< Firistoci 20 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
BOEIPA loh Moses te a voek tih,
2 “Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘Duk wani mutumin Isra’ila ko baƙon da yake zama a cikin Isra’ila da ya miƙa wani daga cikin’ya’yansa wa Molek, dole sa kashe shi. Mutanen ƙasar za su jajjefe shi.
“Israel ca rhoek taengah thui pah. Israel ca rhoek neh Israel taengah aka bakuep yinlai khui lamkah hlang khat khat loh a tiingan te Molek taengah a paek atah vang khuikah pilnam loh lungto neh dae uh saeh lamtah duek rhoela duek saeh.
3 Zan yi gāba da wannan mutum, zan kuma raba shi da mutanensa; gama ta wurin miƙa’ya’yansa ga Molek, ya ƙazantar da wuri mai tsarkina, ya kuma ƙazantar da sunana mai tsarki.
Tekah hlang te kai loh ka hmai ka khueh thil ni. A tiingan te Molek taengla a paek tih ka rhokso te a poeih phoeiah ka ming cim te a thae sak dongah a pilnam khui lamkah ka khoe ni.
4 In mutanen ƙasar suka kau da idanunsu sa’ad da wannan mutum ya miƙa’ya’yansa ga Molek, suka kāsa kashe shi,
Tedae Molek taengah a tiingan aka pae hlang te khohmuen pilnam loh a mik a him a him thil uh tih a duek sak uh pawt atah,
5 zan yi gāba da wannan mutum da iyalinsa, zan raba shi da kuma duk waɗanda suka bi shi cikin karuwanci ga Molek daga mutanensu.
tekah hlang neh a huiko te kai loh ka hmai ka khueh thil van vetih anih neh anih taengkah aka cuk aka halh boeih khaw, Molek taengah aka cuk aka halh khaw a pilnam khui lamkah ka khoe ni.
6 “‘Zan yi gāba da mutumin da ya juyo ga masu duba da bokaye, don yă yi karuwanci ta wurin bin su, zan kuma raba shi daga mutanensa.
Rhaitonghma neh hnam hnukah cukhalh ham aka mael hinglu te khaw ka hmai ka khueh thil bal ni. Tekah hlanghing te a pilnam khui lamkah ka khoe ni.
7 “‘Ku tsarkake kanku, ku kuma zama da tsarki, gama Ni ne Ubangiji Allahnku.
Kai tah na BOEIPA Pathen la ka om dongah nangmih khaw ciim uh lamtah a cim la om uh.
8 Ku kiyaye farillaina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da ku masu tsarki.
Kai kah khosing he ngaithuen uh lamtah vai uh. Kai tah nangmih aka ciim BOEIPA ni.
9 “‘In wani ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi. Domin ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, alhakin jininsa zai zauna a kansa.
Hlang khuikah hlang loh a manu neh a napa te a tap atah duek rhoe duek saeh. A manu a napa a tap dongah amah thii te amah pum ah tla saeh.
10 “‘In mutum ya yi zina da matar wani, da matar maƙwabcinsa, dole a kashe su biyu da suka yi zinan.
Hlang yuu neh aka samphaih tih, a hui kah a yuu neh aka samphaih hlang te aka samphaih pa khaw aka samphaih nu khaw duek rhoe duek rhoi saeh.
11 “‘In mutum ya kwana da matar mahaifinsa, ya ƙasƙantar da mahaifinsa. Dole a kashe shi da macen, alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Hlang te a napa yuu taengah yalh tih a napa kah a yah te a poelyoe pah atah amih rhoi te duek rhoe duek rhoi saeh lamtah a thii te amamih dongah om saeh.
12 “‘In mutum ya kwana da matar ɗansa, dole a kashe su biyun. Abin da suka yi haram ne; alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Hlang te a langa taengah a yalh atah amih rhoi te duek rhoe duek saeh. Amah thii te amah dongah pitpom ham a saii rhoi.
13 “‘In mutum ya kwana da mutum kamar yadda ake kwana da mace, su biyun sun yi abin ƙyama. Dole a kashe su, alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Huta thingkong bangla tongpa neh tongpa aka yalh te khaw tueilaehkoi ni. Amamih rhoi kah a saii vanbangla duek rhoe duek rhoi saeh lamtah a thii te amamih rhoi tlak thil saeh.
14 “‘In mutum ya auri’ya da mahaifiyarta, mugun abu ne. Da shi da su, dole a ƙone su da wuta, saboda kada mugun abu yă kasance a cikinku.
tongpa pakhat loh huta neh a manu te rhen a loh te khaw khonuen rhamtat ni. Amih te hmai neh hoeh uh. Te daengah ni nangmih khui ah khonuen rhamtat a om pawt eh.
15 “‘In mutum ya yi jima’i da dabba, dole a kashe shi, dole kuma ku kashe dabbar.
Rhamsa taengah a tamtah aka khueh hlang te tah duek rhoe duek sak lamtah rhamsa te ngawn uh.
16 “‘In mace ta kusaci dabba don tă yi jima’i da ita, ku kashe macen da dabbar. Dole a kashe su; alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Rhamsa boeih te khaw amah taengah kui sak ham ni huta loh a paan atah huta te ngawn lamtah rhamsa khaw duek rhoe duek sakuh. A thii te amah pum dongah tla saeh.
17 “‘In mutum ya auri’yar’uwarsa, ko’yar mahaifinsa, ko kuwa ta mahaifiyarsa, suka kuma yi jima’i, abin kunya ne. Dole a raba su a idanun mutanensu. Ya ƙasƙantar da’yar’uwarsa kuma za a nemi hakki daga gare shi.
A napa canu, a manu canu, amah ngannu aka lo tih a napa kah a yah aka so neh a manu kah a yah aka so hlang he khaw rhaidaeng. A pilnam boeina mikhmuh lamkah khoe saeh. A ngannu kah a yah a hli a phen dongah amah kathaesainah te phuei saeh.
18 “‘In mutum ya kwana da mace a lokacin al’adarta, duka biyunsu za a kore su daga cikin jama’arsu, gama sun karya ƙa’idodi a kan rashi tsarki.
Hlang pakhat loh pumthim aka tlo huta te a yalh puei atah anih kah a yah ni a hli a phen pah tih pumthim ni a tai pah. Huta amah long khaw a rhoi tih a thii pumthim te a tai dongah amih rhoi te pilnam khui lamkah khoe uh saeh.
19 “‘Kada ka yi jima’i da’yar’uwar mahaifiyarka, ko ta mahaifinka, gama wannan zai ƙasƙantar da dangi na kurkusa, dukanku za ku ɗauki laifin.
Na nu kah a tanu neh na pa ngannu kah a yah khaw na hli na phen mahpawh. Te dongah amah saa aka yan tah amamih kathaesainah te phuei uh saeh.
20 “‘In mutum ya kwana da bābarsa, ya ƙasƙantar da kawunsa ke nan. Hakkin zai kasance a kansu, za su mutu babu’ya’ya.
Hlang pakhat mai long ni a napi te a yalh puei atah a nupu kah a yah ni a hli a phen. Te dongah a tholh te phuei saeh lamtah cakol la duek saeh.
21 “‘In mutum ya auri matar ɗan’uwansa, aikin rashin tsabta ne, ya ƙasƙantar da ɗan’uwansa ke nan. Za su mutu babu’ya’ya.
U bang hlang long khaw a manuca kah a yuu aka rhawt pah tah rhalawt la om. A manuca kah a yah te a hliphen dongah cakol la duek saeh.
22 “‘Ku kiyaye dukan farillaina da dokokina duka, don kada ƙasar da nake kai ku ta amayar da ku.
Te dongah ka khosing te ngaithuen lamtah ka laitloeknah boeih te vai uh. Te daengah ni kai loh kam pha sak khohmuen loh nangmih te n'lok thil pawt vetih a khuiah te kho na sak uh eh.
23 Kada ku yi zama bisa ga al’adun al’umman da zan kora a gabanku. Domin sun aikata dukan waɗannan abubuwa, na yi ƙyamarsu.
Namtom kah khosing bangla pongpa uh boeh. Te boeih te a saii uh tih amih te ka muei a puel dongah nangmih mikhmuh lamkah ka haek.
24 Amma na faɗa muku, “Za ku mallaki ƙasarsu, zan ba ku ita gādo, ƙasa mai zub da madara da zuma.” Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya keɓe ku daga al’ummai.
Tedae amih kah khohmuen te na pang ham, 'Suktui neh khoitui aka long khohmuen pang ham khaw nangmih taengah kamah loh kam paek ni, ' tila nangmih taengah ka thui. Nangmih kah Pathen BOEIPA kamah long ni pilnam khui lamkah nangmih kan hoep.
25 “‘Saboda haka sai ku bambanta tsakanin dabbobi masu tsarki da marasa tsarki, da kuma tsakanin tsuntsaye masu tsarki da marasa tsarki. Kada ku ƙazantar da kanku ta wurin wata dabba, ko tsuntsu, ko wani abin da yake rarrafe a ƙasa, waɗanda na keɓe a matsayi marasa tsarki a gare ku.
Te dongah rhamsa aka cuem te rhalawt khui lamloh, vaa rhalawt te khaw a cuem lamloh hoep uh. Na hinglu te rhamsa nen khaw, vaa nen khaw, diklai kah aka colh boeih nen khaw rhun uh boeh. Te tah nangmih ham aka poeih uh lam ni ka hoep.
26 Ku zama tsarkakakke gare ni, gama Ni Ubangiji, mai tsarki ne, na kuma keɓe ku daga al’ummai don ku zama nawa.
BOEIPA kamah ka cim dongah kai taengah a cim la om uh. Kamah taengah om sak ham ni pilnam rhoek khui lamkah nangmih te kan hoep.
27 “‘Namiji, ko ta macen da yake mai duba, ko maita a cikinku dole a kashe. Za ku jajjefe su da duwatsu; alhakin jininsu zai zauna a kansu.’”
Te dongah tongpa khaw huta khaw, rhaitonghma neh hnam te a om atah duek rhoe duek saeh. Amih te lungto neh dae uh saeh lamtah a thii te amamih dongah tla saeh,” a ti nah.

< Firistoci 20 >