< Makoki 2 >

1 Yadda Ubangiji ya rufe Diyar Sihiyona da gizagizan fushi! Ya jefar da darajar Isra’ila daga sama zuwa ƙasa; bai tuna da wurin ɗora ƙafafunsa ba a ranar fushinsa.
INkosi iyigubuzele kangakanani indodakazi yeZiyoni ngeyezi entukuthelweni yayo, yaphosa ubuhle bukaIsrayeli busuka emazulwini busiya emhlabeni; njalo kayisikhumbulanga isenabelo senyawo zayo ngosuku lwentukuthelo yayo!
2 Ubangiji ya hallakar da wurin zaman Yaƙub ba tausayi; A cikin fushinsa kuma zai rurrushe kagaran Diyar Yahuda. Ya ƙasƙantar da mulki da masu mulki.
INkosi iginyile zonke indawo zokuhlala zikaJakobe, ingahawukeli; ekuthukutheleni kwayo idilizile izinqaba zendodakazi yakoJuda, yazisa emhlabathini; yangcolisa umbuso leziphathamandla zawo.
3 A cikin zafin fushi ya fasa kowane ƙaho na Isra’ila. Ya janye hannun damansa sa’ad da maƙiyi ya zo. Ya yi ƙuna a cikin Yaƙub kamar wuta mai ƙone duk abin da yake kusa da ita.
Iqumile ngokuvutha kolaka lwayo lonke uphondo lwakoIsrayeli; yabuyisela emuva isandla sayo sokunene phambi kwesitha; yatshisa imelene loJakobe njengomlilo welangabi oqothula inhlangothi zonke.
4 Kamar abokin gāba, ya ɗana bakansa; hannun damansa na shirye. Kamar maƙiyi, ya kashe duk wanda idonsa ya ji daɗin gani; ya zuba fushinsa kamar wuta a kan tenti na Diyar Sihiyona.
Igobisile idandili layo njengesitha; yema ngesandla sayo njengesitha; yabulala zonke izinto eziloyisekayo zamehlo ethenteni lendodakazi yeZiyoni; yathulula ulaka lwayo njengomlilo.
5 Ubangiji kamar maƙiyi ne; ya hallaka Isra’ila. Ya hallaka wurarenta duka ya kuma hallaka kagaranta. Ya ƙara yawan makoki da baƙin ciki wa Diyar Yahuda.
INkosi yaba njengesitha; yaginya uIsrayeli, yaginya zonke izigodlo zakhe, yachitha inqaba zakhe; yandisa ukulila lesililo kundodakazi yakoJuda.
6 Ya rushe haikalinsa kamar lambu; ya hallaka wurin yi masa sujada. Ubangiji ya sa Sihiyona ta manta da bukukkuwanta da kuma ranakunta na Asabbaci; a cikin zafin fushinsa ya watsar da sarki da firist.
Ithethe ngodlakela idumba layo njengesivande; yachitha indawo yakhe yokuhlanganyela; uJehova wenza ukuthi kukhohlakale eZiyoni umkhosi omisiweyo lesabatha; wadelela inkosi lompristi ngokuvutha kolaka lwakhe.
7 Ubangiji ya ƙi bagadensa ya kuma yi wofi da haikalinsa. Ya ba maƙiyinta fadodinta; suka yi sowa a cikin gidan Ubangiji kamar a ranar da ake yin biki.
INkosi ilahlile ilathi layo; yadelela indawo yayo engcwele; yanikela esandleni sesitha imiduli yezigodlo zayo. Zakhupha umsindo endlini yeNkosi njengosukwini lomkhosi omisiweyo.
8 Ubangiji ya ƙuduri niyya yă rushe bangon da yake kewaye da Diyar Sihiyona. Ya auna da igiyar awo bai fasa hallaka ta ba. Ya sa katanga da katanga duk suka lalace.
INkosi yacabanga ukuchitha umduli wendodakazi yeZiyoni; yelulile intambo yokulinganisa; kayibuyisanga isandla sayo ekuginyeni; ngakho yenza ukuthi kulile umthangala lomduli, kanyekanye kuphele amandla.
9 Ƙofofinta sun nutse a cikin ƙasa; ya kakkarya ƙarafanta. Sarakunanta da’ya’yan sarakunanta duk an kai su bauta cikin waɗansu ƙasashe, babu sauran doka, annabawa kuma ba su samun wahayi daga wurin Ubangiji.
Amasango ayo atshonile emhlabathini; yabhubhisa yephula imigoqo yayo; inkosi yayo leziphathamandla zayo ziphakathi kwabezizwe; kakulamthetho; labaprofethi bayo kabatholi umbono uvela eNkosini.
10 Dattawan Diyar Sihiyona sun zauna shiru a ƙasa; suka kuma sa rigar buhu.’Yan matan Urushalima suka sunkuyar da kawunansu ƙasa.
Abadala bendodakazi yeZiyoni bahlezi emhlabathini, bathule, bathele uthuli ekhanda labo, babhince amasaka; izintombi zeJerusalema zikhothamisele emhlabathini amakhanda azo.
11 Idanuna sun dushe don yawan kuka, raina na cike da baƙin ciki; zuciyata ta karaya domin mutanena sun hallaka, domin yara da jarirai suna suma a kan hanyoyi a cikin birni.
Amehlo ami ayaphela ngezinyembezi, imibilini yami idungekile, isibindi sami sithululelwe emhlabathini, ngenxa yokwephuka kwendodakazi yabantu bami; ngoba umntwana lomunyayo bayadangala ezitaladeni zomuzi.
12 Suna ce wa uwayensu, “Ina burodi da ruwan inabi?” Yayinda suke suma kamar mutanen da aka ji masu ciwo a cikin birni, sa’ad da suke mutuwa a hannuwan uwayensu.
Bathi kubonina: Angaphi amabele lewayini? lapho bedangala njengabagwaziweyo ezitaladeni zomuzi, lapho umphefumulo wabo uzithululela esifubeni sabonina.
13 Me zan ce miki? Da me zan kwatanta ki, ke Diyar Urushalima? Da me zan misalta ki, yadda zan iya yi miki ta’aziyya, Ke Budurwa Diyar Sihiyona? Ciwonki yana da zurfi kamar teku. Wane ne zai iya warkar da ke?
Ngingakufakazelani? Kuyini engingakufananisa lawe, wena ndodakazi yeJerusalema? Kuyini engingakulinganisa lawe, ukuze ngikududuze, ntombi emsulwa ndodakazi yeZiyoni? Ngoba ukwephuka kwakho kukhulu njengolwandle; ngubani ongakwelapha?
14 Wahayin annabawanki ƙarya ne kuma marasa amfani; ba su tona zunubanki ba yadda za su iya ceto ki daga bauta ba. Sun yi miki annabcin ƙarya marar amfani.
Abaprofethi bakho bakubonele okuyize lokungafanelanga, kabakuvezanga ukona kwakho, ukuze babuyise ukuthunjwa kwakho, kodwa bakubonele imithwalo yamanga lezinkohliso.
15 Duk masu wucewa suna yi miki tafi na reni; suna yi wa Diyar Urushalima tsaki suna kaɗa kai suna cewa, “Wannan ne birnin da aka ce kyakkyawa ne, mai farantawa dukan duniya rai?”
Bonke abedlulayo ngendlela batshaya izandla ngawe, bancife, banikine ikhanda labo ngendodakazi yeJerusalema, besithi: Yiwo lo umuzi yini abathi ngawo uyikuphelela kobuhle, intokozo yomhlaba wonke?
16 Maƙiyanki duka suna ta surutu game da ke; suna tsaki suna cizon haƙora suna cewa, “Mun hallaka ta. Wannan ce ranar da muke jira; yau mun gan ta.”
Zonke izitha zakho zikukhamisele umlomo wazo, ziyancifa, zigedle amazinyo, zithi: Siwuginyile; isibili lolu lusuku ebesilulindele, sesilutholile, silubonile.
17 Ubangiji ya yi abin da ya shirya; ya cika maganarsa, wadda ya umarta tun daɗewa. Ya jefar da ke ba tausayi, ya bari maƙiya sun yi nasara da ke, ya ɗaukaka ƙahon maƙiyanki.
INkosi yenzile ebikucebile, igcwalisile ilizwi layo eyalilaya kusukela ensukwini zendulo; idilizile, kayihawukelanga; yenzile ukuthi isitha sithokoze phezu kwakho; yaphakamisa uphondo lwabamelene lawe.
18 Zuciyar mutane ta yi kuka ga Ubangiji. Ya bangon Diyar Urushalima, bar hawayenki su zuba kamar rafi dare da rana; kada ki huta, kada idanunki su huta.
Inhliziyo yabo yakhala eNkosini: Wena mthangala wendodakazi yeZiyoni, inyembezi kazehle njengomfula imini lobusuku; ungaziphi ukuphumula, inhlamvu yelihlo lakho ingapheli!
19 Ki tashi, ki yi kuka cikin dare, dare na yi sai ki fara kuka; kina buɗewa Ubangiji zuciyarki. Ki ɗaga hannuwanki gare shi domin rayukan’ya’yanki, waɗanda suka suma don yunwa a kan kowane titi.
Sukuma, unqongoloze ebusuku ekuqaleni kwemilindo, uthulule inhliziyo yakho njengamanzi phambi kobuso beNkosi; uphakamise izandla zakho kuyo ngenxa yempilo yabantwana bakho abancinyane, abaphela amandla ngenxa yendlala ekuqaleni kwaso sonke isitalada.
20 “Ka duba, ka gani ya Ubangiji. Wane ne ka taɓa yi wa haka? Ko ya kamata uwaye su ci’ya’yansu,’ya’yan da suka yi reno? Ko ya kamata a kashe firistoci da annabawa a cikin haikalin Ubangiji?
Bona, Nkosi, ukhangele ukuthi wenze njalo kubani. Abesifazana bazakudla isithelo sabo yini, abantwana abancinyane ababasingathileyo? Umpristi lomprofethi bazabulawa endaweni engcwele yeNkosi yini?
21 “Matasa da tsofaffi duk suna kwanciya a cikin ƙurar tituna; an karkashe matasa da’yan matana da takobi. Ka kashe su a ranar fushinka; ka kashe su ba tausayi.
Abatsha labadala balele emhlabathini ezitaladeni; intombi zami ezimsulwa lamajaha ami bawile ngenkemba; ubabulele osukwini lolaka lwakho, ujuqile kawuhawukelanga.
22 “Kamar yadda kake yin gayyata a ranar biki, haka kake kawo mini tsoro a kowane gefe. A ranar fushin Ubangiji ba mai tserewa ba wanda zai tsira; maƙiyina ya kashe waɗanda na yi renonsu, na kuma lura da su.”
Wabiza njengosukwini olumisiweyo izesabiso zami inhlangothi zonke, ukuze ngosuku lolaka lweNkosi kakho ophunyukileyo loseleyo; labo engabasingathayo ngabakhulisa isitha sami sabaqeda.

< Makoki 2 >