< Makoki 1 >

1 Yanzu birnin ya zama babu kowa a ciki, birnin da a dā yake cike da mutane! Yanzu birnin ya zama kamar gwauruwa, wadda a dā babba ce ita a cikin ƙasashe! Ita da take sarauniya a cikin larduna yanzu ta zama baiwa.
Yeka ukuhlala kodwa komuzi owawugcwele abantu! Usunjengomfelokazi owawumkhulu phakathi kwezizwe, owawuyinkosikazi phakathi kwezabelo usuyisibhalwa!
2 Tana yin kuka mai zafi da dare, hawaye na gangara a kan kumatunta. A cikin masoyanta duka babu wanda ya yi mata ta’aziyya. Duk abokanta sun yashe ta; sun zama abokan gābanta.
Uyakhala lokukhala inyembezi ebusuku, lezinyembezi zawo zisezihlathini zawo. Kawulamduduzi phakathi kwazo zonke izithandwa zawo. Bonke abangane bawo bawuphethe ngenkohliso, sebeyizitha zawo.
3 Bayan wahala da baƙin ciki, Yahuda ta tafi bauta. Ta zauna a cikin ƙasashe, ba tă samu wurin hutawa ba. Duk masu fafararta sun same ta sa’ad da take cikin matuƙar ɓacin rai.
UJuda useye ekuthunjweni ngenxa yokuhlupheka langenxa yobukhulu bobugqili; yena uhlala phakathi kwabezizwe, katholi ukuphumula; bonke abamzingelayo bamfica ephakathi kwezimbandezelo.
4 Hanyoyin zuwa Sihiyona suna makoki, gama ba wanda ya zo bikin da ta shirya. Ba kowa a hanyoyin shiganta. Firistocinta suna gurnani,’yan matana kuma suna wahala, kuma tana cikin shan wahala ƙwarai.
Indlela zeZiyoni ziyalila, ngoba kungekho ozayo emkhosini omisiweyo; wonke amasango ayo angamanxiwa; abapristi bayo bayabubula, izintombi zayo ezimsulwa zidabukile, layo isekubabeni.
5 Maƙiyanta sun zama shugabanninta; Abokan gābanta suna da kwanciyar rai. Ubangiji ya kawo mata ɓacin rai domin yawan zunubanta.’Ya’yanta sun tafi bauta, a ƙarƙashin maƙiyanta.
Abamelani bayo sebeyinhloko, izitha zayo zonwabile; ngoba iNkosi iyidabulile ngenxa yobunengi beziphambeko zayo; abantwana bayo sebeye ekuthunjweni phambi kwesitha.
6 Diyar Sihiyona ba ta da sauran daraja.’Ya’yan sarakunanta sun zama kamar bareyi waɗanda suka rasa wurin kiwo; cikin rashin ƙarfi suka guje wa masu fafararsu.
Labo bonke ubuhle bayo busukile kundodakazi yeZiyoni. Iziphathamandla zayo zinjengezindluzele ezingatholi idlelo, njalo ziyahamba zingelamandla phambi komzingeli.
7 A cikin kwanakin da take shan wahala take kuma yawo Urushalima ta tuna da dukan dukiyar da take da ita a kwanakin dā can. Sa’ad da mutanenta suka faɗa cikin hannun abokan gābanta, ba wanda ya taimake ta. Maƙiyanta suka dube ta suka yi mata dariya don hallakar da ta auko mata.
Ezinsukwini zenhlupheko yayo lokuzulazula kwayo iJerusalema yakhumbula zonke izinto zayo eziloyisekayo okwakukhona kusukela ezinsukwini zasendulo, lapho abantu bayo bawela esandleni sesitha, njalo ingelamsizi; izitha zayibona, zahleka usulu amasabatha ayo.
8 Urushalima ta yi zunubi ƙwarai saboda haka ta zama marar tsarki. Dukan masu martaba ta sun raina ta, gama sun ga tsiraicinta; ita ma da kanta tana nishi da ƙyar ta kuma juya baya.
IJerusalema yonile kakhulu, ngakho-ke isingcolile; bonke ababeyihlonipha bayidelela, ngoba sebebonile ubuze bayo; yona isibubula, ibuyele emuva.
9 Ƙazantarta ta manne wa rigunanta; ba tă kula da nan gaba ba, fāɗuwarta kuwa babban abu ne; babu wanda zai yi mata ta’aziyya. “Duba, ya Ubangiji, ka ga wahalata, gama maƙiyi ya yi nasara.”
Ukungcola kwayo kwakusemiphethweni yezigqoko zayo; kayikhumbulanga ukucina kwayo; ngakho yehla ngokumangalisayo, yayingelamduduzi. Nkosi, bona inhlupheko yami, ngoba isitha sizikhulisile.
10 Maƙiya ya kwashe dukiyarta duka; ta ga mutanen da ba su san Allah ba sun shiga wuri mai tsarkinta waɗanda ka hana su shiga taron jama’arka.
Isitha selule isandla saso phezu kwazo zonke izinto zayo eziloyisekayo; ngoba ibonile izizwe zingena endaweni yayo engcwele, owazilaya ukuthi zingangeni phakathi kwebandla lakho.
11 Dukan mutanenta suna nishi da ƙyar suna neman burodi; sun sayar da dukiyarsu don su samu abinci don kada su mutu da yunwa. “Ubangiji, ka duba ka gani, gama an yashe ni.”
Bonke abantu bayo bayabubula, bedinga isinkwa; banike izinto zabo eziloyisekayo ngokudla ukuthi bavuselele umphefumulo. Bona, Nkosi, ukhangele, ngoba ngiyadelelwa.
12 “Ko wannan ba wani abu ba ne a wurinku, dukanku masu wucewa? Ku duba ku gani. Ko akwai wata wahala kamar irin wadda nake sha, wadda Ubangiji ya auko mini a cikin zafin fushinsa?
Kakusilutho kini yini lonke elidlulayo ngendlela? Khangelani libone uba kukhona yini usizi njengosizi lwami, olwenziwe kimi, iNkosi engidabule ngalo osukwini lokuvutha kolaka lwayo.
13 “Daga sama ya aiko da wuta, ya aiko ta cikin ƙasusuwana. Ya shimfiɗa raga a ƙafafuna ya juyo da ni. Ya bar ni ni kaɗai, sumamme dukan yini.
Iphezulu, ithumele umlilo emathanjeni ami, wawehlula; ithiyele unyawo lwami imbule, ingibuyisele emuva; ingenze ngaba lunxiwa, ngaphela amandla usuku lonke.
14 “Ya ɗaura zunubaina a wuyana; aka naɗe su a hannuwansa. Aka rataye su a wuyana Ubangiji ya kwashe ƙarfina. Ya bashe ni ga waɗanda suka fi ni ƙarfi.
Ijokwe leziphambeko zami libotshwe ngesandla sayo; zelukiwe, zenyukele entanyeni yami, iwisile amandla ami; iNkosi inginikele ezandleni zabo, ngingelakho ukuvuka.
15 “Ubangiji ya ƙi duk mayaƙan da suke tare da ni; ya sa wata runduna ta tayar mini ta kuma tattake samarina. Ubangiji ya tattake budurwa Diyar Yahuda kamar’ya’yan inabi a wurin matsewa.
INkosi yeyisile wonke amaqhawe ami phakathi kwami; yabiza umhlangano omelene lami ukuchoboza amajaha ami; iNkosi inyathelele intombi emsulwa, indodakazi yakoJuda, isikhamelo sewayini.
16 “Dalilin da ya sa nake kuka ke nan idanuna kuma suna ta zubar da hawaye. Babu wani a kusa da zai yi mini ta’aziyya, ba wanda zai sabunta ruhuna.’Ya’yana sun zama fakirai domin maƙiyina ya yi nasara.”
Ngenxa yalezizinto ngiyakhala inyembezi; ilihlo lami, ilihlo lami lehlisa amanzi, ngoba umduduzi obengavuselela umphefumulo wami ukhatshana lami; abantwana bami bachithakele ngoba isitha sinqobile.
17 Sihiyona ta miƙa hannunta, amma ba wani da zai yi mata ta’aziyya. Ubangiji ya umarta cewa maƙwabtansa za su zama maƙiyansa; Urushalima ta zama abar ƙyama a cikinsu.
IZiyoni iyelula izandla zayo, kakho oyiduduzayo. INkosi ilayile ngoJakobe ukuthi abamzingelezeleyo babe yizitha zakhe. IJerusalema injengowesifazana ongcolileyo phakathi kwabo.
18 “Ubangiji mai adalci ne, duk da haka na yi tawaye da umarninsa. Ku saurara, jama’a duka; ku dubi wahalar da nake sha. Samarina da’yan matana duka sun tafi bauta.
INkosi ilungile, ngoba ngivukele umlomo wayo. Ake lizwe, bantu lonke, libone usizi lwami. Intombi zami ezimsulwa lamajaha ami baye ekuthunjweni.
19 “Na kira abokaina amma sun yashe ni. Firistocina da dattawana sun hallaka a cikin birnin yayinda suke neman abinci don kada su mutu da yunwa.
Ngabiza izithandwa zami, kodwa zona zangikhohlisa. Abapristi bami labadala bami baphefumula okokucina emzini, besazidingela ukudla ukuze bavuselele umphefumulo wabo.
20 “Duba, Ubangiji, ka ga ƙuncin da nake ciki! Ina shan azaba a raina, ba ni da kwanciyar rai a cikin zuciyata, domin na yi tawaye sosai. A waje takobi na kisa; a ciki kuma akwai mutuwa.
Bona, Nkosi, ngoba ngilusizi; imibilini yami idungekile, inhliziyo yami iphendukile phakathi kwami, ngoba ngaba lenkani kakhulu. Ngaphandle inkemba iyemuka abantwana, endlini kunjengokufa.
21 “Mutane suna ji ina nishi da ƙyar, amma ba wanda zai yi mini ta’aziyya. Dukan maƙiyana sun ji wahalar da nake ciki; suna farin ciki da abin da ka yi. Ka kawo ranan nan da ka sanar domin su ma su zama kamar ni.
Bezwile ukuthi mina ngiyabubula; kangilamduduzi; zonke izitha zami zizwile ngobubi bami; ziyathokoza ngoba wena ukwenzile. Uzalufikisa usuku osulumemezile, khona zizakuba njengami.
22 “Bari ka ga muguntarsu duka; ka yi musu yadda ka yi mini domin dukan zunubansu. Nishina da yawa kuma zuciyata ta gaji.”
Kabufike bonke ububi bazo phambi kwakho, wenze kizo njengalokhu wenzile kimi ngenxa yazo zonke iziphambeko zami; ngoba ukububula kwami kunengi, lenhliziyo yami iphela amandla.

< Makoki 1 >