< Firistoci 10 >

1 ’Ya’yan Haruna maza, Nadab da Abihu suka ɗauki farantansu, suka sa wuta a ciki, suka zuba turare a kai; suka kuma miƙa haramtacciyar wuta a gaban Ubangiji, ba irin wadda Ubangiji ya umarta ba.
LALAU iho la hoi, ka Aarona mau keiki o Nadaha a me Abihu, i ko laua mau ipuahi, a hahao ae la i ke ahi maloko, a kau hoi i ka mea ala maluna iho, a mohai aku la i ke ahi o ma ke alo o Iehova ka mea ana i kauoha ole ai ia laua.
2 Sai wuta ta fito daga Ubangiji ta cinye su, suka kuma mutu a gaban Ubangiji.
Puka mai la hoi ke ahi mai ke alo mai o Iehova, a ai iho la ia laua, a make iho la laua imua o Iehova.
3 Sai Musa ya ce Haruna, “Ga abin da Ubangiji yake nufi sa’ad da ya ce, “‘A cikin waɗanda suka kusace ni za a tabbata ni mai tsarki ne; a fuskar dukan mutane za a kuwa girmama ni.’” Haruna ya yi shiru.
Alaila olelo ae la o Mose ia Aarona, O ka mea keia a Iehova i olelo mai ai, i ka i ana, E hoanoia mai no wau e ka poe e hookokoke mai io'u nei, a e hoonaniia mai hoi au ma ke alo o na kanaka a pau. A hakanu iho la o Aarona.
4 Sai Musa ya kira Mishayel da Elzafan,’ya’yan Uzziyel kawun Haruna, ya ce musu, “Ku zo nan; ku ɗauki’yan’uwanku waje da sansani, daga gaban wuri mai tsarki.”
Kahea ae la hoi o Mose ia Misaela, a me Elezapana, na keiki a Uziela, ka hoahanau o ko Aarona makua, i aku la hoi ia laua, E hookokoke mai, o lawe aku i ko olua mau hoahanau mai ke alo aku o ke keenakapu, mawaho o kahi e hoomoana ai.
5 Sai suka zo suka ɗauke su, suna nan cikin taguwoyinsu, zuwa waje da sansani yadda Musa ya umarta.
Hookokoke ae la hoi laua, a halihali ae la ia laua iloko o ko laua mau kapa mawaho o kahi e hoomoana'i, e like me ka Mose olelo.
6 Sa’an nan Musa ya ce wa Haruna da Eleyazar da Itamar’ya’yansa maza, “Kada ku bar gashin kanku barkatai, kada kuma ku yage tufafinku, don kada ku mutu. Yin haka zai jawo fushin Ubangiji a kan dukan jama’a. Amma dangoginku, wato, dukan Isra’ilawa, suna iya kuka saboda waɗanda Ubangiji ya hallaka da wuta.
Olelo aku la hoi o Mose ia Aarona, a me Eleazara, a me Itamara, kana mau keiki, Mai wehe ae i ko oukou mau poo, aole hoi e uhae i ko oukou mau kapa, o make oukou, a kau mai ka inaina maluna o ka poe kanaka a pau; aka e uwe ko oukou poe hoahanau, ka ohana a pau o Iseraela, i ka aa ana a Iehova i kuni iho ai.
7 Kada ku bar ƙofar Tentin Sujada ko kuwa ku mutu, domin man Shafan Ubangiji yana kanku.” Saboda haka suka yi kamar yadda Musa ya faɗa.
Aole hoi oukou e hele mawaho o ka puka o ka halelewa o ke anaina, o make oukou; no ka mea, maluna o oukou ka aila poni o Iehova. A hana iho la lakou e like me ka olelo a Mose.
8 Sa’an nan Ubangiji ya yi magana da Haruna ya ce,
A olelo mai la o Iehova ia Aarona, i mai la,
9 “Kai da’ya’yanka maza, ba za ku sha ruwan inabi ko wani abu mai sa jiri ba a duk sa’ad da za ku shiga cikin Tentin Sujada, in ba haka ba za ku mutu. Wannan dawwammamiyar farilla ce wa tsararraki masu zuwa.
Mai inu i ka waina a me ka mea ona, o oe a me kau mau keiki me oe, i ka wa e hele ai oukou iloko o ka halelewa o ke anaina, o make oukou: he kanawai mau no ia i na hanauna o oukou;
10 Dole ku bambanta tsakanin mai tsarki da marar tsarki, tsakanin marar tsabta da mai tsabta,
I hiki hoi ia oukou ke hookaawale iwaena o ka hoano, a me ka hoano ole, a iwaena o ka haumia a me ka maemae;
11 za ku kuma koyar da Isra’ilawa dukan farillan da Ubangiji ya ba su ta wurin Musa.”
A e ao aku hoi oukou i na mamo a Iseraela, i na kanawai a pau a Iehova i olelo mai ai ia lakou, ma ka lima o Mose.
12 Musa ya ce wa Haruna da Eleyazar da Itamar’ya’yansa maza da suka ragu, “Ku ɗauki ragowar hadaya ta gari wadda aka yi hadaya ta ƙonawa da ita ga Ubangiji ku ci ba tare da yisti ba, a gefen bagaden, gama tsattsarka ne.
Olelo ae la hoi o Mose ia Aarona, a ia Eleazara, a ia Itamara, i kana mau keiki i koe mai, E lawe i ka mohaiai i koe mai o na mohai o Iehova i kamnahaia'ku ai ma ke ahi, a e ai ia mea me ka hu ole kokoke i ke kuahu; no ka mea, he mea hoano loa ia.
13 Ku ci shi a tsattsarkan wuri, gama rabonka ne da na’ya’yanka daga cikin hadayun da akan ƙone da wuta ga Ubangiji; gama haka aka umarce ni.
E ai hoi oukou ia mea ma kahi hoano; no ka mea, nau no ia, a na kau mau keiki noloko o na mohai o Iehova i kanmahaia ma ke ahi; no ka mea, pela wau i kauohaia mai ai.
14 Amma kai da’ya’yanka maza da mata za su iya ci ƙirjin da aka kaɗa, da kuma cinyar da aka miƙa. Ku ci su a wuri mai tsabta; an ba da su gare ku da kuma’ya’yanku a matsayin rabo daga hadaya ta salama ta Isra’ilawa.
E ai hoi oukou i ka umauma luli, a me ka uha mua hoali ma kahi maemae, o oe, a me kau mau keiki, a me kau mau kaikamahine me oe; no ka mea, o kou kuleana ia, a me ko na keiki au, o na mea i haawiia noloko o na alana o na mohaihoomalu a na mamo a Iseraela.
15 Cinyar da aka miƙa da kuma ƙirjin da aka kaɗa, dole a kawo su tare da ɓangarori kitsen hadayun da aka yi ta wuri wuta, don a kaɗa a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa. Wannan zai zama na kullayaumi gare ka da’ya’yanka, yadda Ubangiji ya umarta.”
E lawe mai lakou i ka uha hoali a me ka umauma luli me na mohai kaikea kuniia, e hooluli i mohaihoali ma ke alo o Iehova; a e lilo ia nau a na kau mau keiki me oe, ma ke kanawai mau loa, e like me ka Iehova kauoha.
16 Sa’ad da Musa ya nemi sani game da akuyar hadaya don zunubi, ya kuwa gane cewa an ƙone shi, sai ya yi fushi da Eleyazar da kuma Itamar,’ya’yan Haruna maza da suka ragu, ya kuma yi tambaya,
Imi ikaika ae la o Mose i ke kao mohailawehala, aia hoi, ua puhiia; a na huhu oia ia Eleazara a ia Itamara na keiki a Aarona i koe mai, i ae la,
17 “Me ya sa ba ku ci hadaya don zunubi a cikin wuri mai tsarki ba? Mafi tsaki ne; an ba ku ne don a ɗauke laifin jama’a ta wurin yin kafara saboda su a gaban Ubangiji.
No ke aha la i ai ole ai olua i ka mohailawehala ma kahi hoano, no ka mea, he mea hoano loa, a ua haawiia ia oukou, o hali i ka hewa o ke anaina, e hana hoi i kalahala uo lakou ma ko alo o Iehova!
18 Da yake ba a kai jininsa cikin wuri mai tsarki ba, ya kamata ku ci akuyar a wuri mai tsarki, kamar yadda na umarta.”
Eia hoi, aole i laweia mai ke koko maloko o kahi hoano, he pono no i ai io oukou ia mea ma kahi hoano, me a'u i kauoha aku ai.
19 Sai Haruna ya amsa wa Musa, “Yau sun miƙa hadayarsu don zunubi da kuma hadayarsu ta ƙonawa a gaban Ubangiji, ga kuma irin waɗannan abubuwa da suka same ni, da a ce na ci hadaya don zunubi yau, da zai yi kyau ke nan a gaban Ubangiji?”
A olelo ae la o Aarona ia Mose, Eia hoi, i keia la ua mohai aku laua i ka laua mohailawehala a me ka laua mohaikuni ma ke alo o Iehova; a ua loaa ia'u na mea e like me nei: a ina i ai au i ka mohailawehala, i keia la, ua pono anei ia i na maka o Iehova!
20 Da Musa ya ji haka, sai ya gamsu.
A lohe o Mose, he pono ia i kona manao.

< Firistoci 10 >