< Makoki 3 >

1 Ni ne mutumin da ya ga azaba ta wurin bulalar fushin Ubangiji.
Ngiyindodaebone inhlupheko ngentonga yolaka lwayo.
2 Ya kore ni, ya sa na yi tafiya a cikin duhu maimakon a cikin haske;
Ingikhokhele yangihambisa emnyameni kodwa hatshi ekukhanyeni.
3 ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni sau da sau, dukan yini.
Isibili iphenduke yamelana lami; iphendule isandla sayo imelene lami usuku lonke.
4 Ya sa fatar jikina da naman jikina sun tsufa ya kuma karya ƙasusuwana.
Igugisile inyama yami lesikhumba sami; yephulile amathambo ami.
5 Ya yi mini kwanton ɓauna ya kuma kewaye ni da baƙin ciki da kuma wahala.
Yakhile imelene lami, yangihanqa ngenyongo lobunzima.
6 Ya sa na zauna a cikin duhu kamar waɗanda suka mutu da jimawa.
Ingihlalise endaweni ezimnyama, njengabafa endulo.
7 Ya kewaye ni yadda ba zan iya gudu ba; Ya daure ni da sarƙa mai nauyi.
Ingibiyele ukuze ngingaphumi, yenza iketane lami lethusi laba nzima.
8 Ko lokacin da nake kira don neman taimako, ba ya jin addu’ata.
Njalo nxa ngikhala ngimemeza, ivalela phandle umkhuleko wami.
9 Ya tare hanyata da tubula na duwatsu; ya sa hanyata ta karkace.
Ibiyele indlela yami ngamatshe abaziweyo, yenza izindlela zami zagoba.
10 Kamar beyar da take a laɓe tana jira, kamar zaki a ɓoye,
Yaba kimi njengebhere elicathemeyo, isilwane ezindaweni zensitha.
11 ya janye ni daga kan hanya ya ɓatar da ni ya bar ni ba taimako.
Iphambule izindlela zami, yangidabudabula, yangenza unxiwa.
12 Ya ja kwarinsa ya sa in zama abin baratarsa.
Igobisile idandili layo, yangimisa njengento yokunenjwa ngomtshoko.
13 Ya harbi zuciyata da kibiyoyin kwarinsa.
Yenze amadodana esamba semitshoko yayo angena ezinsweni zami.
14 Na zama abin dariya ga mutanena duka; suna yi mini ba’a cikin waƙa dukan yini.
Ngaba yinhlekisa kibo bonke abantu bakithi, ingoma yabo usuku lonke.
15 Ya cika ni da kayan ɗaci ya gundure ni da abinci mai ɗaci.
Ingisuthise ngezinto ezibabayo, yanginathisa umhlonyane.
16 Ya kakkarya haƙorana da tsakuwa; ya tattake ni cikin ƙura.
Njalo ichoboze amazinyo ami ngokhethe, yangigiga emlotheni.
17 An hana ni salama; na manta da ko mene ne ake kira wadata.
Njalo wena walahla umphefumulo wami khatshana lokuthula; ngikhohlwe okuhle.
18 Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare da kuma duk abin da nake begen samu daga wurin Ubangiji.”
Ngakho ngithi: Kubhubhile amandla ami lethemba lami eNkosini.
19 Na tuna da azabata da kuma sintiri, da na yi ta yi da ɗacin rai.
Khumbula inhlupheko yami lokuzulazula kwami, umhlonyane lenyongo.
20 Na tuna su sosai, sai kuma na ji ba daɗi a raina.
Umphefumulo wami uhlala ukukhumbula, njalo ukhotheme phakathi kwami.
21 Duk da haka na tuna da wannan na kuma sa bege ga nan gaba.
Lokhu ngiyakubuyisela enhliziyweni yami, ngakho-ke ngiyathemba.
22 Domin ƙaunar Ubangiji ba mu hallaka ba; gama jiyejiyanƙansa ba su ƙarewa.
Kuyizihawu zeNkosi ukuthi kasiqedwanga, ngoba izisa zakhe kazipheli;
23 Sababbi ne kowace safiya; amincinka kuwa mai girma ne.
zintsha ikuseni yonke; lukhulu uthembeko lwayo.
24 Na ce wa kaina, “Ubangiji shi ne nawa; saboda haka zan jira shi.”
INkosi iyisabelo sami, kutsho umphefumulo wami; ngakho-ke ngizathemba kiyo.
25 Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa, ga kuma wanda yake neman shi;
INkosi ilungile kwabayilindelayo, kumphefumulo oyidingayo.
26 yana da kyau ka jira shiru domin samun ceton Ubangiji.
Kuhle ukuthi umuntu athembe, njalo ngokuthula kusindiso lweNkosi.
27 Yana da kyau mutum yă sha wuya tun yana yaro.
Kuhle emuntwini ukuthi athwale ijogwe ebutsheni bakhe.
28 Bari yă zauna shiru shi kaɗai, gama haka Ubangiji ya sa yă yi.
Kahlale yedwa, athule, ngoba isimethese lona.
29 Bari yă ɓoye fuskarsa cikin ƙura kila akwai bege.
Kabeke umlomo wakhe othulini; mhlawumbe kungaba khona ithemba.
30 Bari yă ba da kumatunsa a mare shi, yă kuma bari a ci masa mutunci.
Kanikele isihlathi sakhe komtshayayo; asuthe inhlamba.
31 Gama Ubangiji ba ya yashe mutane har abada.
Ngoba iNkosi kayiyikulahla kuze kube phakade.
32 Ko da ya kawo ɓacin rai, zai nuna tausayi sosai, ƙaunarsa tana da yawa.
Ngoba lanxa idabukisile, kanti izakuba lesihawu ngobunengi bezisa zayo.
33 Gama ba haka kawai yake kawo wahala ko ɓacin rai ga’yan adam ba.
Ngoba kayihluphi ngenhliziyo yayo idabukise abantwana babantu;
34 Bai yarda a tattake’yan kurkuku a ƙasa ba,
ukuchoboza ngaphansi kwenyawo zayo zonke izibotshwa zomhlaba;
35 ko kuma a danne wa mutum hakkinsa a gaban Maɗaukaki,
ukuphambukisa ilungelo lomuntu phambi kobuso boPhezukonke;
36 ko kuma a danne wa mutum shari’ar gaskiya ashe Ubangiji ba zai ga irin waɗannan abubuwa ba?
ukuphambanisa umuntu kudaba lwakhe, iNkosi kayikuboni yini?
37 Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika in ba Ubangiji ne ya umarta ba?
Ngubani ongakukhuluma, njalo kwenzeke, nxa iNkosi ingakulayanga?
38 Ba daga bakin Maɗaukaki ne bala’i da abubuwa masu kyau suke fitowa ba?
Kakuphumi ububi lokuhle emlonyeni woPhezukonke yini?
39 Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni sa’ad da aka ba shi horo domin zunubansa?
Ngakho usolelani umuntu ophilayo, umuntu ngezono zakhe?
40 Bari mu auna tafiyarmu mu gwada ta, sai mu kuma koma ga Ubangiji.
Asihlole silinge izindlela zethu, sibuyele eNkosini.
41 Bari mu ɗaga zuciyarmu da hannuwanmu ga Allah na cikin sama, mu ce,
Asiphakamisele inhliziyo lezandla zethu kuNkulunkulu emazulwini.
42 “Mun yi zunubi mun yi tawaye ba ka kuwa gafarta ba.
Thina siphambukile, saba lenkani; wena kawuthethelelanga.
43 “Ka rufe kanka da fushi, ka fafare mu; ka karkashe mu ba tausayi.
Wembese ngolaka, waxotshana lathi, wabulala, kawuhawukelanga.
44 Ka rufe kanka da gajimare don kada addu’armu ta kai wurinka.
Uzembese ngeyezi, ukuze kungedluli umkhuleko.
45 Ka mai da mu tarkace da juji a cikin mutane.
Usenze saba yimfucuza lezibi phakathi kwezizwe.
46 “Dukan maƙiyanmu suna ta yin mana magana marar daɗi.
Zonke izitha zethu zivule umlomo wazo zimelene lathi.
47 Muna cika da tsoro, da lalatarwa da hallakarwa.”
Ukwesaba lomgodi kukhona phambi kwethu, incithakalo lokwephuka.
48 Hawaye na kwararowa daga idanuna domin an hallaka mutanena.
Ilihlo lami lehlisa imifula yamanzi ngokuchitheka kwendodakazi yabantu bami.
49 Idanuna za su ci gaba da kwararowa da hawaye, ba hutawa.
Ilihlo lami liyajuluka, kaliyekeli, kungelakuma,
50 Har sai in Ubangiji ya duba daga sama ya gani.
ize ikhangele phansi ibone iNkosi isezulwini.
51 Abin da nake gani yana kawo mini baƙin ciki domin dukan matan birnina.
Ilihlo lami lenza umphefumulo wami ube buhlungu ngenxa yawo wonke amadodakazi omuzi wakithi.
52 Maƙiyana suna farauta ta ba dalili kamar tsuntsu.
Izitha zami zingizingele kabuhlungu njengenyoni, kungelasizatho.
53 Sun yi ƙoƙari su kashe ni a cikin rami suka kuma jajjefe ni da duwatsu;
Bayiqumile impilo yami emgodini, baphosa ilitshe phezu kwami.
54 ruwaye suka rufe kaina, sai na yi tunani cewa na kusa mutuwa.
Amanzi ageleza phezu kwekhanda lami; ngathi: Ngiqunyiwe.
55 Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji, daga rami mai zurfi.
Ngabiza ibizo lakho, Nkosi, ngisemgodini phansi;
56 Ka ji roƙona, “Kada ka toshe kunnuwanka ka ƙi jin roƙona na neman taimako.”
wezwa ilizwi lami; ungafihli indlebe yakho ekuphefumuleni kwami, ekukhaleleni kwami usizo.
57 Ka zo kusa lokacin da na kira ka, kuma ka ce mini, “Kada ka ji tsoro.”
Wasondela ngosuku lapho ngikubiza, wathi: Ungesabi.
58 Ya Ubangiji, ka goyi bayana; ka fanshi raina.
Nkosi, uzimele izindaba zomphefumulo wami, wahlenga impilo yami.
59 Ya Ubangiji, ka ga inda aka yi mini ba daidai ba. Ka shari’anta, ka ba ni gaskiya!
Nkosi, ubonile ukoniwa kwami; yahlulela udaba lwami.
60 Ka ga zurfin ramakonsu, da duk mugun shirin da suke yi mini.
Ubonile yonke impindiselo yabo, wonke amacebo abo amelene lami.
61 Ya Ubangiji, ka ji zaginsu, da duka mugun shirin da suke yi mini
Uzwile inhlamba yabo, Nkosi, wonke amacebo abo amelene lami,
62 Abin da maƙiyana suke yin raɗa a kai game da ni duk yini.
indebe zabangivukelayo, lokuzindla kwabo kumelene lami lonke usuku.
63 Dube su! A zaune ko a tsaye, suna yi mini ba’a cikin waƙoƙinsu.
Khangela ukuhlala kwabo, lokusukuma kwabo; ngiyingoma yabo.
64 Ka ba su abin da ya dace su samu, ya Ubangiji, domin abin da hannuwansu suka yi.
Buyisela kibo impindiselo, Nkosi, njengokomsebenzi wezandla zabo.
65 Ka sa yana ta rufe zuciyarsu, kuma bari la’anarka ta bi su.
Banike ubulukhuni benhliziyo, isiqalekiso sakho kibo.
66 Ka fafare su cikin fushi ka hallaka su daga cikin duniya ta Ubangiji.
Xotshana labo ngolaka, ubabhubhise bangabi ngaphansi kwamazulu eNkosi.

< Makoki 3 >