< Firistoci 21 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci,’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu,
Još reèe Gospod Mojsiju: kaži sveštenicima sinovima Aronovijem, i reci im: za mrtvacem da se ne skvrni ni jedan u narodu svojem,
2 sai dai na danginsa na kusa, kamar mahaifiyarsa ko mahaifinsa, ɗansa ko’yarsa, ɗan’uwansa,
Osim za rodom svojim po krvi, za materom svojom ili za ocem svojim ili za sinom svojim ili za kæerju svojom ili za bratom svojim,
3 ko’yar’uwarsa da ba tă riga ta yi aure ba, wadda take dogara gare shi, da yake ba ta da miji, saboda ita zai iya ƙazantar da kansa.
Ili za roðenom sestrom svojom, djevojkom, koja nije imala muža; za njom se može oskvrniti.
4 Kada yă ƙazantar da kansa saboda mutanen da suke da dangantakar da shi ta wurin aure, ta yin haka zai ƙazantar da kansa.
Ako je oženjen, da se ne oskvrni za ženom svojom u narodu svojem uèinivši se neèist.
5 “‘Kada firistoci su aske kansu ƙwal ko su kwakkwafe gemunsu, ko su tsattsage jikunansu.
Da se ne naèine æelavi èupajuæi kosu s glave svoje i da ne briju brade svoje, niti se režu po tijelu svojem.
6 Dole su kasance masu tsarki ga Allahnsu, kada kuma su ɓata sunan Allahnsu. Domin sukan miƙa hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta, abincin Allahnsu, saboda haka sai su kasance da tsarki.
Neka budu sveti Bogu svojemu, i neka ne skvrne imena Boga svojega, jer prinose žrtve ognjene Gospodnje, hljeb Boga svojega, zato neka su sveti.
7 “‘Ba za su auri matan da karuwanci ya ɓata su, ko waɗanda mazansu suka sake su ba, gama firistoci masu tsarki ne ga Allahnsu.
Neka se ne žene ženom kurvom ili silovanom; ni puštenicom neka se ne žene; jer su sveti Bogu svojemu.
8 An ɗauke su da tsarki, domin suna miƙa abincin Allahnku. An ɗauka su masu tsarki gama Ni Ubangiji, mai tsarki ne, Ni wanda ya mai da ku masu tsarki.
I tebi neka je svaki svet, jer prinosi hljeb Boga tvojega; svet neka ti je, jer sam ja svet, Gospod, koji vas posveæujem.
9 “‘In’yar firist ta ɓata kanta ta wurin zama karuwa, ta kunyatar da mahaifinta ke nan; dole a ƙone ta da wuta.
A kæi sveštenièka koja se oskvrni kurvajuæi se, skvrni oca svojega, ognjem neka se spali.
10 “‘Babban firist, wanda yake ɗaya cikin’yan’uwansa wanda aka shafe da mai a kansa, wanda kuma aka naɗa don yă sa rigunan firistoci, kada yă bar gashin kansa buzu-buzu, ko ya kyakketa rigunansa.
A sveštenik najviši izmeðu braæe svoje, kojemu se na glavu izlilo ulje pomazanja i koji je posveæen da se oblaèi u svete haljine, neka ne otkriva glave svoje, i haljina svojih neka ne razdire.
11 Ba zai shiga inda akwai gawa ba. Kada yă ƙazantar da kansa, ko ma ta mahaifinsa ce ko ta mahaifiyarsa.
I k mrtvacu nijednom neka ne ide, ni za ocem svojim ni za materom svojom da se ne oskvrni.
12 An keɓe shi domina, kada yă ƙazantar da kansa, kada kuwa yă ɓata Tentin Sujada ta wurin shiga gidan da gawa take, ko ta mahaifinsa, ko ta mahaifiyarsa ce. Ni ne Ubangiji.
I iz svetinje neka ne izlazi, da ne bi oskvrnio svetinju Boga svojega, jer je na njemu vijenac, ulje pomazanja Boga njegova; ja sam Gospod.
13 “‘Dole macen da zai aura ta kasance budurwa.
On neka se ženi djevojkom.
14 Ba zai auri matan da mijinta ya mutu, ko macen da mijinta ya rabu da ita, ko macen da ta ɓata kanta ta wurin karuwanci ba, sai dai yă auri budurwa daga cikin mutanensa,
Udovicom ni puštenicom ni silovanom ni kurvom da se ne ženi; nego djevojkom iz naroda svojega neka se oženi.
15 don kada yă ƙazantar da’ya’yansa a cikin mutanensa. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da shi mai tsarki.’”
I neka ne skvrni sjemena svojega u narodu svojem, jer sam ja Gospod, koji ga posveæujem.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
Opet reèe Gospod Mojsiju govoreæi:
17 “Faɗa wa Haruna cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, kada ko ɗaya daga cikin zuriyarka, da yake da lahani yă zo kusa domin yă miƙa hadaya ta ci gare ni.
Kaži Aronu i reci: u koga bi iz sjemena tvojega od koljena do koljena bila mana na tijelu, onaj neka ne pristupa da prinosi hljeb Boga svojega.
18 Duk mai lahani, ko makaho, ko gurgu, ko mai naƙasa, ko mai wani lahani a jiki;
Jer niko na kome bi bila mana ne valja da pristupa, ni slijep, ni hrom, ni u koga bi bio koji ud preveæ mali ili preveæ veliki,
19 ko mai karyayyen ƙafa, ko mai karyayyen hannu,
Ni u koga je slomljena noga ili ruka.
20 ko mai ƙusumbi, ko wada, ko wanda yake da lahani a ido, ko mai cuta mai sa ƙaiƙayi, ko mai kirci, ko wanda aka daƙe, ba zai yi kusa domin yă miƙa hadaya ba.
Ni grbav, ni drljav, ni ko ima bionu na oku, ni šugav, ni lišajiv, ni prosut.
21 Ba zuriyar Haruna firist, mai lahanin da zai zo kusa don yă miƙa hadayun da aka yi ga Ubangiji da wuta. Da yake yana da lahani, ba zai zo kusa don yă miƙa abincin Allahnsa ba.
U koga bi god iz sjemena Arona sveštenika bila kaka mana na tijelu, neka ne pristupa da prinosi žrtve ognjene Gospodu; mana je na njemu; da ne pristupa da prinosi hljeb Boga svojega.
22 Zai iya cin abinci mafi tsarki na Allahnsa, haka ma abinci mai tsarki;
Ali hljeb Boga svojega od stvari presvetih i od stvari svetih neka jede;
23 duk da haka saboda lahaninsa, ba zai yi kusa da labule, ko yă yi kusa da bagade don kada yă ƙazantar da wuri mai tsarkina. Ni ne Ubangiji wanda yake mai da su masu tsarki.’”
Ali za zavjes neka ne ulazi; k oltaru neka se ne približuje, jer je mana na njemu, pa neka ne skvrni svetinje moje, jer sam ja Gospod koji ih posveæujem.
24 Sai Musa ya faɗa wannan wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa.
I Mojsije kaza to Aronu i sinovima njegovijem i svijem sinovima Izrailjevim.

< Firistoci 21 >