< Makoki 2 >

1 Yadda Ubangiji ya rufe Diyar Sihiyona da gizagizan fushi! Ya jefar da darajar Isra’ila daga sama zuwa ƙasa; bai tuna da wurin ɗora ƙafafunsa ba a ranar fushinsa.
In kasrkusrak lun Leum, El afinya Zion ke lohsr matoltol. El ekulla ma wo nukewa lun acn we nu ke ma na pilasr. Finne Tempul lal, El ngetla liki pac ke len in kasrkusrak lal.
2 Ubangiji ya hallakar da wurin zaman Yaƙub ba tausayi; A cikin fushinsa kuma zai rurrushe kagaran Diyar Yahuda. Ya ƙasƙantar da mulki da masu mulki.
Leum El kunausla siti srisrik nukewa in acn Judah, ac tiana pakomuta. El kunausya pot ku ma lisring acn we. El aklusrongtenye tokosrai sac ac mwet kol nukewa lun acn we.
3 A cikin zafin fushi ya fasa kowane ƙaho na Isra’ila. Ya janye hannun damansa sa’ad da maƙiyi ya zo. Ya yi ƙuna a cikin Yaƙub kamar wuta mai ƙone duk abin da yake kusa da ita.
In kasrkusrak lal El kunausya ku lun Israel; El tia lungse kasrekut ke mwet lokoalok elos tuku. El kasrkusrak lain kut oana sie e su esukak ma nukewa.
4 Kamar abokin gāba, ya ɗana bakansa; hannun damansa na shirye. Kamar maƙiyi, ya kashe duk wanda idonsa ya ji daɗin gani; ya zuba fushinsa kamar wuta a kan tenti na Diyar Sihiyona.
El aksuwosye mwe pisr natul nu kacsr oana mwet lokoalok se; El onelosla nukewa su kut tuh lungse ac insewowokin meet. Inge in acn Jerusalem kut arulana pulakin usren kasrkusrak lal.
5 Ubangiji kamar maƙiyi ne; ya hallaka Isra’ila. Ya hallaka wurarenta duka ya kuma hallaka kagaranta. Ya ƙara yawan makoki da baƙin ciki wa Diyar Yahuda.
Leum El kunausla Israel oana sie mwet lokoalok; El oru tuh pot ku ac inkul fulat sin tokosra in arulana mwesri. El use nu fin mwet Judah mwe asor su wangin saflaiya.
6 Ya rushe haikalinsa kamar lambu; ya hallaka wurin yi masa sujada. Ubangiji ya sa Sihiyona ta manta da bukukkuwanta da kuma ranakunta na Asabbaci; a cikin zafin fushinsa ya watsar da sarki da firist.
El fukulya Tempul su kut alu nu sel we nu ke ip srisrik. El tulokinya in wanginla len mutal ac len Sabbath. Tokosra ac mwet tol elos kewa pulakin kuiyen kasrkusrak lal.
7 Ubangiji ya ƙi bagadensa ya kuma yi wofi da haikalinsa. Ya ba maƙiyinta fadodinta; suka yi sowa a cikin gidan Ubangiji kamar a ranar da ake yin biki.
Leum El ngetla liki loang in orek kisa lal, ac som liki Tempul mutal sel. El lela mwet lokoalok in ikruiya pot kac. Ke elos kutangla, elos sasa in acn ma kut tuh engan in alu we meet.
8 Ubangiji ya ƙuduri niyya yă rushe bangon da yake kewaye da Diyar Sihiyona. Ya auna da igiyar awo bai fasa hallaka ta ba. Ya sa katanga da katanga duk suka lalace.
LEUM GOD El otela mu pot Zion enenu na in ikori. El srikeya in kalem na pwaye lupan acn ma ac kunausyukla. Tower ac pot in kalkal uh tukeni na oan musalla.
9 Ƙofofinta sun nutse a cikin ƙasa; ya kakkarya ƙarafanta. Sarakunanta da’ya’yan sarakunanta duk an kai su bauta cikin waɗansu ƙasashe, babu sauran doka, annabawa kuma ba su samun wahayi daga wurin Ubangiji.
Mutunpot kac pukpuki oan mokutkuti, ac osra kac uh kipatpat uh. Inge tokosra ac mwet leum uh kewa elos oasr in sruoh. Ma Sap uh tia sifil lutiyuk, ac wanginla aruruma lun mwet palu ma tuku sin LEUM GOD.
10 Dattawan Diyar Sihiyona sun zauna shiru a ƙasa; suka kuma sa rigar buhu.’Yan matan Urushalima suka sunkuyar da kawunansu ƙasa.
Mwet matu lun Jerusalem elos muta infohk uh tia kas. Kutkut oan fin sifalos ac elos nukum nuknuk yohk eoa. Mutan fusr elos srimi nwe infohk uh.
11 Idanuna sun dushe don yawan kuka, raina na cike da baƙin ciki; zuciyata ta karaya domin mutanena sun hallaka, domin yara da jarirai suna suma a kan hanyoyi a cikin birni.
Mutuk totola ke tung, ac insiuk keoklana. Nga foroti in asor luk ke mwet luk su kunausyukla. Tulik fusr ac tulik srisrik uh mulalla na oan fin inkanek in siti uh.
12 Suna ce wa uwayensu, “Ina burodi da ruwan inabi?” Yayinda suke suma kamar mutanen da aka ji masu ciwo a cikin birni, sa’ad da suke mutuwa a hannuwan uwayensu.
Elos tung nu sin nina kialos ke elos masrinsral ac malu; Elos ikor fin inkanek uh oana in fakfuki elos. Ac kuiyalos sriksrikeni nwe ke na elos misa inpoun nina kialos.
13 Me zan ce miki? Da me zan kwatanta ki, ke Diyar Urushalima? Da me zan misalta ki, yadda zan iya yi miki ta’aziyya, Ke Budurwa Diyar Sihiyona? Ciwonki yana da zurfi kamar teku. Wane ne zai iya warkar da ke?
O Jerusalem, Jerusalem saok sik, mea nga ku in fahk? Nga ac akwoye kom fuka? Wangin mwet nu pulakin keok ouinge. Ongoiya nu sum inge yoklana, oana lupan meoa uh. Wanginna finsrak in sifil akwoyeyuk kom.
14 Wahayin annabawanki ƙarya ne kuma marasa amfani; ba su tona zunubanki ba yadda za su iya ceto ki daga bauta ba. Sun yi miki annabcin ƙarya marar amfani.
Wangin ma mwet palu lom tuh fahk nu sum sayen kikiap mukena. Kas in luti lalos nu sum kiapwekomla, mweyen elos tia fahkak ma koluk lom. Elos oru kom nunku mu kom tia enenu in auliyak.
15 Duk masu wucewa suna yi miki tafi na reni; suna yi wa Diyar Urushalima tsaki suna kaɗa kai suna cewa, “Wannan ne birnin da aka ce kyakkyawa ne, mai farantawa dukan duniya rai?”
Mwet ma fahsryak in siti uh ngetot liye kom ac srengak sum. Elos usruk sifalos ac isrun musalla lun Jerusalem, ac fahk, “Ku siti na kato sac pa inge? Ku pa inge wo se ma faclu yukin uh?”
16 Maƙiyanki duka suna ta surutu game da ke; suna tsaki suna cizon haƙora suna cewa, “Mun hallaka ta. Wannan ce ranar da muke jira; yau mun gan ta.”
Mwet lokoalok lom nukewa aksruksrukye kom ac sracsralik liye kom ke srunga lalos. Elos sralak ngoasrolos ac fahk, “Kut kunausulla! Pa inge len se kut muta soano ah!”
17 Ubangiji ya yi abin da ya shirya; ya cika maganarsa, wadda ya umarta tun daɗewa. Ya jefar da ke ba tausayi, ya bari maƙiya sun yi nasara da ke, ya ɗaukaka ƙahon maƙiyanki.
LEUM GOD El tufahna orala ma se El tuh aksangengye kut fahk mu El ac oru ah; El kunauskutla ac wanginna pakomuta lal nu sesr, oana ke El tuh fahk nu sesr pacl loeloes somla ah. El sang kutangla nu sin mwet lokoalok lasr, ac akenganyalos ke kunausyukla kut uh.
18 Zuciyar mutane ta yi kuka ga Ubangiji. Ya bangon Diyar Urushalima, bar hawayenki su zuba kamar rafi dare da rana; kada ki huta, kada idanunki su huta.
O Jerusalem, lela pot ku lom in wowoyak nu sin Leum! Lela sroninmotom in sororla oana infacl ke len ac fong. Oru nwe ke na kom mwemelilla ke tung ac asor.
19 Ki tashi, ki yi kuka cikin dare, dare na yi sai ki fara kuka; kina buɗewa Ubangiji zuciyarki. Ki ɗaga hannuwanki gare shi domin rayukan’ya’yanki, waɗanda suka suma don yunwa a kan kowane titi.
Lela kom in tukaki tukakyak ac pang nu sin Leum ke fong nufon se; Fahkak nufon ma oan in nunak lom an nu sel, ac kwafe sel Elan pakoten nu sin tulik nutum Su masrinsral ac apkuran in misa ke insruwasrik in inkanek nukewa!
20 “Ka duba, ka gani ya Ubangiji. Wane ne ka taɓa yi wa haka? Ko ya kamata uwaye su ci’ya’yansu,’ya’yan da suka yi reno? Ko ya kamata a kashe firistoci da annabawa a cikin haikalin Ubangiji?
Ngetma, O LEUM GOD! Efu kom ku kalyei kut ange? Mutan elos kang monin tulik natulos su elos kuloi! Mwet tol ac mwet palu elos anwuki na in Tempul!
21 “Matasa da tsofaffi duk suna kwanciya a cikin ƙurar tituna; an karkashe matasa da’yan matana da takobi. Ka kashe su a ranar fushinka; ka kashe su ba tausayi.
Mwet fusr ac mwet matu uh kewa misa oan inkanek uh. Mukul fusr ac mutan fusr anwuki ke cutlass nutin mwet lokoalok. Kom onelosi ac tiana pakomutalos ke len in kasrkusrak lom.
22 “Kamar yadda kake yin gayyata a ranar biki, haka kake kawo mini tsoro a kowane gefe. A ranar fushin Ubangiji ba mai tserewa ba wanda zai tsira; maƙiyina ya kashe waɗanda na yi renonsu, na kuma lura da su.”
Kom solama mwet lokoalok luk in tuh akpwaryalos ke mwe aksangeng rauniyula, Ac wangin mwet ku in kaingla ke len in kasrkusrak se lom uh. Elos akmuseya tulik nutik su nga tufahla ac kuloi.

< Makoki 2 >