< Makoki 3 >

1 Ni ne mutumin da ya ga azaba ta wurin bulalar fushin Ubangiji.
Mi estas la viro, kiu spertis suferon sub la vergo de Lia kolero.
2 Ya kore ni, ya sa na yi tafiya a cikin duhu maimakon a cikin haske;
Min Li kondukis kaj irigis en mallumon, ne en lumon.
3 ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni sau da sau, dukan yini.
Nur sur min Li turnas Sian manon ĉiutage denove.
4 Ya sa fatar jikina da naman jikina sun tsufa ya kuma karya ƙasusuwana.
Li maljunigis mian karnon kaj haŭton, rompis miajn ostojn.
5 Ya yi mini kwanton ɓauna ya kuma kewaye ni da baƙin ciki da kuma wahala.
Li konstruis ĉirkaŭ mi, ĉirkaŭis min per maldolĉaĵoj kaj malfacilaĵoj.
6 Ya sa na zauna a cikin duhu kamar waɗanda suka mutu da jimawa.
En mallumon Li lokis min, kiel porĉiamajn mortintojn.
7 Ya kewaye ni yadda ba zan iya gudu ba; Ya daure ni da sarƙa mai nauyi.
Li ĉirkaŭbaris min, ke mi ne povu eliri; Li ligis min per pezaj ĉenoj.
8 Ko lokacin da nake kira don neman taimako, ba ya jin addu’ata.
Kvankam mi krias kaj vokas, Li kovras Siajn orelojn antaŭ mia preĝo.
9 Ya tare hanyata da tubula na duwatsu; ya sa hanyata ta karkace.
Li baris miajn vojojn per hakitaj ŝtonoj; Li kurbigis miajn vojetojn.
10 Kamar beyar da take a laɓe tana jira, kamar zaki a ɓoye,
Li estas por mi kiel urso en embusko, kiel leono en kaŝita loko.
11 ya janye ni daga kan hanya ya ɓatar da ni ya bar ni ba taimako.
Li depuŝis min de miaj vojoj, kaj disŝiris min; Li faris min objekto de teruro.
12 Ya ja kwarinsa ya sa in zama abin baratarsa.
Li streĉis Sian pafarkon, kaj starigis min kiel celon por Siaj sagoj.
13 Ya harbi zuciyata da kibiyoyin kwarinsa.
En miajn renojn Li pafis la filojn de Sia sagujo.
14 Na zama abin dariya ga mutanena duka; suna yi mini ba’a cikin waƙa dukan yini.
Mi fariĝis mokataĵo por mia tuta popolo, ilia ĉiutaga rekantaĵo.
15 Ya cika ni da kayan ɗaci ya gundure ni da abinci mai ɗaci.
Li satigis min per maldolĉaĵo, trinkoplenigis min per vermuto.
16 Ya kakkarya haƙorana da tsakuwa; ya tattake ni cikin ƙura.
Li disrompis miajn dentojn en malgrandajn pecojn, Li enpuŝis min en cindron.
17 An hana ni salama; na manta da ko mene ne ake kira wadata.
Mia animo estas forpuŝita for de paco; bonstaton mi forgesis.
18 Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare da kuma duk abin da nake begen samu daga wurin Ubangiji.”
Kaj mi diris: Pereis mia forto kaj mia espero al la Eternulo.
19 Na tuna da azabata da kuma sintiri, da na yi ta yi da ɗacin rai.
La memoro pri mia mizero kaj miaj suferoj estas vermuto kaj galo.
20 Na tuna su sosai, sai kuma na ji ba daɗi a raina.
Konstante rememorante tion, senfortiĝas en mi mia animo.
21 Duk da haka na tuna da wannan na kuma sa bege ga nan gaba.
Sed tion mi respondas al mia koro, kaj tial mi esperas:
22 Domin ƙaunar Ubangiji ba mu hallaka ba; gama jiyejiyanƙansa ba su ƙarewa.
Ĝi estas favorkoreco de la Eternulo, ke ni ne tute pereis; ĉar Lia kompatemeco ne finiĝis,
23 Sababbi ne kowace safiya; amincinka kuwa mai girma ne.
Sed ĉiumatene ĝi renoviĝas; granda estas Via fideleco.
24 Na ce wa kaina, “Ubangiji shi ne nawa; saboda haka zan jira shi.”
Mia parto estas la Eternulo, diras mia animo; tial mi esperas al Li.
25 Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa, ga kuma wanda yake neman shi;
La Eternulo estas bona por tiuj, kiuj esperas al Li, por la animo, kiu serĉas Lin.
26 yana da kyau ka jira shiru domin samun ceton Ubangiji.
Bone estas esperi pacience helpon de la Eternulo.
27 Yana da kyau mutum yă sha wuya tun yana yaro.
Bone estas al la homo, kiu portas jugon en sia juneco;
28 Bari yă zauna shiru shi kaɗai, gama haka Ubangiji ya sa yă yi.
Li sidas solece kaj silentas, kiam li estas ŝarĝita;
29 Bari yă ɓoye fuskarsa cikin ƙura kila akwai bege.
Li metas sian buŝon en polvon, kredante, ke ekzistas espero;
30 Bari yă ba da kumatunsa a mare shi, yă kuma bari a ci masa mutunci.
Li donas sian vangon al tiu, kiu lin batas; li satigas sin per malhonoro.
31 Gama Ubangiji ba ya yashe mutane har abada.
Ĉar ne por eterne forlasas la Sinjoro;
32 Ko da ya kawo ɓacin rai, zai nuna tausayi sosai, ƙaunarsa tana da yawa.
Se Li iun suferigas, Li ankaŭ kompatas pro Sia granda favorkoreco;
33 Gama ba haka kawai yake kawo wahala ko ɓacin rai ga’yan adam ba.
Ĉar ne el Sia koro Li sendas mizeron kaj suferon al la homoj.
34 Bai yarda a tattake’yan kurkuku a ƙasa ba,
Kiam oni premas sub siaj piedoj ĉiujn malliberulojn de la tero,
35 ko kuma a danne wa mutum hakkinsa a gaban Maɗaukaki,
Kiam oni forklinas la rajton de homo antaŭ la vizaĝo de la Plejaltulo,
36 ko kuma a danne wa mutum shari’ar gaskiya ashe Ubangiji ba zai ga irin waɗannan abubuwa ba?
Kiam oni estas maljusta kontraŭ homo en lia juĝa afero — Ĉu la Sinjoro tion ne vidas?
37 Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika in ba Ubangiji ne ya umarta ba?
Kiu povas per sia diro atingi, ke io fariĝu, se la Sinjoro tion ne ordonis?
38 Ba daga bakin Maɗaukaki ne bala’i da abubuwa masu kyau suke fitowa ba?
Ĉu ne el la buŝo de la Plejaltulo eliras la decidoj pri malbono kaj pri bono?
39 Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni sa’ad da aka ba shi horo domin zunubansa?
Kial murmuras homo vivanta? Ĉiu murmuru kontraŭ siaj pekoj.
40 Bari mu auna tafiyarmu mu gwada ta, sai mu kuma koma ga Ubangiji.
Ni trarigardu kaj esploru nian konduton, kaj ni revenu al la Eternulo;
41 Bari mu ɗaga zuciyarmu da hannuwanmu ga Allah na cikin sama, mu ce,
Ni levu nian koron kaj niajn manojn al Dio en la ĉielo.
42 “Mun yi zunubi mun yi tawaye ba ka kuwa gafarta ba.
Ni pekis kaj malobeis, kaj Vi ne pardonis.
43 “Ka rufe kanka da fushi, ka fafare mu; ka karkashe mu ba tausayi.
Vi kovris Vin per kolero kaj persekutis nin; Vi mortigis, Vi ne kompatis.
44 Ka rufe kanka da gajimare don kada addu’armu ta kai wurinka.
Vi kovris Vin per nubo, por ke ne atingu Vin la preĝo.
45 Ka mai da mu tarkace da juji a cikin mutane.
Vi faris nin balaindaĵo kaj abomenindaĵo inter la popoloj.
46 “Dukan maƙiyanmu suna ta yin mana magana marar daɗi.
Malfermegis kontraŭ ni sian buŝon ĉiuj niaj malamikoj.
47 Muna cika da tsoro, da lalatarwa da hallakarwa.”
Teruro kaj pereo trafis nin, ruinigo kaj malfeliĉo.
48 Hawaye na kwararowa daga idanuna domin an hallaka mutanena.
Torentojn da akvo verŝas mia okulo pri la malfeliĉo de la filino de mia popolo.
49 Idanuna za su ci gaba da kwararowa da hawaye, ba hutawa.
Mia okulo fluigas kaj ne ĉesas, ne ekzistas por ĝi halto,
50 Har sai in Ubangiji ya duba daga sama ya gani.
Ĝis la Eternulo ekrigardos kaj ekvidos de la ĉielo.
51 Abin da nake gani yana kawo mini baƙin ciki domin dukan matan birnina.
Mia okulo suferigas mian animon pri ĉiuj filinoj de mia urbo.
52 Maƙiyana suna farauta ta ba dalili kamar tsuntsu.
Senkaŭze ĉasas min kiel birdon miaj malamikoj;
53 Sun yi ƙoƙari su kashe ni a cikin rami suka kuma jajjefe ni da duwatsu;
Ili pereigas mian vivon en kavo, ili ĵetas sur min ŝtonojn.
54 ruwaye suka rufe kaina, sai na yi tunani cewa na kusa mutuwa.
Akvo leviĝis kontraŭ mian kapon, kaj mi diris: Mi tute pereis.
55 Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji, daga rami mai zurfi.
Mi vokis Vian nomon, ho Eternulo, el la profunda kavo;
56 Ka ji roƙona, “Kada ka toshe kunnuwanka ka ƙi jin roƙona na neman taimako.”
Vi aŭdis mian voĉon; ne kovru Vian orelon antaŭ mia vokado pri liberigo.
57 Ka zo kusa lokacin da na kira ka, kuma ka ce mini, “Kada ka ji tsoro.”
Vi alproksimiĝis, kiam mi vokis al Vi; Vi diris: Ne timu.
58 Ya Ubangiji, ka goyi bayana; ka fanshi raina.
Vi, ho Sinjoro, defendis mian juĝaferon; Vi liberigis mian vivon.
59 Ya Ubangiji, ka ga inda aka yi mini ba daidai ba. Ka shari’anta, ka ba ni gaskiya!
Vi vidis, ho Eternulo, la maljustaĵon, kiun mi suferas; juĝu mian aferon.
60 Ka ga zurfin ramakonsu, da duk mugun shirin da suke yi mini.
Vi vidis ilian tutan venĝon, ĉiujn iliajn intencojn kontraŭ mi.
61 Ya Ubangiji, ka ji zaginsu, da duka mugun shirin da suke yi mini
Vi aŭdis ilian insultadon, ho Eternulo, ĉiujn iliajn intencojn kontraŭ mi,
62 Abin da maƙiyana suke yin raɗa a kai game da ni duk yini.
La parolojn de tiuj, kiuj leviĝis kontraŭ min, kaj iliajn pensojn kontraŭ mi dum la tuta tago.
63 Dube su! A zaune ko a tsaye, suna yi mini ba’a cikin waƙoƙinsu.
Rigardu, kiam ili sidas kaj kiam ili leviĝas; mi ĉiam estas ilia rekantaĵo.
64 Ka ba su abin da ya dace su samu, ya Ubangiji, domin abin da hannuwansu suka yi.
Redonu al ili repagon, ho Eternulo, laŭ la faroj de iliaj manoj.
65 Ka sa yana ta rufe zuciyarsu, kuma bari la’anarka ta bi su.
Donu al ili doloron en la koro, sentigu al ili Vian malbenon.
66 Ka fafare su cikin fushi ka hallaka su daga cikin duniya ta Ubangiji.
Persekutu ilin en kolero, kaj ekstermu ilin el sub la ĉielo de la Eternulo.

< Makoki 3 >