< Firistoci 22 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Un Tas Kungs runāja uz Mozu un sacīja:
2 “Faɗa wa Haruna da’ya’yansa maza, su lura da tsarkakakkun abubuwan da Isra’ilawa suka keɓe gare ni da bangirma, saboda ba za su ƙazantar da sunana mai tsarki ba. Ni ne Ubangiji.
Runā uz Āronu un viņa dēliem, ka tiem būs sargāties no Israēla bērnu svētām dāvanām, (ko tie Man svētī), ka tie nesagāna Manu svēto vārdu; - Es esmu Tas Kungs.
3 “Faɗa musu cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, in wani zuriyarku ya ƙazantu, duk da haka ya kusaci tsarkakakku hadayun da Isra’ilawa suka keɓe ga Ubangiji, dole a raba wannan mutum daga gabana. Ni ne Ubangiji.
Saki tiem: kas starp jūsu pēcnākamiem no visa jūsu dzimuma pieies pie tām svētām dāvanām, ko Israēla bērni Tam Kungam svētī, kad tam kāds nešķīstums, tas taps izdeldēts no Mana vaiga; - Es esmu Tas Kungs.
4 “‘In zuriyar Haruna yana da kuturu, ko mai ɗiga, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwa ba, sai lokacin da ya tsarkaka. Duk wanda ya taɓa wani abu marar tsarki na mamaci, ko wanda maniyyinsa yake ɗiga,
Nevienam no Ārona dzimuma, kad tas ir spitālīgs, vai kam miesa pil, nebūs ēst no tām svētām dāvanām, tiekams tas top šķīsts. Kas ko aizskar, kas caur mironi palicis nešķīsts, vai kam guļot sēkla izpil,
5 da duk kuma wanda ya taɓa wani abu mai rarrafe wanda yake ƙazantarwa, ko kuwa wani mutum mai ƙazanta,
Vai ja kas kādu līdēju tārpu aizskar, caur ko tas palicis nešķīsts, vai kādu cilvēku, caur ko tas palicis nešķīsts ar kaut kādu nešķīstību, kas viņam ir,
6 duk mutumin da ya taɓa kowane irin abu haka, zai ƙazantu har yamma, ba kuwa zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwan nan ba, sai ya yi wanka tukuna.
Tas, kas to aizskāris, būs nešķīsts līdz vakaram un lai neēd no tām svētām dāvanām, bet lai per savu miesu ūdenī.
7 Sa’ad da rana ta fāɗi, zai zama tsarkakakke, bayan wannan kuwa zai iya cin tsarkakakkun hadayu, gama abincinsa ne.
Un kad saule nogājusi, tad tas ir šķīsts, un pēc tam tas var ēst no tām svētām dāvanām, jo tā ir viņa barība.
8 Kada yă ci wani abin da ya mutu mushe, ko wanda namun jeji suka yayyaga, don kada yă ƙazantar da kansa. Ni ne Ubangiji.
Maitu un saplosītu tam nebūs ēst, lai ar to nesagānās; - Es esmu Tas Kungs.
9 “‘Firistoci za su kiyaye umarnaina don kada su yi laifi su mutu saboda sun rena su. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da su masu tsarki.
Tā tiem būs turēt Manu pavēli, ka tiem tādēļ grēks nav jānes un caur to nav jāmirst, ka tie to sagānījuši; - Es esmu Tas Kungs, kas tos svētī.
10 “‘Duk wanda ba daga cikin iyalin firistoci ba, ko da yake yana zama tare da su, ko kuwa an ɗauke shi yana yin musu aiki, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun hadayun ba.
Nevienam svešiniekam nebūs ēst no tā svētītā; nedz piedzīvotājam pie priestera nedz algādzim no tā svētīta nebūs ēst.
11 Amma in firist ya sayi bawa da kuɗi, ko kuwa in an haifi bawan a gidansa, wannan bawan zai iya cin tsattsarkan abincin.
Bet ja priesteris kādu cilvēku pircis par savu naudu, tam būs no tā ēst, un kas viņa namā ir dzimis, tiem būs ēst no viņa maizes.
12 In’yar firist ta auri wani da ba firist ba, ba za tă ci wani tsarkakakkun sadaka ba.
Bet ja priestera meita ies pie kāda sveša vīra, tad viņai nebūs ēst no tā svētā cilājamā upura.
13 Amma idan’yar firist ta zama gwauruwa ko sakakkiya, ba ta da’ya’ya, ta kuwa dawo don tă zauna a gidan mahaifinta kamar matashiya, za tă iya cin abincin.
Bet ja priestera meita būs atraitne vai atstādināta un viņai dzimuma nav, un tā nākusi atpakaļ sava tēva namā, kā kad vēl bija meita, tad viņai būs ēst sava tēva maizi; bet nevienam svešiniekam to nebūs ēst.
14 “‘In wani ya ci tsarkakakken abinci cikin kuskure, dole yă maido wa firist hadayar, yă kuma ƙara kashi ɗaya bisa biyar na tamanin abin.
Un ja kas nezinādams no tā svētītā ēdīs, tad viņam pie tā būs pielikt piekto daļu, un atdot priesterim līdz ar to svētīto.
15 Firist ɗin ba zai ƙasƙantar da tsarkakakkun hadayun da Isra’ilawa suka kawo ga Ubangiji
Un tiem nebūs sagānīt Israēla bērnu svētās dāvanas, ko tie Tam Kungam devuši par cilājamu upuri,
16 ta wurin barinsu su ci tsarkakakkun hadayu, ta yin haka su jawo wa kansu laifin da zai bukaci biya ba. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da ku masu tsarki.’”
Ka tie sev neuzkrauj noziegumu un apgrēcību, kad tie ēd savas svētās dāvanas; jo Es esmu Tas Kungs, kas tos svētī.
17 Ubangiji ya ce wa Musa,
Un Tas Kungs runāja uz Mozu un sacīja:
18 “Yi wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa magana ka ce musu, ‘In waninku, ko mutumin Isra’ila, ko baƙon da yake zama a Isra’ila, ya kawo kyauta don hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, ko don yă cika alkawari, ko kuwa a matsayin hadaya ta yardar rai,
Runā uz Āronu un uz viņa dēliem un uz visiem Israēla bērniem un saki tiem: ja kas no Israēla nama un no svešiniekiem iekš Israēla grib savu upuri pienest, lai būtu kāds solījums, vai kāds labprātības upuris, ko tie Tam Kungam grib upurēt par dedzināmo upuri, lai tas no jums Viņam būtu patīkams,
19 dole ku miƙa dabba namiji marar lahani, daga shanu, tumaki, ko awaki, domin yă zama yardajje a madadinku.
Tad nesiet vienu tēviņu no vēršiem, jēriem un kazlēniem, kas bez vainas.
20 Kada ku kawo wani abu mai lahani, domin ba zai zama yardajje ba a madadinku.
Kam kāda vaina, to jums nebūs upurēt, jo tas nebūs patīkams no jums.
21 Sa’ad da wani ya kawo hadaya ta salama daga garken shanu, ko na tumaki, ga Ubangiji don yă cika wani alkawari na musamman, ko hadaya ta yardar rai, dole yă zama marar lahani, ko tabo, don yă zama yardajje.
Un ja kas Tam Kungam pienes pateicības upuri, vai īpašu solījumu, vai no laba prāta, no lieliem vai no sīkiem lopiem, tam būs būt bez vainas, ka tas ir patīkams, pie tā lai nav nekādas vainas.
22 Kada ku miƙa wa Ubangiji dabbobi makafi, ko naƙasassu, ko masu gundumi, ko masu ɗiga, ko masu susa, ko masu kirci. Kada ku sa wani daga cikin waɗannan a bisa bagade a matsayin hadaya, gama hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Ja tas ir akls, vai ar lūzumu, vai ievainots, vai kraupains, vai kašķains ar ēdi, tādus jums nebūs Tam Kungam upurēt, un no tiem jums nebūs Tam Kungam uz altāri likt uguns upuri.
23 Za ku iya miƙa hadaya ta yardar rai da maraƙi, ko tunkiya mai naƙasa, ko marar cikakken lafiya, amma ba za tă zama yardajje don cika alkawarin da aka yi ba.
Bet vērsi vai avi, kam visai gari, vai visai īsi locekļi, to jūs varat sataisīt par labprātības upuri, bet par solījuma upuri tas nebūs patīkams.
24 Ba za ku miƙa wa Ubangiji dabbar da lunsayinta yake da ƙujewa, ko dandaƙewa, ko yagewa, ko yankewa ba.
To saspaidīto, to sadauzīto, vai saplosīto, vai izrāmīto jums nebūs upurēt Tam Kungam, to jums nebūs darīt savā zemē.
25 Ba za ku kuma karɓi irin waɗannan dabbobi daga hannun baƙi ku miƙa su a matsayin abinci ga Allahnku ba. Ba za su zama yardajje a madadinku ba, domin sun naƙasa, suna kuma da lahani.’”
Arī no svešinieka rokas jums nekā no tādiem nebūs upurēt savam Dievam par barību; jo tiem ir trūkums, tiem ir vaina, tie no jums nebūs patīkami.
26 Ubangiji ya ce wa Musa,
Un Tas Kungs runāja uz Mozu un sacīja:
27 “Sa’ad da aka haifi ɗan maraƙi, tunkiya, ko akuya, sai yă kasance da mahaifiyarsa kwana bakwai. Daga rana ta takwas zuwa gaba, zai zama yardajje hadaya, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Kad vērsis, vai jērs, vai kazlēns piedzims, tad tam būs palikt septiņas dienas pie savas mātes, bet astotā dienā un pēc tas būs patīkams Tam Kungam par uguns upuri.
28 Kada a yanka saniya, ko tunkiya da ɗanta rana ɗaya.
Liellopu vai avi, pašu līdz ar viņa augli, jums nebūs nokaut vienā dienā.
29 “Sa’ad da kuka miƙa hadaya ta godiya ga Ubangiji, ku miƙa ta a yadda za tă zama yardajje a madadinku.
Un kad jūs Tam Kungam upurēsiet slavas upuri, tad jums to būs upurēt, kā tas no jums lai būtu patīkams.
30 Dole a ci hadayar a ranar; kada a bar saura sai da safe. Ni ne Ubangiji.
Tai pašā dienā to būs ēst, jums no tā neko nebūs atlicināt līdz rītam; - Es esmu Tas Kungs.
31 “Ku kiyaye dokokina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji.
Tad nu jums Manus baušļus būs turēt un tos darīt; - Es esmu Tas Kungs.
32 Kada ku ƙasƙantar da sunana mai tsarki. Dole Isra’ilawa su gane Ni mai tsarki ne. Ni ne Ubangiji, wanda ya keɓe ku a matsayin tsarkaka
Un jums nebūs pulgot Manu svēto vārdu, ka Es Israēla bērnu starpā topu svētīts; - Es esmu Tas Kungs, kas jūs svētī,
33 da kuma wanda ya fitar da ku daga Masar don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji.”
Kas jūs izvedis no Ēģiptes zemes, lai Es jums būtu par Dievu, Es, Tas Kungs.

< Firistoci 22 >