< Firistoci 21 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci,’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu,
Господ рече още на Моисея: Говори на свещениците, Аароновите синове, и кажи им: Никой от вас да се не оскверни между людете си, заради мъртвец,
2 sai dai na danginsa na kusa, kamar mahaifiyarsa ko mahaifinsa, ɗansa ko’yarsa, ɗan’uwansa,
освен за близък сродник, сиреч, за майка си, за баща си, за сина си, за дъщеря си, или за брата си;
3 ko’yar’uwarsa da ba tă riga ta yi aure ba, wadda take dogara gare shi, da yake ba ta da miji, saboda ita zai iya ƙazantar da kansa.
също и за сестра си девица, която е близка нему, и която не е била омъжена, заради нея може да се оскверни.
4 Kada yă ƙazantar da kansa saboda mutanen da suke da dangantakar da shi ta wurin aure, ta yin haka zai ƙazantar da kansa.
Като началник на людете си да се не оскверни така щото да стане мръсен.
5 “‘Kada firistoci su aske kansu ƙwal ko su kwakkwafe gemunsu, ko su tsattsage jikunansu.
Да не оплешат главата си, нито да бръснат краищата на брадата си, нито да правят порязвания по месата си.
6 Dole su kasance masu tsarki ga Allahnsu, kada kuma su ɓata sunan Allahnsu. Domin sukan miƙa hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta, abincin Allahnsu, saboda haka sai su kasance da tsarki.
Свети да бъдат на Бога си, и да не осквернят Името на Бога си; защото те принасят Господните чрез огън приноси, хляба на Бога си; затова, да бъдат свети.
7 “‘Ba za su auri matan da karuwanci ya ɓata su, ko waɗanda mazansu suka sake su ba, gama firistoci masu tsarki ne ga Allahnsu.
Да не вземат жена, която е блудница или осквернена, нито да вземат жена напусната от мъжа си; защото свещеникът е свет на Бога си.
8 An ɗauke su da tsarki, domin suna miƙa abincin Allahnku. An ɗauka su masu tsarki gama Ni Ubangiji, mai tsarki ne, Ni wanda ya mai da ku masu tsarki.
Прочее, да го накараш да бъде свет, защото той принася хляба на твоя Бог; свет да ти бъде; защото Аз Господ, Който ви освещавам, съм свет.
9 “‘In’yar firist ta ɓata kanta ta wurin zama karuwa, ta kunyatar da mahaifinta ke nan; dole a ƙone ta da wuta.
И ако дъщерята на някой свещеник се омърси с блудство, тя омърсява баща си; с огън да се изгори.
10 “‘Babban firist, wanda yake ɗaya cikin’yan’uwansa wanda aka shafe da mai a kansa, wanda kuma aka naɗa don yă sa rigunan firistoci, kada yă bar gashin kansa buzu-buzu, ko ya kyakketa rigunansa.
Но оня, който между братята си е велик свещеник, на чиято глава се е изляло мирото за помазване, и който се е посветил, за да облича свещените одежди, да не ткрива главата си, нито да раздира дрехите си,
11 Ba zai shiga inda akwai gawa ba. Kada yă ƙazantar da kansa, ko ma ta mahaifinsa ce ko ta mahaifiyarsa.
нито да влиза при някой умрял, нито да се осквернява за баща си или за майка си;
12 An keɓe shi domina, kada yă ƙazantar da kansa, kada kuwa yă ɓata Tentin Sujada ta wurin shiga gidan da gawa take, ko ta mahaifinsa, ko ta mahaifiyarsa ce. Ni ne Ubangiji.
нито да излиза от светилището или да осквернява светилището на Бога си; защото посвещаването чрез помазване с мирото на Бога му е станало на него. Аз съм Господ.
13 “‘Dole macen da zai aura ta kasance budurwa.
И той да вземе за жена девица;
14 Ba zai auri matan da mijinta ya mutu, ko macen da mijinta ya rabu da ita, ko macen da ta ɓata kanta ta wurin karuwanci ba, sai dai yă auri budurwa daga cikin mutanensa,
вдовица, или напусната, или осквернена, или блудница да не взема; но девица от людете си да вземе за жена.
15 don kada yă ƙazantar da’ya’yansa a cikin mutanensa. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da shi mai tsarki.’”
И тъй, да не осквернява потомството си между людете си; защото Аз съм Господ, Който го освещавам.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
Господ говори още на Моисея, казвайки:
17 “Faɗa wa Haruna cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, kada ko ɗaya daga cikin zuriyarka, da yake da lahani yă zo kusa domin yă miƙa hadaya ta ci gare ni.
Говори на Аарона, като му речеш: Който от твоето потомство, във всичките им поколения, има недостатък, той да не пристъпва да принася хляб на Бога си.
18 Duk mai lahani, ko makaho, ko gurgu, ko mai naƙasa, ko mai wani lahani a jiki;
Защото никой, който има недостатък, не бива да пристъпва: човек сляп, или куц, или със сплескан нос, или с нещо излишно,
19 ko mai karyayyen ƙafa, ko mai karyayyen hannu,
или човек със строшена нога, или строшена ръка,
20 ko mai ƙusumbi, ko wada, ko wanda yake da lahani a ido, ko mai cuta mai sa ƙaiƙayi, ko mai kirci, ko wanda aka daƙe, ba zai yi kusa domin yă miƙa hadaya ba.
или гърбав, или завързляк, или с повредени очи, или със суха краста, или с лишаи, или килав.
21 Ba zuriyar Haruna firist, mai lahanin da zai zo kusa don yă miƙa hadayun da aka yi ga Ubangiji da wuta. Da yake yana da lahani, ba zai zo kusa don yă miƙa abincin Allahnsa ba.
Ни един човек от потомството на свещеника Аарона, който има недостатък, да не пристъпва за да принесе Господните чрез огън приноси; понеже има недостатък, ни бива да пристъпи да принесе хляба на Бога си.
22 Zai iya cin abinci mafi tsarki na Allahnsa, haka ma abinci mai tsarki;
От пресветите и от светите приноси нека яде хляба на Бога си;
23 duk da haka saboda lahaninsa, ba zai yi kusa da labule, ko yă yi kusa da bagade don kada yă ƙazantar da wuri mai tsarkina. Ni ne Ubangiji wanda yake mai da su masu tsarki.’”
но да не влиза до завесата нито да се приближава при олтара, понеже има недостатък, за да не омърсява светилищата Ми; защото Аз съм Господ, Който ги освещавам.
24 Sai Musa ya faɗa wannan wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa.
И тъй, Моисей каза това на Аарона и на синовете му, и на всичките израилтяни.

< Firistoci 21 >