< Firistoci 11 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
UThixo wathi kuMosi lo-Aroni,
2 “Ku ce wa Isra’ilawa, ‘Cikin dabbobin da suke a doron ƙasa, waɗannan ne za ku ci.
“Alibokuthi kwabako-Israyeli: ‘Kuzozonke izinyamazana ezisemhlabeni, yilezi elingazidla;
3 Za ku iya cin dabbobin da suke da rababben kofato, waɗanda suke kuma tuƙa.
lingadla zonke izinyamazana ezilenklagu ezivulekileyo lezentshisayo.
4 “‘Akwai waɗanda suke tuƙa ko kuwa suna da rababben kofato kawai, duk da haka ba za ku ci su ba. Waɗannan kuwa su ne, raƙumi, ko da yake yana tuƙa, amma ba shi da rababben kofato; saboda haka cin namansa haram ne gare ku.
Zikhona ezinye ezentshisayo kuphela, zibe khona ezinye ezilenklagu ezivulekileyo kuphela kodwa lingabozidla. Ikamela loba lisentshisa kalilanklagu ezivulekileyo; ngomkhuba kalihlanzekanga kini.
5 Rema, ko da yake tana tuƙa, duk da haka ba ta da rababben kofato; saboda haka namanta haram ne gare ku.
Imbila loba isentshisa kayilanklagu ezivulekileyo; ingcolile kini.
6 Zomo, ko da yake yana tuƙa, duk da haka ba shi da rababben kofato; saboda haka namansa haram ne gare ku.
Umvundla, loba usentshisa, kawulanklagu ezivulekileyo; ungcolile kini.
7 Alade, ko da yake yana da rababben kofato, amma ba ya tuƙa, saboda haka namansa haram ne gare ku.
Lengulube, loba ilenklagu ezivulekileyo ngokupheleleyo, ayentshisi; ingcolile kini.
8 Ba za ku ci namansu ba, ko ku taɓa gawawwakinsu, gama haram ne gare ku.
Akufanelanga lidle inyama yazo njalo akufanelanga lithinte loba izidumbu zazo; ngoba zingcolile kini.
9 “‘Cikin dukan halittu masu rai da suke a cikin ruwan tekuna da rafuffuka, za ku iya cin kowane da yake da ƙege da kamɓori.
Kuzozonke izidalwa ezihlala emanzini asolwandle lasezifuleni, lingadla zonke ezilempiko lamaxolo.
10 Amma kowace halittar da take cikin tekuna da koguna da ba ta da ƙege da kamɓori, ko cikin dukan abubuwa masu rai a ruwa ko kuma sauran halittu a cikin ruwa za ku ɗauka su marasa tsaki ne gare ku.
Kodwa zonke izidalwa ezisolwandle lasezifuleni ezingelampiko lamaxolo, kungelani lokuthi ngezihamba ngamaxuku kumbe phakathi kwazo zonke eziphila emanzini kumele lizenyanye.
11 Da yake abubuwan ƙyama ne a gare ku, ba za ku ci namansu ba, kuma dole ku yi ƙyamar gawawwakinsu.
Njalo njengoba lizazenyanya, lingabokudla inyama yazo, njalo kumele lizenyanye lezidumbu zazo.
12 Duk abin da yake a ruwa amma ba shi da ƙege ko kamɓori, za ku yi ƙyamarsa.
Yonke inyamazana ehlala emanzini engalampiko lamaxolo kumele yenyanyeke kini.
13 “‘Waɗannan su ne tsuntsayen da za ku yi ƙyamarsu, ba za ku ci su ba domin sun zama abin ƙyama. Tsuntsayen kuwa su ne, gaggafa, ungulu, baƙin ungulu,
Lezi yizinyoni okumele lizenyanye njalo lingazidli ngoba zingcolile: ukhozi, ilinqe,
14 shirwa, da duk wani irin baƙin shirwa,
uhelwane olubomvu, loba wuphi umhlobo wohelwane,
imihlobo yonke yamawabayi,
16 mujiya mai ƙaho, jimina, shaho, da kowane irin shaho,
isikhova esilesicholo, isikhova esitshaya udweba, ingabuzane, loba wuphi umhlobo wokhozi,
17 ƙaramin ƙururu, babba da jaka, zalɓe,
umandukulo, itshayamanzi, isikhova esikhulu,
18 kazar ruwa, kwasakwasa, da ungulu,
isikhova esimhlophe, isikhova senkangala, ukhozi oludla inhlanzi,
19 shamuwa, kowane irin jinjimi, katutu da kuma jamage.
ingabuzane, lawuphi umhlobo welanda, imvenduna lomalulwane.
20 “‘Dukan ƙwarin da suke da fikafikai masu tafiya da ƙafafu huɗu abin ƙyama ne gare ku.
Zonke izibungu ezilamaphiko ezihamba ngenyawo zazo ezine kumele zibe ngezingcolileyo kini.
21 Sai dai akwai ƙwarin da suke da fikafikai masu tafiya da ƙafafu huɗu da za ku ci; waɗanda suke da cinyoyin da suke sa su iya tsalle.
Kodwa kulezinye izibungu ezilamaphiko, ezihamba ngezinyawo zazo ezine, lingadla lezo ezilamangqondo, ezeqa ngawo emhlabathini.
22 Za ku iya cin kowane irin fāra, gyare, ƙwanso da danginsu.
Kuzo lingadla intethe ngemihlobo yazo, lamadiye ngemihlobo yawo.
23 Amma sauran ƙananan ƙwari duka masu fikafikai, suna kuma jan ciki, abin ƙyama ne a gare ku.
Kodwa zonke ezinye izibungu ezilamaphiko lenyawo ezine lizenyanye.
24 “‘Duk wanda ya taɓa mushen waɗannan dabbobi, zai ƙazantu har fāɗuwar rana.
Liyabe liyazingcolisa ngalezi; ngakho loba ngubani othinta izidumbu zazo uzatshona engongcolileyo kuze kuhlwe.
25 Duk wanda ya ɗauki ɗaya daga cikin gawawwakinsu dole yă wanke rigunansa, zai kuma ƙazantu har zuwa yamma.
Ozaphakamisa izidumbu zezinyamazana lezi kumele ahlambulule izigqoko zakhe, kanti-ke yena uzaba ngongcolileyo kuze kuhlwe.
26 “‘Kowace dabbar da ba ta da rababben kofato ko ba ta tuƙa, haram ce gare ku; duk wanda ya taɓa gawarsu zai ƙazantu.
Yonke inyamazana elengqina elingehlukananga ngokupheleleyo loba engentshisiyo ingcolile kini, wonke othinta isidumbu sezinyamazana lezi uzabe esengongcolile.
27 Duk abin da yake tafiya a kan dāginsa cikin dabbobin da suke da ƙafa huɗu, haram ne a gare ku. Duk wanda ya taɓa mushensu zai ƙazantu har zuwa yamma.
Kuzozonke izinyamazana ezihamba ngenyawo ezine, lezo ezihamba ngezidladla zingcolile kini; kuzakuthi wonke othinta izidumbu zazo abe ngongcolileyo kuze kuhlwe.
28 Duk wanda ya ɗauki gawawwakinsu dole yă wanke rigunansa, zai kuma ƙazantu har yamma. Waɗannan dabbobi za su zama marasa tsabta a gare ku.
Loba ngubani ozaphakamisa izidumbu zezinyamazana lezi kumele ahlambulule izigqoko zakhe, njalo uzatshona engongcolileyo kuze kuhlwe. Zingcolile kini.
29 “‘Waɗannan ƙananan dabbobi da suke rarrafe a ƙasa, haram ne a gare ku, wato, murɗiya, da ɓera, da gafiya da irinsa,
Ezinyamazaneni zonke ezihambahambayo emhlabathini, lezi zingcolile kini: indlegu, igundwane, lemihlobo yonke yemibankwa emikhulu,
30 da tsaka, da hawainiya, da ƙadangare, da guza, da damo.
untulo, imbulumakhasane, umbankwa, isiqhuza lonwabu.
31 Dukan waɗanda suke rarrafe, za su zama marasa tsarki gare ku. Duk wanda ya taɓa su sa’ad da suka mutu, zai zama ƙazantacce har zuwa yamma.
Kuzozonke ezihuquzelayo emhlabathini, lezi zingcolile kini. Loba ngubani ozithinta sezifile uzatshona engongcolileyo kuze kuhlwe.
32 Duk abin da mushensu ya fāɗa a kai, zai ƙazantu. Ko a kan itace ne, ko a bisa tufafi, ko a fata, ko a buhu, ko cikin kowane irin abu da ake amfani da shi, to, tilas a sa shi cikin ruwa, zai zama ƙazantacce har zuwa yamma, sa’an nan zai tsarkaka.
Nxa kungafa eyinye yazo iwele phezu kolutho, lololutho, loba lusetshenziswani luzabe selungolungcolileyo, loba lwenziwe ngesigodo, ngelembu, ngesikhumba loba ngesaka. Lufakeni emanzini; luzabe lungcolile kuze kuhlwe, lapho-ke luzabe seluhlambulukile.
33 In waninsu ya fāɗi a cikin tukunyar laka, kome da yake a tukunyar zai ƙazantu, kuma dole a fashe tukunyar.
Nxa esinye sazo singawela embizeni yomdaka, konke okusembizeni kuyabe sekungcolile, sekumele ubulale imbiza.
34 Duk abincin da aka yarda a ci, wanda ya taɓa ruwa daga irin tukunyan nan zai zama marar tsabta, kuma duk ruwan da za a sha daga irin tukunyan nan ƙazantacce ne.
Konke ukudla obekungadliwa okuchaphakelwe ngamanzi aleyo mbiza kungcolile, njalo lobekunganathwa kuvela kuleyo mbiza kungcolile.
35 Kowane irin abu da mushensu ya fāɗa a kai ya ƙazantu ke nan; ko a kan murhu, ko a tukunyar dahuwa, dole a farfashe su. Su haramtattu ne kuma dole ku ɗauke su haramtattu.
Loba yini ewelwe yizidumbu zezinanakazana lezi iba ngengcolileyo; iziko loba imbiza yokupheka sekumele kubhidlizwe. Kuyabe sekungcolile, njalo kumele likuthathe njengokungcolileyo.
36 Maɓuɓɓuga ko tafki na tarin ruwa zai ci gaba da zauna mai tsabta, amma duk wanda ya taɓa ɗaya daga cikin waɗannan gawawwakin ya haramtu.
Kanti-ke, umthombo loba umgqomo wokukha amanzi uhlala uhlambulukile, kodwa loba ngubani othinta izidumbu lezi ungcolile.
37 In gawa ta fāɗi a irin da za a shuka, irin zai ci gaba da zama mai tsabta.
Nxa isidumbu sezinyamazana lezi singawela loba kuyiphi inhlanyelo esilungele ukuhlanyelwa, izahlala ihlambulukile.
38 Amma in an sa ruwa a irin sai kuma gawar ta fāɗi a kai, to, irin ya zama haram gare ku.
Kodwa nxa amanzi esethelwe enhlanyelweni, isidumbu sakhona besesiwela phezu kwayo, isingcolile kini.
39 “‘In dabbar aka yarda a ci ta mutu, duk wanda ya taɓa gawarta zai ƙazantu har yamma.
Nxa inyamazana elivunyelwe ukuyidla ingazifela, lowo othinta isidumbu sayo uzakuba ngongcolileyo kuze kuhlwe.
40 Duk wanda ya ci wani sashe na gawar dole yă wanke rigunansa, kuma zai ƙazantu har yamma. Duk wanda ya ɗauki gawar dole yă wanke rigunansa, zai kuwa ƙazantu har yamma.
Loba ngubani ozakudla inyama yalesisidumbu kumele ahlambulule izigqoko zakhe, uzakuba ngongcolileyo kuze kuhlwe. Loba ngubani ozaphakamisa lesisidumbu, kumele ahlambulule izigqoko zakhe, uzakuba ngongcolileyo kuze kuhlwe.
41 “‘Duk dabba mai rarrafe a ƙasa abin ƙyama ne; ba kuwa za a ci shi ba.
Loba yisiphi isinanakazana esihuquzelayo emhlabathini siyenyanyeka, kasingadliwa.
42 Ba za ku ci wani halittar da take rarrafe a ƙasa, ko tana jan ciki, ko tana tafiya a kan ƙafafu huɗu, ko a kan ƙafafu da yawa ba; abin ƙyama ne.
Akufanelanga lidle izinanakazana zonke ezihambahambayo emhlabathini, loba ngezihuquzela ngezisu loba ngezihamba ngazozonke zone loba ngezilenyawo ezinengi; ziyenyanyeka.
43 Kada ku ƙazantar da kanku ta wurin wani daga waɗannan halittu. Kada ku ƙazantar da kanku ta dalilinsu, ko a mai da ku haramtattu ta wurinsu.
Lingazingcolisi ngezinanakazana lezi, lingazingcolisi ngenxa yazo njalo lingayekeli zilingcolisa.
44 Ni ne Ubangiji Allahnku; ku tsarkake kanku ku kuma zama da tsarki, domin Ni mai tsarki ne. Kada ku ƙazantar da kanku ta wurin wani halittar da take rarrafe a ƙasa.
NginguThixo uNkulunkulu wenu, zihlambululeni libengcwele, ngoba mina ngingcwele. Lingazingcolisi ngezinanakazana ezihuquzelayo emhlabathini.
45 Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da ku daga Masar don in zama Allahnku; saboda haka ku zama da tsarki, domin Ni mai tsarki ne.
NginguThixo owalikhupha eGibhithe ukuze ngibe nguNkulunkulu wenu; kungakho wobani ngcwele, ngoba mina ngingcwele.
46 “‘Waɗannan ne ƙa’idodi game da dabbobi, tsuntsaye, da kowane abu mai rai da yake motsi a cikin ruwa, da kowace halitta mai rarrafe a ƙasa.
Le yiyo imithetho emayelana lezinyamazana, izinyoni, yonke into ephilayo entsheza emanzini lezinanakazana ezihuquzela emhlabathini.
47 Dole ku bambanta tsakanin haramtacce da halaltacce, tsakanin halittu masu ran da za a iya ci da waɗanda ba za a iya ci ba.’”
Kumele lehlukanise phakathi kwezingcolileyo lezihlambulukileyo, lehlukanise phakathi kwezidalwa eziphilayo ezingadliwa kanye lokungamelanga zidliwe.’”