< Makoki 4 >
1 Zinariya ta rasa kyanta, hasken zinariya ya dushe! An warwatsar da tsarkakakkun duwatsu masu daraja a kan tituna.
Ninia sinenemegi gouli da gumi dagoi. Debolo Diasu gagui gele da logoba: le, afagogolesi diala.
2 Dubi samarin Sihiyona masu daraja, waɗanda a dā darajarsu ta isa nauyin zinariya, yanzu ana ɗaukar su a matsayin tukwanen ƙasa, aikin maginin tukwane!
Dunu da gouli bagadewane hanai, amo defele, Saione moilai bai bagade ayeligi amola a: fini da ninima dogolegei. Be wali, ninima ha lai dunu ilia da ninia ayeligi amola a: fini amo osoboga hamoi ofodo agoai ba: sa.
3 Ko diloli suna ba’ya’yansu nono su sha, amma mutanena sun zama marasa zuciya kamar jiminai a cikin jeji.
‘Wufi’ wa: me eme da ea manoma ha: i manu imunusa: dawa: Be na fi dunu da dalamole sio agoane, ilia manoma hame asigisa.
4 Domin ƙishirwa harshen jarirai ya manne a rufin bakinsu; yaran suna roƙo a ba su burodi, amma ba wanda ya ba su.
Ilia da mano dudubuma ha: i manu amola hano hame iabeba: le, ilia mano da udigili bogogia: sa. Mano ilia da ha: ga, ha: i manu ha: giwane edegesa, be dunu afaega ilima hamedafa iaha.
5 Waɗanda a dā sukan ci abinci mai daɗi yanzu su ne masu bara a tituna. Waɗanda a dā suke sa kaya masu kyau yanzu suna kwance a kan tarin toka.
Dunu amo da musa: ha: i manu ida: iwane nasu, be ilia da logoba: le udigili ha: ga bogogia: lala. Dunu amo musa: ilia ame amola ilia ada ilia da bagade gaguiwane noga: le bugili iasu, be wali ilia da isu salasua gila: leboba: sa lafia: sa.
6 Horon mutanena ya fi na Sodom girma, wadda aka hallaka farat ɗaya ba wani hannu da ya juya ya taimake ta.
Sodame fi dialu da Gode Ea hamobeba: le hedolowane se nabawane dafai. Be na fi ilia se dabe iasu da amo ilia se dabe iasu baligi dagoi.
7 ’Ya’yan sarakunansu sun fi ƙanƙara haske sun kuma fi madara fari, jikunansu sun fi murjani ja, kyansu kamar shuɗin yakutu.
Ninia hina bagade ea mano da ledo hamedei, hou noga: i amo da fedege agoane ahea: iya: i anegagi ofo defele ba: su. Ilia da gasa bagade, mae olole, dagumui amola hahawane bagade ba: i.
8 Amma yanzu sun fi dare duhu; ba a iya gane su a tituna. Fatar jikinsu ta manne da ƙasusuwansu; sun bushe kamar itace.
Be wali, ilia da udigili logoba: le, ilia odagi da ginafoi, ilia da: i da hafoga: le, ifa bioi agoane ba: le, geloga: le, gasa dabua heda: i ba: sa.
9 Gara waɗanda aka kashe su da takobi da waɗanda suke mutuwa da yunwa; sun rame domin rashin abinci a gona.
Dunu da ha amoga gegenana bogoi, ilia da hedolowane hale bogolegai. Be dunu amo da fa: no bogogia: i, ilia da ha: ga se lalaba ahoanawane bogogia: i.
10 Da hannuwansu mata masu tausayi sun dafa yaransu, suka zama masu abinci sa’ad da aka hallaka mutanena.
Gugunufinisisu hou da na fi dunuma doaga: beba: le, ilia da bagade beda: i. Eme ilia da ili dogolegei mano amo ili gobele mai.
11 Ubangiji ya saki fushinsa; ya zuba zafin fushinsa. Ya hura wuta a Sihiyona ta kuma cinye harsashin gininta.
Hina Gode da Ea gasa bagade ougi hou ilima iasi. E da Saione moilai bai bagade laluga ulagisili, moilai bai bagade da huluane nene sa: i.
12 Sarakunan duniya ba su gaskata ba, haka ma mutanen duniya, cewa magabta da maƙiya za su iya shiga ƙofofin Urushalima.
Fifi asi gala dunu huluanedafa amola ga fifi asi ouligisu dunu, ilia da ha lai dunu da Yelusaleme logo ga: su golili sa: imu Amo da hamedei agoane dawa: i.
13 Amma ya faru domin zunuban annabawanta da muguntar firistocinta, waɗanda suka zub da jinin masu adalci a cikinsu.
Be ha lai da golili sa: i dogoi. Bai Yelusaleme fi balofede dunu ilia wadela: le hamoi, amola ilia gobele salasu dunu da moloidafa dunu amo medole legema: ne hamoi.
14 Yanzu suna yawo barkatai a tituna kamar makafi. Sun ƙazantu da jini yadda ba wanda zai kuskura ya taɓa rigunansu.
Yelusaleme ouligisu dunu da si dofoi dunu agoai, udigili logoba: le dadoula ahoanusu. Ilia da: i da maga: mega uduli gafoiba: le, enoga ili digimu higa: i galu.
15 “Ku tafi! Ba ku da tsabta!” Haka mutane suke ihu suke ce musu. “Ku tashi daga nan! Ku tashi daga nan! Kada ku taɓa mu!” Sa’ad da suka gudu suna yawo, mutanen waɗansu ƙasashe suka ce, “Ba za su ci gaba da zama a nan ba.”
Dunu ilia da amane halale sia: i, “Gasigama! Dilia da ledo hamoi dagoi! Na mae digima!” Amaiba: le, ilia da fifi asi gala amoga da: neboba: lafia: i. Be ili da enoga hame lale sali.
16 Ubangiji kansa ya warwatsa su; ya daina duban su. Ba a ba firistoci girma, ba su ba dattawa gata.
Hina Gode Hisu da ili afagogolesi. Bai E da ili yolesi dagoi. Hina Gode da ninia gobele salasu dunu amola ninia ouligisu dunu ilima hame asigi galu.
17 Idanunmu sun gaji, suna ta dubawa ko taimako zai zo; mu sa ido ko za mu ga ƙasar da za tă iya taimakon mu.
Ninia da fidisu hohogola lai, be hamedafa ba: i. Ninia da fifi lai dunu enoga nini fidima: ne ouesalu, be enoga nini fidisu hame ba: i.
18 Ana bin sawunmu, ba za mu iya tafiya kan tituna ba. Ƙarshenmu ya kusa, kwanakinmu sun ƙare, gama ƙarshenmu ya zo.
Ninima ha lai dunu da nini medomusa: desega dialu. Amaiba: le, ninia da logoba: le lafia: lumu gogolei. Ninia eso da baligi dagoi ba: i. Dagosu da doaga: i.
19 Masu fafarar mu sun fi gaggafa mai firiya a sararin sama sauri; sun fafare mu a kan duwatsu suna fakon mu a jeji.
Buhiba da hedolowane muagadonini gogila dabe defele, ilia da nini gagumusa: segala: i. Ilia da agolo damana nini gagumusa: segala: i. Ilia da nini hafoga: i sogega gagulaligiba: le, ninia da fofogadigi.
20 Shafaffe na Ubangiji, numfashin ranmu, ya fāɗi cikin tarkonsu. Muna tunani cewa za mu iya rayuwa cikin sauran mutane a ƙarƙashin inuwarsa.
Hina Gode da ninia hina bagade ilegei. Amo dunu da ninia esalusu ea bai galu. Nini da ea fawane ninima ha lai dunu huluane ilima gaga: mu, amo dafawaneyale dawa: i. Be ninima ha lai ilia da ninia hina bagade gagulaligi.
21 Ku yi murna da farin ciki, ya Diyar Edom, ke mai zama a ƙasar Uz. Amma ke ma za a ba ki kwaf; za ki bugu ki zama tsirara.
Defea! Dilia Idome fi amola Ase fi dunu. Oufesega: ma! Nodomu galea, nodoma! Dilima gugunufinisisu da doaga: mu! Dilia amolawane da da: i nabadowane gogosiane dadoula masunu.
22 Ya Diyar Sihiyona, hukuncinki zai ƙare; ba zai sa zaman bautarki yă yi tsayi ba. Amma ya Diyar Edom, zai hukunta zunubinki yă tona tsiraicinki.
Saione moilai bai bagade da ea wadela: i hou amo dabe i dagoi. Hina Gode da nini mugululi asi amo ganodini bu bagade hame esaloma: mu. Be Idome fi, dilia! Hina Gode da dilima se iasu imunu. E da dilia wadela: le hamobe, dunu huluane ba: ma: ne, olemu.