< Makoki 3 >

1 Ni ne mutumin da ya ga azaba ta wurin bulalar fushin Ubangiji.
Я той муж, який бачив біду́ від жезла́ Його гніву, —
2 Ya kore ni, ya sa na yi tafiya a cikin duhu maimakon a cikin haske;
Він прова́див мене й допрова́див до те́мряви, а не до світла.
3 ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni sau da sau, dukan yini.
Лиш на мене все зно́ву обе́ртає руку Свою́ цілий день.
4 Ya sa fatar jikina da naman jikina sun tsufa ya kuma karya ƙasusuwana.
Він ви́снажив тіло моє й мою шкіру, мої кості сторо́щив,
5 Ya yi mini kwanton ɓauna ya kuma kewaye ni da baƙin ciki da kuma wahala.
обгородив Він мене, і мене оточи́в гіркото́ю та му́кою,
6 Ya sa na zauna a cikin duhu kamar waɗanda suka mutu da jimawa.
у темно́ті мене посадив, мов померлих давно́.
7 Ya kewaye ni yadda ba zan iya gudu ba; Ya daure ni da sarƙa mai nauyi.
Обгороди́в Він мене — і не ви́йду, тяжки́ми вчинив Він кайда́ни мої.
8 Ko lokacin da nake kira don neman taimako, ba ya jin addu’ata.
І коли я кричу́ й голошу́, затикає Він вуха Свої на молитву мою,
9 Ya tare hanyata da tubula na duwatsu; ya sa hanyata ta karkace.
Камінням обте́саним обгородив Він доро́ги мої, повикри́влював стежки́ мої.
10 Kamar beyar da take a laɓe tana jira, kamar zaki a ɓoye,
Він для мене ведме́дем чату́ючим став, немов лев той у схо́вищі!
11 ya janye ni daga kan hanya ya ɓatar da ni ya bar ni ba taimako.
Поплутав доро́ги мої та розша́рпав мене́, учинив Він мене опусто́шеним!
12 Ya ja kwarinsa ya sa in zama abin baratarsa.
Натягнув Свого лука й поставив мене, наче ціль для стріли́, —
13 Ya harbi zuciyata da kibiyoyin kwarinsa.
пустив стрі́ли до ни́рок моїх з Свого сагайдака́
14 Na zama abin dariya ga mutanena duka; suna yi mini ba’a cikin waƙa dukan yini.
Для всього наро́ду свого я став посміхо́виськом, глумли́вою піснею їхньою цілий день.
15 Ya cika ni da kayan ɗaci ya gundure ni da abinci mai ɗaci.
Наси́тив мене гіркото́ю, мене напоїв полино́м.
16 Ya kakkarya haƙorana da tsakuwa; ya tattake ni cikin ƙura.
І стер мені зу́би жорство́ю, до по́пелу кинув мене,
17 An hana ni salama; na manta da ko mene ne ake kira wadata.
і душа моя спо́кій згубила, забув я добро́.
18 Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare da kuma duk abin da nake begen samu daga wurin Ubangiji.”
І сказав я: Загублена сила моя, та моє сподіва́ння на Господа.
19 Na tuna da azabata da kuma sintiri, da na yi ta yi da ɗacin rai.
Згадай про біду́ мою й му́ку мою, про поли́н та отру́ту, —
20 Na tuna su sosai, sai kuma na ji ba daɗi a raina.
душа моя згадує безпереста́нку про це, і гнеться в мені.
21 Duk da haka na tuna da wannan na kuma sa bege ga nan gaba.
Оце я нага́дую серцеві своєму, тому то я маю надію:
22 Domin ƙaunar Ubangiji ba mu hallaka ba; gama jiyejiyanƙansa ba su ƙarewa.
Це милість Господня, що ми не поги́нули, бо не нокінчи́лось Його милосердя, —
23 Sababbi ne kowace safiya; amincinka kuwa mai girma ne.
нове́ воно кожного ра́нку, велика бо вірність Твоя!
24 Na ce wa kaina, “Ubangiji shi ne nawa; saboda haka zan jira shi.”
Господь — це мій у́діл, — говорить душа моя, — тому́ я надію на Нього склада́ю!
25 Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa, ga kuma wanda yake neman shi;
Господь добрий для тих, хто наді́ю на Нього кладе́, для душі, що шукає Його́!
26 yana da kyau ka jira shiru domin samun ceton Ubangiji.
Добре, коли люди́на в мовча́нні надію кладе́ на спасі́ння Господнє.
27 Yana da kyau mutum yă sha wuya tun yana yaro.
Добре для мужа, як носить ярмо́ в своїй мо́лодості, —
28 Bari yă zauna shiru shi kaɗai, gama haka Ubangiji ya sa yă yi.
нехай він самі́тно сидить і мовчить, як поклав Він на нього його́;
29 Bari yă ɓoye fuskarsa cikin ƙura kila akwai bege.
хай закриє він по́рохом у́ста свої, може є ще надія;
30 Bari yă ba da kumatunsa a mare shi, yă kuma bari a ci masa mutunci.
хай що́ку тому підставля́є, хто його б'є, своєю ганьбою наси́чується.
31 Gama Ubangiji ba ya yashe mutane har abada.
Бо Господь не наві́ки ж покине!
32 Ko da ya kawo ɓacin rai, zai nuna tausayi sosai, ƙaunarsa tana da yawa.
Бо хоч Він і засму́тить кого, проте зми́лується за Своєю великою ми́лістю, —
33 Gama ba haka kawai yake kawo wahala ko ɓacin rai ga’yan adam ba.
бо не мучить Він з серця Свого́, і не засмучує лю́дських синів.
34 Bai yarda a tattake’yan kurkuku a ƙasa ba,
Щоб топта́ти під своїми ногами всіх в'я́знів землі,
35 ko kuma a danne wa mutum hakkinsa a gaban Maɗaukaki,
щоб перед обличчям Всевишнього право люди́ни зігнути,
36 ko kuma a danne wa mutum shari’ar gaskiya ashe Ubangiji ba zai ga irin waɗannan abubuwa ba?
щоб гноби́ти люди́ну у справі судо́вій його́, — оцьо́го не має на оці Госпо́дь!
37 Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika in ba Ubangiji ne ya umarta ba?
Хто то скаже — і станеться це, як Господь того не наказав?
38 Ba daga bakin Maɗaukaki ne bala’i da abubuwa masu kyau suke fitowa ba?
Хіба не виходить усе з уст Всевишнього, — зле та добре?
39 Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni sa’ad da aka ba shi horo domin zunubansa?
Чого ж нарікає люди́на жива? Нехай ска́ржиться кожен на гріх свій.
40 Bari mu auna tafiyarmu mu gwada ta, sai mu kuma koma ga Ubangiji.
Пошукаймо доріг своїх та досліді́мо, і верні́мось до Господа!
41 Bari mu ɗaga zuciyarmu da hannuwanmu ga Allah na cikin sama, mu ce,
підіймі́мо своє серце та руки до Бога на небі!
42 “Mun yi zunubi mun yi tawaye ba ka kuwa gafarta ba.
Спроневі́рились ми й неслухня́ними стали, тому́ не пробачив Ти нам,
43 “Ka rufe kanka da fushi, ka fafare mu; ka karkashe mu ba tausayi.
закрився Ти гнівом і гнав нас, убивав, не помилував,
44 Ka rufe kanka da gajimare don kada addu’armu ta kai wurinka.
закрив Себе хмарою, щоб до Тебе молитва моя не дійшла.
45 Ka mai da mu tarkace da juji a cikin mutane.
Сміття́м та оги́дою нас Ти вчинив між наро́дами,
46 “Dukan maƙiyanmu suna ta yin mana magana marar daɗi.
наші всі вороги́ пороззявля́ли на нас свого рота,
47 Muna cika da tsoro, da lalatarwa da hallakarwa.”
страх та яма на нас поприхо́дили, руїна й погибіль.
48 Hawaye na kwararowa daga idanuna domin an hallaka mutanena.
Моє око сплива́є пото́ками во́дними через нещастя дочки́ мого люду.
49 Idanuna za su ci gaba da kwararowa da hawaye, ba hutawa.
Виливається око моє безупи́нно, нема бо пере́рви,
50 Har sai in Ubangiji ya duba daga sama ya gani.
аж поки не згля́неться та не побачить Госпо́дь із небе́с, —
51 Abin da nake gani yana kawo mini baƙin ciki domin dukan matan birnina.
моє око вчиняє журбу́ для моєї душі через до́чок усіх мого міста.
52 Maƙiyana suna farauta ta ba dalili kamar tsuntsu.
Ло́влячи, ло́влять мене, немов птаха, мої вороги безпричи́нно,
53 Sun yi ƙoƙari su kashe ni a cikin rami suka kuma jajjefe ni da duwatsu;
життя моє в яму замкну́ли вони, і камі́ннями кинули в мене.
54 ruwaye suka rufe kaina, sai na yi tunani cewa na kusa mutuwa.
Пливуть мені во́ди на го́лову, я говорю́: „ Вже погу́блений я!“
55 Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji, daga rami mai zurfi.
Кликав я, Господи, Йме́ння Твоє́ із найглибшої ями,
56 Ka ji roƙona, “Kada ka toshe kunnuwanka ka ƙi jin roƙona na neman taimako.”
Ти чуєш мій голос, — не захо́вуй же ву́ха Свого від зо́йку мого́, від блага́ння мого!
57 Ka zo kusa lokacin da na kira ka, kuma ka ce mini, “Kada ka ji tsoro.”
Ти близьки́й того дня, коли кличу Тебе, Ти говориш: „Не бійся!“
58 Ya Ubangiji, ka goyi bayana; ka fanshi raina.
За душу мою Ти змагався, о Господи, життя моє викупив Ти.
59 Ya Ubangiji, ka ga inda aka yi mini ba daidai ba. Ka shari’anta, ka ba ni gaskiya!
Ти бачиш, о Господи, кривду мою, — розсуди ж Ти мій суд!
60 Ka ga zurfin ramakonsu, da duk mugun shirin da suke yi mini.
Усю їхню по́мсту ти бачиш, всі за́думи їхні на мене,
61 Ya Ubangiji, ka ji zaginsu, da duka mugun shirin da suke yi mini
Ти чуєш, о Господи, їхні нару́ги, всі за́думи їхні на ме́не,
62 Abin da maƙiyana suke yin raɗa a kai game da ni duk yini.
мову повста́нців на мене та їхнє буркоті́ння на мене ввесь день.
63 Dube su! A zaune ko a tsaye, suna yi mini ba’a cikin waƙoƙinsu.
Побач їхнє сиді́ння та їхнє встава́ння, — як за́вжди глумли́ва їхня пісня!
64 Ka ba su abin da ya dace su samu, ya Ubangiji, domin abin da hannuwansu suka yi.
Заплати їм, о Господи, згідно з чином їхніх рук!
65 Ka sa yana ta rufe zuciyarsu, kuma bari la’anarka ta bi su.
Подай їм темно́ту на серце, прокля́ття Твоє нехай буде на них!
66 Ka fafare su cikin fushi ka hallaka su daga cikin duniya ta Ubangiji.
Своїм гнівом жени їх, і ви́губи їх з-під Господніх небе́с!

< Makoki 3 >