ga wata na bakwai, za tă zama ranar hutu, rana ce ta tuni da yin taro mai tsarki na sujada da za a fara busar ƙaho.
25 Kada ku yi aiki na kullum, amma ku miƙa hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji.’”
Ha: i manu gobele salasu amo Hina Godema ima. Amola dilia hawa: hamosudafa mae hamoma.
26 Ubangiji ya ce wa Musa,
Eso nabu gala oubi fesuga, dilia dunu ilia wadela: i hou fadegama: ne Bu Gousa: su Eso gilisisu hamoma. Amo esoga ha: i maedafa moma. Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: amola ha: i manu iasu Ema imunusa: , gilisima.
27 “Rana ta goma ta wata bakwai, za tă zama Ranar Kafara. Sai ku yi taro mai tsarki don ku yi mūsun kanku ku kuma miƙa hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji.
28 Kada ku yi aiki a ranar, gama Ranar Kafara ce, sa’ad da za a yi kafara saboda ku a gaban Ubangiji Allahnku.
Amo esoga, dilia hawa: hamosu mae hamoma. Bai amo eso dilia da hou amo da wadela: i fadegamusa: hamosu gala.
29 Duk wanda bai yi mūsun kansa a wannan rana ba, dole a raba shi daga mutanensa.
Dunu afae da amo esoga ha: i nasea, e da Gode Ea fidafa amoga fadegai dagoi ba: mu.
30 Zan hallaka duk wani da ya yi aiki a wannan rana daga mutanensa.
Amola nowa da amo esoga hawa: hamosea, Hina Gode Hisu da amo dunu medole legemu.
31 Sam ba za ku yi wani aiki ba. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce, wa tsararraki masu zuwa, a ko’ina kuke da zama.
Amo hamoma: ne sia: i da dili amola diligaga fi huluane ilia habi esalebe, amo ilia fa: no bobogema: ne hamoi.
32 Asabbaci ne na hutu dominku, kuma dole ku yi mūsun kanku. Daga yamman rana ta tara ga wata, har zuwa yamma na biye, za ku kiyaye Asabbacinku.”
Eso sesege amo oubi ganodini, eso dasea, amogainini eso nabu amoga eso dasea, dilia ha: i mae nawane helefima.
33 Ubangiji ya ce wa Musa,
Sogega Fasela Diasu Lolo Nasu Gilisisu da eso15 oubi fesuga hemoma. Amola eso fesuale hamonanu dagoma.
34 “Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘A ranar goma sha biyar ga wata na bakwai, za a fara Bikin Tabanakul na Ubangiji, zai kuma ɗauki kwana bakwai.
35 A ranar farko za tă zama ta taro mai tsarki, kada ku yi aiki na kullum.
Eso age amoga Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Amo esoga, dilia hawa: hamosudafa mae hamoma.
36 Kwana bakwai za ku miƙa hadayun da aka yi da wuta ga Ubangiji, a rana ta takwas, ku yi taro mai tsarki, ku kuma miƙa hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji. Wannan ranar rufewar taro ce; kada ku yi aiki na kullum.
Eso fesuale amoga eso afae afaega, dilia ha: i manu gobele salasu ima. Eso godo amoga dilia bu nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Amola amo esoga dilia hawa: hamosu mae hamoma.
37 (“‘Waɗannan su ne bukukkuwan da Ubangiji ya kafa, waɗanda za ku yi a matsayin tsarkakakkun taro, don kawo hadayun da aka yi da wuta ga Ubangiji, hadayu na ƙonawa da hadayu na hatsi, sadaka da kuma hadayu na sha, da ake bukata kowace rana.
(Amo lolo Nasu gilisisu huluane da dilia Hina Gode Ea nodoma: ne gilisisu liligi. Amola amo ganodini dilia da Ema ha: i manu iasu, Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu, Gala: ine Iasu, gobele salasu eno amola waini hano iasu eso afae afaega sema defele hamosa.
38 Waɗannan hadayu, ƙari ne a kan waɗannan na Asabbatan Ubangiji, haɗe kuma da kyautanku, da kome da kuka yi alkawari, da kuma hadayu yardar ran da za ku ba wa Ubangiji.)
Dilia Sa: bade eso hamoma: ne sia: i defele amola iasu hamoma: ne sia: i defele, ilegei iasu amola hahawane udigili asigili iasu eso huluane Hina Godema iabe. Be lolo Nasu gilisisu ganodini, iasu eno amo olelei amo ima: mu.)
39 “‘Saboda haka, farawa daga ranar goma sha biyar ga watan bakwai, bayan kun tara hatsin gona, ku yi bikin Ubangiji kwana bakwai; rana ta fari, rana hutu ce, rana ta takwas kuma rana hutu ce.
Dilia da ifabi ha: i manu fai dagosea, Sogega Fasela Diasu Lolo Nasu Gilisisu eso fesuale ganodini hamoma. Eso15 oubi fesuga muni hemoma. Eso age amo lolo nasu ganodini da baligili helefisu hamoma: mu.
40 A rana ta fari, za ku ɗebi zaɓaɓɓun’ya’yan itatuwa daga itatuwa, da rassan dabino, rassa masu ganye, da kuma ganyayen itacen wardi na rafi, ku yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku, kwana bakwai.
Amo esoga, ifa fage noga: idafa dilia ifa amoga faima. Amola gumudi lubi amola lubi noga: i gala ifa amoda lale, dilia Hina Godema nodomusa: gilisisu hamoma.
41 Za ku kiyaye bikin nan har kwana bakwai a kowace shekara ga Ubangiji. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsarraraki masu zuwa, ku kiyaye ta a wata na bakwai.
Dilia eso fesuale amoga hahawane gilisima. Amo gilisisu, dili amola diligaga fi da mae yolesili, eso huluane hamonanoma: ne sia: ma.
42 Ku zauna a bukkoki kwana bakwai. Dukan’yan ƙasa haifaffun Isra’ilawa, za su zauna a bukkoki
Isala: ili dunu huluane da eso fesuale amoga, sogega fasela diasu ganodini esalumu.
43 don zuriyarku tă san cewa na sa Isra’ilawa suka zauna a bukkoki sa’ad da na fitar da su daga Masar. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
Bai diligaga fi ilia Hina Gode da Isala: ili dunu amo Idibidi sogega fisili masa: ne asunasia, ilia da soge diasu ganodini fawane esaloma: ne sia: i, amo diligaga fi dawa: ma: ne. E da dilia Hina Gode.
44 Saboda haka Musa ya sanar wa Isra’ilawa ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji.
Mousese da agoane Isala: ili dunu ilima hamoma: ne sia: i olelei. Ilia da Hina Gode Ea nodoma: ne amo Lolo Nasu Gilisisu huluane olelei.

< Firistoci 23 >