< Firistoci 21 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci,’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu,
Řekl také Hospodin Mojžíšovi: Mluv kněžím synům Aronovým a rci jim: Při mrtvém nepoškvrní se žádný z vás v lidu svém.
2 sai dai na danginsa na kusa, kamar mahaifiyarsa ko mahaifinsa, ɗansa ko’yarsa, ɗan’uwansa,
Toliko při krevním příteli svém, mateři neb otci svém, synu neb dceři své a bratru svém,
3 ko’yar’uwarsa da ba tă riga ta yi aure ba, wadda take dogara gare shi, da yake ba ta da miji, saboda ita zai iya ƙazantar da kansa.
Též při sestře své, panně sobě nejbližší, kteráž neměla muže, při té poškvrní se.
4 Kada yă ƙazantar da kansa saboda mutanen da suke da dangantakar da shi ta wurin aure, ta yin haka zai ƙazantar da kansa.
Nepoškvrní se při knížeti lidu svého, tak aby nečistý byl.
5 “‘Kada firistoci su aske kansu ƙwal ko su kwakkwafe gemunsu, ko su tsattsage jikunansu.
Nebudou dělati sobě lysiny na hlavě své, vytrhávajíce sobě vlasy. A brady své nebudou holiti, ani těla svého řezati.
6 Dole su kasance masu tsarki ga Allahnsu, kada kuma su ɓata sunan Allahnsu. Domin sukan miƙa hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta, abincin Allahnsu, saboda haka sai su kasance da tsarki.
Budou svatí Bohu svému, aniž poškvrní jména Boha svého; nebo oběti ohnivé Hospodinovy, chléb Boha svého obětují, protož svatí budou.
7 “‘Ba za su auri matan da karuwanci ya ɓata su, ko waɗanda mazansu suka sake su ba, gama firistoci masu tsarki ne ga Allahnsu.
Ženy nevěstky aneb poškvrněné nevezmou sobě, a ženy zahnané od muže jejího nepojmou; nebo svatý jest jeden každý z nich Bohu svému.
8 An ɗauke su da tsarki, domin suna miƙa abincin Allahnku. An ɗauka su masu tsarki gama Ni Ubangiji, mai tsarki ne, Ni wanda ya mai da ku masu tsarki.
Ty také, lide, za svatého budeš jej míti, nebo chléb Boha tvého obětuje. Protož svatý bude tobě, nebo já svatý jsem Hospodin, kterýž posvěcuji vás.
9 “‘In’yar firist ta ɓata kanta ta wurin zama karuwa, ta kunyatar da mahaifinta ke nan; dole a ƙone ta da wuta.
Dcera pak některého kněze, když by se smilství dopustila, otce svého poškvrnila. Ohněm spálena buď.
10 “‘Babban firist, wanda yake ɗaya cikin’yan’uwansa wanda aka shafe da mai a kansa, wanda kuma aka naɗa don yă sa rigunan firistoci, kada yă bar gashin kansa buzu-buzu, ko ya kyakketa rigunansa.
Kněz pak nejvyšší mezi bratřími svými, na jehožto hlavu vylit jest olej pomazání, a posvětil rukou svých, aby obláčel se v roucho svaté, hlavy své neodkryje a roucha svého neroztrhne.
11 Ba zai shiga inda akwai gawa ba. Kada yă ƙazantar da kansa, ko ma ta mahaifinsa ce ko ta mahaifiyarsa.
Aniž k kterému tělu mrtvému přistoupí, a aniž při otci aneb mateři své poškvrní se.
12 An keɓe shi domina, kada yă ƙazantar da kansa, kada kuwa yă ɓata Tentin Sujada ta wurin shiga gidan da gawa take, ko ta mahaifinsa, ko ta mahaifiyarsa ce. Ni ne Ubangiji.
Nevyjde z svatyně a nepoškvrní svatyně Boha svého; nebo koruna oleje pomazání Boha jeho jest na něm: Já jsem Hospodin.
13 “‘Dole macen da zai aura ta kasance budurwa.
On také ženu v panenství jejím za manželku sobě pojme.
14 Ba zai auri matan da mijinta ya mutu, ko macen da mijinta ya rabu da ita, ko macen da ta ɓata kanta ta wurin karuwanci ba, sai dai yă auri budurwa daga cikin mutanensa,
Vdovy, aneb zahnané, aneb poškvrněné, nevěstky, žádné z těch nebude sobě bráti, ale pannu z lidu svého vezme sobě za manželku.
15 don kada yă ƙazantar da’ya’yansa a cikin mutanensa. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da shi mai tsarki.’”
A nepoškvrní semene svého v rodu svém, nebo já jsem Hospodin posvětitel jeho.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
Mluvil opět Hospodin Mojžíšovi, řka:
17 “Faɗa wa Haruna cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, kada ko ɗaya daga cikin zuriyarka, da yake da lahani yă zo kusa domin yă miƙa hadaya ta ci gare ni.
Mluv k Aronovi a rci: Kdožkoli z semene tvého po všech rodech svých bude míti na sobě vadu, nechť nepřistupuje, aby obětoval chléb Boha svého.
18 Duk mai lahani, ko makaho, ko gurgu, ko mai naƙasa, ko mai wani lahani a jiki;
Nebo žádný muž, kterýž by měl na sobě vadu, nemá přistupovati: Muž slepý, aneb kulhavý, aneb mající oud některý příliš malý, aneb příliš veliký,
19 ko mai karyayyen ƙafa, ko mai karyayyen hannu,
Aneb muž, kterýž by měl zlámanou nohu, aneb zlámanou ruku,
20 ko mai ƙusumbi, ko wada, ko wanda yake da lahani a ido, ko mai cuta mai sa ƙaiƙayi, ko mai kirci, ko wanda aka daƙe, ba zai yi kusa domin yă miƙa hadaya ba.
Aneb hrbovatý, aneb krhavý, aneb kterýž má bělmo na oku svém, aneb prašivost ustavičnou, neb lišeje, aneb stlačené lůno.
21 Ba zuriyar Haruna firist, mai lahanin da zai zo kusa don yă miƙa hadayun da aka yi ga Ubangiji da wuta. Da yake yana da lahani, ba zai zo kusa don yă miƙa abincin Allahnsa ba.
Nižádný muž, kterýž by měl na sobě nějakou vadu, z semene Arona kněze, nepřistoupí, aby obětoval oběti ohnivé Hospodinu; nebo vada na něm jest. Nepřistoupíť, aby obětoval chléb Boha svého.
22 Zai iya cin abinci mafi tsarki na Allahnsa, haka ma abinci mai tsarki;
Chléb však Boha svého z věcí svatosvatých a z věcí svatých jísti bude.
23 duk da haka saboda lahaninsa, ba zai yi kusa da labule, ko yă yi kusa da bagade don kada yă ƙazantar da wuri mai tsarkina. Ni ne Ubangiji wanda yake mai da su masu tsarki.’”
Ale za oponu nebude vcházeti a k oltáři nebude přistupovati, nebo vada jest na něm, aby nepoškvrnil svatyně mé; nebo já jsem Hospodin posvětitel jejich.
24 Sai Musa ya faɗa wannan wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa.
Ta slova mluvil Mojžíš k Aronovi a k synům jeho, i ke všechněm synům Izraelským.

< Firistoci 21 >