< Makoki 3 >
1 Ni ne mutumin da ya ga azaba ta wurin bulalar fushin Ubangiji.
Kai teh nama e lungkhueknae dawk reithai rucatnae ka kâhmo e tami lah ka o.
2 Ya kore ni, ya sa na yi tafiya a cikin duhu maimakon a cikin haske;
Kai hah na pâlei teh angnae dawk laipalah hmonae dawk na cei sak.
3 ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni sau da sau, dukan yini.
Atangcalah, kai hah hnin touh thung a kut hoiyah na pakhuppathan.
4 Ya sa fatar jikina da naman jikina sun tsufa ya kuma karya ƙasusuwana.
Ka tak hoi ka vuennaw a hmawn sak teh, ka hrunaw hah a khoe.
5 Ya yi mini kwanton ɓauna ya kuma kewaye ni da baƙin ciki da kuma wahala.
Kai koe lah na rakhan teh reithai rucatnae hoi na kalup.
6 Ya sa na zauna a cikin duhu kamar waɗanda suka mutu da jimawa.
Ka dout tangcoungnaw patetlah a hmonae thung na o sak.
7 Ya kewaye ni yadda ba zan iya gudu ba; Ya daure ni da sarƙa mai nauyi.
Na paung teh karipoung e rui hoi kahlout thai hoeh nahanlah na katek.
8 Ko lokacin da nake kira don neman taimako, ba ya jin addu’ata.
Hramki hoi ka ka teh, pahrennae ka kâhei nakunghai, ka ratoumnae hah na coe pouh hoeh.
9 Ya tare hanyata da tubula na duwatsu; ya sa hanyata ta karkace.
Ka lamthung hai talung a e hoi na khan pouh. Ka lamthung a longkawi sak.
10 Kamar beyar da take a laɓe tana jira, kamar zaki a ɓoye,
Kai na ka pawm e tavom patetlah kâhronae dawk kaawm e sendek patetlah na o sak.
11 ya janye ni daga kan hanya ya ɓatar da ni ya bar ni ba taimako.
Ka lamthung na phen sak teh, kai hah thawkthawk na raboung. Kângue han awm laipalah na o sak.
12 Ya ja kwarinsa ya sa in zama abin baratarsa.
Ahnie licung a sawn teh, pala hoi ka hanelah a nue e patetlah na ta.
13 Ya harbi zuciyata da kibiyoyin kwarinsa.
Ahnie palacung teh ka kuen thung a kâen sak.
14 Na zama abin dariya ga mutanena duka; suna yi mini ba’a cikin waƙa dukan yini.
Kai teh ka taminaw e hmalah hnin touh thung dudamnae hoi la lah na sak awh hanelah ka o toe.
15 Ya cika ni da kayan ɗaci ya gundure ni da abinci mai ɗaci.
Na min ni kakhat e kung hoi na kawi sak teh, lungkhueknae hoi na phum.
16 Ya kakkarya haƙorana da tsakuwa; ya tattake ni cikin ƙura.
Ka hâ teh talung kate e hoi a khoe. Hraba hoi muen a ramuk.
17 An hana ni salama; na manta da ko mene ne ake kira wadata.
Ka lungthin muitha teh roumnae thung hoi na takhoe toung dawkvah, bawinae tie teh ka pahnim toe.
18 Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare da kuma duk abin da nake begen samu daga wurin Ubangiji.”
Ka ngaihawinae hoi ka lentoenae teh, BAWIPA ama koehoi a kahma toe telah ka ti.
19 Na tuna da azabata da kuma sintiri, da na yi ta yi da ɗacin rai.
Kaie reithai rucat ka khangnae, lungkhueknae hoi kakhat e naw na pahnim pouh hanh.
20 Na tuna su sosai, sai kuma na ji ba daɗi a raina.
Ka hringnae ni hote hnonaw hah pahnim hoeh niteh, ka thungvah pou ao. Kaie lungthin muitha hah tha ayoun sak.
21 Duk da haka na tuna da wannan na kuma sa bege ga nan gaba.
Hettelah ka lungthin bout na pouk sak nah ka ngaihawinae bout ka tawn.
22 Domin ƙaunar Ubangiji ba mu hallaka ba; gama jiyejiyanƙansa ba su ƙarewa.
Bangkongtetpawiteh, BAWIPA mae pahren lungmanae hoi ngaithoumnae teh nâtuek hai a poutnae ao hoeh dawkvah, maimouh teh rawk laipalah o awh.
23 Sababbi ne kowace safiya; amincinka kuwa mai girma ne.
Amom tangkuem a tha lah pahren lungmanae na pang sak. Nama e yuemkamcunae teh a lenpoung.
24 Na ce wa kaina, “Ubangiji shi ne nawa; saboda haka zan jira shi.”
BAWIPA teh kai hanelah doeh ao. Hatdawkvah, ka lungthin muitha ni ama teh a ngaihawi.
25 Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa, ga kuma wanda yake neman shi;
BAWIPA teh ama ka tawng e hoi ama kâuepnaw hanelah, ahawinae a sak pouh.
26 yana da kyau ka jira shiru domin samun ceton Ubangiji.
BAWIPA e rungngangnae duem ka ring e teh, kahawi e hno doeh.
27 Yana da kyau mutum yă sha wuya tun yana yaro.
Nawsai nah kahnam phu hanelah ao.
28 Bari yă zauna shiru shi kaɗai, gama haka Ubangiji ya sa yă yi.
Cathut ni a van kahnam a toung dawkvah, amadueng a tahung vaiteh, duem awm naseh.
29 Bari yă ɓoye fuskarsa cikin ƙura kila akwai bege.
Hote hmuen koe ngaihawinae ao thai dawkvah, amae a pahni teh vaiphu dawk hrueng naseh.
30 Bari yă ba da kumatunsa a mare shi, yă kuma bari a ci masa mutunci.
Ka tambei e tami hah hmaibei vang rek patueng pouh, a minhmai mathout naseh.
31 Gama Ubangiji ba ya yashe mutane har abada.
Bangkongtetpawiteh, Bawipa ni a yungyoe na pahnawt mahoeh.
32 Ko da ya kawo ɓacin rai, zai nuna tausayi sosai, ƙaunarsa tana da yawa.
Ama ni lung na mathoe sak nakunghai, a lentoe lungmanae hoi bout na pahren han doeh.
33 Gama ba haka kawai yake kawo wahala ko ɓacin rai ga’yan adam ba.
Bangkongtetpawiteh, taminaw lungmathoe sak e hoi rucatnae pha sak hanelah ngai hoeh.
34 Bai yarda a tattake’yan kurkuku a ƙasa ba,
Talai dawkvah, thongkabawtnaw khok rahim coungroe e hai thoseh,
35 ko kuma a danne wa mutum hakkinsa a gaban Maɗaukaki,
A lathueng Poung Cathut hmalah tami e lannae pahnawtnae hai thoseh,
36 ko kuma a danne wa mutum shari’ar gaskiya ashe Ubangiji ba zai ga irin waɗannan abubuwa ba?
Kayanae lahoi ayâ sungsaknae hai thoseh, Bawipa ni a ngai e nahoeh.
37 Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika in ba Ubangiji ne ya umarta ba?
Bawipa ni kâpoenae awm laipalah, tami ni dei e hah coung thai han namaw.
38 Ba daga bakin Maɗaukaki ne bala’i da abubuwa masu kyau suke fitowa ba?
A lathueng Poung e Cathut e pahni dawk hoi yawhawinae yawthoenae teh ka tho e doeh.
39 Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni sa’ad da aka ba shi horo domin zunubansa?
Ama e yon dawk reknae a khang e hah tami ni bangkongmaw a phuenang awh vaw.
40 Bari mu auna tafiyarmu mu gwada ta, sai mu kuma koma ga Ubangiji.
Maimae lamthungnaw hah maimouh ni tanouknae hoi tawng awh sei. BAWIPA koe lah bout kamlang awh sei.
41 Bari mu ɗaga zuciyarmu da hannuwanmu ga Allah na cikin sama, mu ce,
Kalvan kaawm e Cathut koe maimae lungthin hoi kutnaw dâw awh sei.
42 “Mun yi zunubi mun yi tawaye ba ka kuwa gafarta ba.
Kaimanaw ni ka payon teh na taran awh toe. Nama ni kayonnae na ngaithoum hoeh.
43 “Ka rufe kanka da fushi, ka fafare mu; ka karkashe mu ba tausayi.
Nama e lungkhueknae dawk minhmai na kamlang takhai teh, kaimouh koe lungmanae awm laipalah na thei toe.
44 Ka rufe kanka da gajimare don kada addu’armu ta kai wurinka.
Kaimae ratoumnae teh nama koe a cei thai hoeh nahanelah, tâmai hoi na ramuk pouh toe.
45 Ka mai da mu tarkace da juji a cikin mutane.
Nama ni kaimanaw teh miphunnaw e rahak vah, kakhin e hoi panuettho e eitaboung lah na o sak.
46 “Dukan maƙiyanmu suna ta yin mana magana marar daɗi.
Tarannaw ni kaimouh koe lah a pahni a ang awh.
47 Muna cika da tsoro, da lalatarwa da hallakarwa.”
Kaimouh koe takinae hoi karap teh a pha toe.
48 Hawaye na kwararowa daga idanuna domin an hallaka mutanena.
Kaie tami tanglanaw a rawk dawkvah, ka mit teh palang tui patetlah a lawng.
49 Idanuna za su ci gaba da kwararowa da hawaye, ba hutawa.
Ka mitphi teh palang tui ka lawng e patetlah poutnae awm laipalah a lawng.
50 Har sai in Ubangiji ya duba daga sama ya gani.
BAWIPA ni kalvan hoi a khetcathuk teh a hmu.
51 Abin da nake gani yana kawo mini baƙin ciki domin dukan matan birnina.
Ka khopui thung e canu tanglanaw abuemlae kecu dawk, ka mit ni ka lungthin dawk a pataw sak.
52 Maƙiyana suna farauta ta ba dalili kamar tsuntsu.
Bang hoeh e dawk ka tarannaw ni, tava patetlah na pâyuep awh.
53 Sun yi ƙoƙari su kashe ni a cikin rami suka kuma jajjefe ni da duwatsu;
Ahnimouh ni ka hringo tangkom dawk na pabo teh, talungnaw hoi na ratet sin awh.
54 ruwaye suka rufe kaina, sai na yi tunani cewa na kusa mutuwa.
Ka lû dawk hoi tui ni muen na licung teh, ka due han toe telah ka pouk.
55 Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji, daga rami mai zurfi.
Oe BAWIPA, kai ni tangkom thung hoi nama e na min teh ka kaw.
56 Ka ji roƙona, “Kada ka toshe kunnuwanka ka ƙi jin roƙona na neman taimako.”
Kaie ka kâheinae lawk na thai teh ka ka navah, na hnâpakeng laipalah awm hanh.
57 Ka zo kusa lokacin da na kira ka, kuma ka ce mini, “Kada ka ji tsoro.”
Kai ni nama na kawnae hnin nah ka teng na tho teh, taket hanh na ti pouh.
58 Ya Ubangiji, ka goyi bayana; ka fanshi raina.
Oe BAWIPA nama ni ka lungthin na rungngang pouh teh, ka hringnae na ratang.
59 Ya Ubangiji, ka ga inda aka yi mini ba daidai ba. Ka shari’anta, ka ba ni gaskiya!
Oe BAWIPA nama ni kapayonnaw na hmu toe. Kai hanlah lawk na ceng pouh haw.
60 Ka ga zurfin ramakonsu, da duk mugun shirin da suke yi mini.
Nama ni kai ka tak dawk thoe ka sak e taminaw e kahawihoehe pouknae hah na hmu pouh.
61 Ya Ubangiji, ka ji zaginsu, da duka mugun shirin da suke yi mini
Oe BAWIPA kai ka tak dawk thoe ka sak e pathoenae hoi khokhannae pueng teh, nama ni na thai.
62 Abin da maƙiyana suke yin raɗa a kai game da ni duk yini.
Ka tarannaw ni a dei e hoi a pouk e naw pueng teh, hnin touh thung a sak awh.
63 Dube su! A zaune ko a tsaye, suna yi mini ba’a cikin waƙoƙinsu.
Ahnimae tahungnae kangduenae hah khenhaw! Kai teh ahnimouh e pathoe hanelah ka o.
64 Ka ba su abin da ya dace su samu, ya Ubangiji, domin abin da hannuwansu suka yi.
Oe BAWIPA amamae kut hoi a sak e pueng dawk aphu teh bout poe haw.
65 Ka sa yana ta rufe zuciyarsu, kuma bari la’anarka ta bi su.
Ahnimae lungthin patak sak nateh, nama e thoebonae ahnimae lathueng phat naseh.
66 Ka fafare su cikin fushi ka hallaka su daga cikin duniya ta Ubangiji.
BAWIPA e kalvan rahim hoi na lungkhueknae hoi ahnimanaw teh be raphoe haw.