< Firistoci 22 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
I mluvil Hospodin k Mojžíšovi, řka:
2 “Faɗa wa Haruna da’ya’yansa maza, su lura da tsarkakakkun abubuwan da Isra’ilawa suka keɓe gare ni da bangirma, saboda ba za su ƙazantar da sunana mai tsarki ba. Ni ne Ubangiji.
Mluv Aronovi a synům jeho, ať se zdržují od věcí těch, kteréž jsou posvěceny od synů Izraelských, a ať nepoškvrňují jména svatého mého v tom, což mi oni posvěcují: Já jsem Hospodin.
3 “Faɗa musu cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, in wani zuriyarku ya ƙazantu, duk da haka ya kusaci tsarkakakku hadayun da Isra’ilawa suka keɓe ga Ubangiji, dole a raba wannan mutum daga gabana. Ni ne Ubangiji.
Rci jim: Kdo by koli ze všeho semene vašeho v pronárodech vašich přistoupil ku posvěceným věcem, kterýchž by posvětili synové Izraelští Hospodinu, když nečistota jeho na něm jest, vyhlazena bude duše ta od tváři mé: Já jsem Hospodin.
4 “‘In zuriyar Haruna yana da kuturu, ko mai ɗiga, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwa ba, sai lokacin da ya tsarkaka. Duk wanda ya taɓa wani abu marar tsarki na mamaci, ko wanda maniyyinsa yake ɗiga,
Kdo by koli z semene Aronova byl malomocný, aneb tok semene trpící, nebude jísti z věcí posvěcených, dokavadž by se neočistil. A kdož by se koli dotekl nečistoty těla mrtvého, aneb toho, z něhož by vyšlo símě scházení,
5 da duk kuma wanda ya taɓa wani abu mai rarrafe wanda yake ƙazantarwa, ko kuwa wani mutum mai ƙazanta,
Aneb kdo by se dotkl kterého zeměplazu, jímž by se poškvrnil, aneb člověka, pro něhož by byl nečistý vedlé všelijaké nečistoty jeho:
6 duk mutumin da ya taɓa kowane irin abu haka, zai ƙazantu har yamma, ba kuwa zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwan nan ba, sai ya yi wanka tukuna.
Èlověk, kterýž by se čehokoli toho dotekl, nečistý bude až do večera, a nebude jísti z věcí posvěcených, leč by umyl tělo své vodou.
7 Sa’ad da rana ta fāɗi, zai zama tsarkakakke, bayan wannan kuwa zai iya cin tsarkakakkun hadayu, gama abincinsa ne.
A po západu slunce čistý bude, a potom bude moci jísti z věcí posvěcených, nebo pokrm jeho jest.
8 Kada yă ci wani abin da ya mutu mushe, ko wanda namun jeji suka yayyaga, don kada yă ƙazantar da kansa. Ni ne Ubangiji.
Mrchy a udáveného jísti nebude, aby se tím nepoškvrnil: Já jsem, Hospodin.
9 “‘Firistoci za su kiyaye umarnaina don kada su yi laifi su mutu saboda sun rena su. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da su masu tsarki.
Protož ostříhati budou přisluhování mých, aby hříchů na se neuvedli, a nezemřeli v něm, proto že je zprznili: Jáť jsem Hospodin posvětitel jejich.
10 “‘Duk wanda ba daga cikin iyalin firistoci ba, ko da yake yana zama tare da su, ko kuwa an ɗauke shi yana yin musu aiki, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun hadayun ba.
Žádný cizí nebude jísti z věcí posvěcených, ani podruh kněžský, ani nájemník nebude jísti věcí posvěcených.
11 Amma in firist ya sayi bawa da kuɗi, ko kuwa in an haifi bawan a gidansa, wannan bawan zai iya cin tsattsarkan abincin.
Koupil-li by kněz člověka za své peníze, ten jísti bude z věcí těch, též v domě jeho zplozený; ti budou jísti z pokrmu jeho.
12 In’yar firist ta auri wani da ba firist ba, ba za tă ci wani tsarkakakkun sadaka ba.
Ale dcera knězova, kteráž by se vdala za muže z jiného pokolení, ta z obětí vzhůru pozdvižených, totiž věcí svatých, nebude jísti.
13 Amma idan’yar firist ta zama gwauruwa ko sakakkiya, ba ta da’ya’ya, ta kuwa dawo don tă zauna a gidan mahaifinta kamar matashiya, za tă iya cin abincin.
Kdyby pak dcera knězova ovdověla, aneb zahnána byla od muže, nemající plodu, a navrátila by se do domu otce svého: tak jako v dětinství svém chléb otce svého jísti bude, cizí pak žádný nebude jísti z něho.
14 “‘In wani ya ci tsarkakakken abinci cikin kuskure, dole yă maido wa firist hadayar, yă kuma ƙara kashi ɗaya bisa biyar na tamanin abin.
Jedl-li by pak kdo z nedopatření věci posvěcené, pátý díl nad to přidá knězi, a nahradí jemu tu věc posvěcenou,
15 Firist ɗin ba zai ƙasƙantar da tsarkakakkun hadayun da Isra’ilawa suka kawo ga Ubangiji
Aby nepoškvrňovali věcí svatých, kteréž by synové Izraelští obětovali Hospodinu,
16 ta wurin barinsu su ci tsarkakakkun hadayu, ta yin haka su jawo wa kansu laifin da zai bukaci biya ba. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da ku masu tsarki.’”
A neuvozovali na ně pokuty za provinění, že jedli věci posvěcené jejich; nebo já jsem Hospodin, kterýž jich posvěcuji.
17 Ubangiji ya ce wa Musa,
Dále mluvil Hospodin Mojžíšovi, řka:
18 “Yi wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa magana ka ce musu, ‘In waninku, ko mutumin Isra’ila, ko baƙon da yake zama a Isra’ila, ya kawo kyauta don hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, ko don yă cika alkawari, ko kuwa a matsayin hadaya ta yardar rai,
Mluv k Aronovi a k synům jeho i ke všechněm synům Izraelským, a rci jim: Kdož by koli z domu Izraelského aneb z pohostinných, kteříž jsou v Izraeli, obětovali obět svou vedlé všech slibů svých, vedlé všech darů dobrovolných svých, kteréž by obětovali Hospodinu v obět zápalnou:
19 dole ku miƙa dabba namiji marar lahani, daga shanu, tumaki, ko awaki, domin yă zama yardajje a madadinku.
Z dobré vůle své obětovati budete samce bez poškvrny, z skotů, z ovcí a z koz.
20 Kada ku kawo wani abu mai lahani, domin ba zai zama yardajje ba a madadinku.
Což by koli mělo na sobě vadu, nebudete toho obětovati; nebo nebude příjemné od vás.
21 Sa’ad da wani ya kawo hadaya ta salama daga garken shanu, ko na tumaki, ga Ubangiji don yă cika wani alkawari na musamman, ko hadaya ta yardar rai, dole yă zama marar lahani, ko tabo, don yă zama yardajje.
Pakli by kdo obětoval obět pokojnou Hospodinu, vykonávaje slib svůj, aneb dobrovolný dar, buď z skotů, aneb z bravů; ať jest bez vady, aby bylo příjemné; nebudeť žádné poškvrny na něm.
22 Kada ku miƙa wa Ubangiji dabbobi makafi, ko naƙasassu, ko masu gundumi, ko masu ɗiga, ko masu susa, ko masu kirci. Kada ku sa wani daga cikin waɗannan a bisa bagade a matsayin hadaya, gama hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Slepého aneb polámaného, osekaného aneb uhřivého, prašivého aneb s lišeji, takového neobětujte Hospodinu a nedávejte jich k ohnivé oběti na oltář Hospodinův.
23 Za ku iya miƙa hadaya ta yardar rai da maraƙi, ko tunkiya mai naƙasa, ko marar cikakken lafiya, amma ba za tă zama yardajje don cika alkawarin da aka yi ba.
Vola neb dobytče s nedorostlými neb přerostlými oudy, v dobrovolný zajisté dar obětovati je budeš, ale za slib nebude příjemný.
24 Ba za ku miƙa wa Ubangiji dabbar da lunsayinta yake da ƙujewa, ko dandaƙewa, ko yagewa, ko yankewa ba.
Ztlačeného aneb ztlučeného, odtrženého, vykleštěného nebudete obětovati Hospodinu; neučiníte toho v zemi vaší.
25 Ba za ku kuma karɓi irin waɗannan dabbobi daga hannun baƙi ku miƙa su a matsayin abinci ga Allahnku ba. Ba za su zama yardajje a madadinku ba, domin sun naƙasa, suna kuma da lahani.’”
A z ruky cizozemce nebudete obětovati chleba Bohu svému ze všech těch věcí, nebo porušení jejich jest na nich; vadu mají, nebudou příjemné od vás.
26 Ubangiji ya ce wa Musa,
Mluvil také Hospodin k Mojžíšovi, řka:
27 “Sa’ad da aka haifi ɗan maraƙi, tunkiya, ko akuya, sai yă kasance da mahaifiyarsa kwana bakwai. Daga rana ta takwas zuwa gaba, zai zama yardajje hadaya, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Vůl neb beran, aneb koza, když se urodí, za sedm dní při matce své zanecháno bude, osmého pak dne i potom bude přijemné k oběti ohnivé Hospodinu.
28 Kada a yanka saniya, ko tunkiya da ɗanta rana ɗaya.
Krávy pak a dobytčete s mladým jeho nezabijete jednoho dne.
29 “Sa’ad da kuka miƙa hadaya ta godiya ga Ubangiji, ku miƙa ta a yadda za tă zama yardajje a madadinku.
A když byste obětovali obět chvály Hospodinu, dobrovolně ji obětovati budete.
30 Dole a ci hadayar a ranar; kada a bar saura sai da safe. Ni ne Ubangiji.
V tentýž den snědena bude a nepozůstavíte z ní ničeho až do jitra: Já jsem Hospodin.
31 “Ku kiyaye dokokina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji.
Protož ostříhejte přikázaní mých a čiňte je: Já jsem Hospodin.
32 Kada ku ƙasƙantar da sunana mai tsarki. Dole Isra’ilawa su gane Ni mai tsarki ne. Ni ne Ubangiji, wanda ya keɓe ku a matsayin tsarkaka
A nepoškvrňujte jména svatého mého, i buduť posvěcen u prostřed synů Izraelských: Já jsem Hospodin posvětitel váš,
33 da kuma wanda ya fitar da ku daga Masar don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji.”
Kterýž jsem vás vyvedl z země Egyptské, abych vám byl za Boha: Já jsem Hospodin.

< Firistoci 22 >