< Mahukunta 1 >

1 Bayan da Yoshuwa ya rasu, Isra’ilawa suka tambayi Ubangiji suka ce, “Wane ne zai fara tafiya don yă yaƙi Kan’aniyawa dominmu?”
Joshua a due hnukkhu, Isarelnaw ni Kanaannaw tuk hanelah, apimaw maimouh hanlah hma ka hman han telah BAWIPA hah a pacei awh.
2 Sai Ubangiji ya ce, “Yahuda zai tafi. Na riga na ba da ƙasar a hannunsu.”
BAWIPA ni, Judah a cei han. A kut dawk ram teh ka poe toe, telah a ti.
3 Sa’an nan mutane Yahuda suka ce wa mutanen Simeyon “Ku zo tare da mu a yankin da aka ba mu rabon mu don mu yaƙi Kan’aniyawa. Mu ma mu bi ku wurin naku.” Saboda haka mutanen Simeyon suka tafi tare da su.
Judah ni a hmau Simeon koevah, Kanaannaw tuk thai nahanelah, ka ham e ram koe kai na pue haw, kai ni hai nang ni na ham e ram koe na pue van han, atipouh. Hahoi teh, Simeon ni ahni koe a kâbang pouh.
4 Sa’ad da Yahuda ya fāɗa musu, Ubangiji kuwa ya ba da Kan’aniyawa da Ferizziyawa a hannunsu, suka kuwa kashe mutum dubu goma a Bezek.
Judah ni a kamthaw teh Kanaannaw hoi Periznaw hah BAWIPA ni a kut dawk a poe teh, Bezek vah tami 10, 000 touh a thei awh.
5 A can suka iske Adoni-Bezek, suka yaƙe shi, suka fatattaki Kan’aniyawa da Ferizziyawa.
Bezek kho vah Adonibezek siangpahrang a hmu awh teh, Kanaannaw hoi Periznaw a thei awh toteh,
6 Sai Adoni-Bezek ya gudu, amma suka bi shi suka kama shi, suka yayyanka manyan yatsotsinsa na hannu da na ƙafa.
siangpahrang teh a yawng eiteh, Judahnaw ni a pâlei awh teh, bout a man awh. A kutpui, a khokpui soumsoum a tâtueng pouh awh.
7 Sa’an nan Adoni-Bezek ya ce, “Sarakuna saba’in waɗanda aka yayyanka manyan yatsotsinsu na hannu da na ƙafa, sun yi kalan abinci a ƙarƙashin teburina. Ga shi yanzu Allah ya rama abin da na yi musu.” Suka zo da shi Urushalima, a can kuwa ya mutu.
Adonibezek ni kutpui hoi khokpui a tâtueng pouh e siangpahrang 70 touh ni, kaie caboi rahim buramei a luep awh. Kai ni ouk ka sak e patetlah, BAWIPA ni kai dawk moi na pathung toe ati. Hote siangpahrangnaw teh, Jerusalem a ceikhai awh teh, hawvah a due.
8 Mutanen Yahuda suka yaƙi Urushalima ita ma suka ci ta. Suka karkashe mutanen birnin suka cinna mata wuta.
Hahoi Judahnaw ni Jerusalem teh tahloi hoi koung a thei awh hnukkhu, hmai a sawi awh.
9 Bayan wannan, mutanen Yahuda suka gangara suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a ƙasar tudu, Negeb, da gindin tuddai a yammanci.
Hathnukkhu hoi teh, mon dawk kaawmnaw hai thoseh, akalae kaawmnaw hai thoseh, ayawn dawk kaawmnaw hai thoseh, Kanaannaw hai thoseh, a tuk awh.
10 Suka ci gaba suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a Hebron (wadda dā ake kira Kiriyat Arba) suka kuma ci Sheshai, Ahiman da Talmai da yaƙi.
Hahoi minruem Kiriath-Arba a phung awh e Hebron kho kaawm e Kanaannaw aonae koe a cei awh teh, Sheshai Ahiman, Talmainaw a thei awh.
11 Daga nan kuma suka ci gaba suka yaƙi mutanen da suke zaune a Debir (da ake kira a dā Kiriyat Sefer).
Haw hoi teh, Debir kaawm e naw hah a cei sin awh. Debir teh ayan e min lahoi teh Kiriath-sepher doeh.
12 Sai Kaleb ya ce, “Duk wanda ya fāɗa wa Kiriyat Sefer ya kuma ci ta da yaƙi, zan ba shi’yata Aksa yă aura.”
Hahoi Kalep ni, Kiriath-sepher khopui ka tâ thai e tami teh kai ni ka canu Akasah a yu lah ka poe han telah a ti.
13 Sai Otniyel ɗan Kenaz, ƙanen Kaleb ya ci birnin, saboda haka Kaleb ya ba shi’yarsa Aksa ya aura.
Kalep e a nawngha Kenaz e capa Othniel ni a tâ teh a canu Akasah teh a yu lah a poe.
14 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ta zuga shi yă roƙi mahaifinta fili. Sa’ad da ta sauko daga jakinta, sai Kaleb ya ce mata, “Me zan yi miki?”
Hote napui kahlawng a cei navah, A na pa koe lawhmuennaw hei hanlah a kâpan roi hnukkhu, marang dawk hoi a kum. A na pa ni bangmaw na ngai e kaawm telah a pacei navah,
15 Sai ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman. Da yake ka ba ni ƙasa a Negeb, to, sai ka ba ni maɓulɓulan ruwa kuma.” Sai Kaleb ya ba ta maɓulɓulan bisa da kuma na ƙasa.
a canu ni yawhawi na poe hanelah ka ngai. Akalae ram na poe boum teh, tuidonaw hai hmawi na poe sin loe atipouh. A na pa ni atunglae tuido hoi akalae tuido puenghai a poe.
16 Zuriyar surukin Musa, Keniyawa, suka haura daga Birnin dabino tare da mutanen Yahuda don su zauna cikin mutanen Hamadan Yahuda a cikin Negeb kusa da Arad.
Mosi masei e a na minca lah kaawm e Ken miphunnaw hateh, Judahnaw hoi ungkung kho thung kaawm e, Arad ram teng kaawm e, Judah ram dawk a kâbang van teh, kho cungtalah a sak awh.
17 Sa’an nan mutanen Yahuda suka tafi tare da’yan’uwansu mutanen Simeyon suka fāɗa wa Kan’aniyawan da suke zaune cikin Zefat, suka kuwa hallaka birnin gaba ɗaya. Saboda haka aka kira wurin Horma.
Hahoi teh, Judah ni a hmau Simeon hoi a cei roi teh, Zephath kho kaawm e Kanaannaw a thei roi teh, khopui hai he a raphoe roi. Hatdawkvah, Hormah telah a phung awh.
18 Mutanen Yahuda kuma suka ci Gaza, Ashkelon, da Ekron, kowace birni tare da yankinsa.
Hahoi Judah ni Gaza hoi ateng e khonaw, Askelon hoi ateng e khonaw, Ekron hoi ateng e khonaw hai koung a la pouh.
19 Ubangiji kuwa yana tare da mutane Yahuda. Suka mallaki ƙasar tudu, amma ba su iya suka kori mutanen daga filaye ba, domin suna da keken yaƙin ƙarfe.
BAWIPA teh Judah hoi cungtalah ao dawkvah, ahni ni mon dawk e naw pueng he a pâlei. Hateiteh, ayawn dawk kho ka sak e naw teh, sumrangleng a tawn awh dawkvah, pâlei thai awh hoeh.
20 Yadda Musa ya yi alkawari, sai aka ba Kaleb Hebron, wanda ya kori daga cikinta’ya’ya maza uku na Anak.
Hahoi Mosi ni a dei e patetlah Hebron teh Kalep a poe awh. Anakim e capa kathum touh teh, hote kho hoi a pâlei awh.
21 Ko da yake mutanen Benyamin sun kāsa su kori Yebusiyawa, waɗanda suke zaune a Urushalima; har yă zuwa yau, Yebusiyawa suna zaune a can tare da mutanen Benyamin.
Hatei Benjamin miphunnaw niteh, Jerusalem kaawm e Jebusitnaw hah pâlei awh hoeh dawkvah, atu totouh, Jebusitnaw hah Benjaminnaw hoi Jerusalem vah reirei ao awh.
22 To, gidan Yusuf suka auka wa Betel, Ubangiji kuwa yana tare da su.
Joseph miphunnaw nihai, Bethel a tuk awh navah, BAWIPA teh ahnimouh koe ao.
23 Sa’ad da suka aike mutane don su leƙi asirin Betel (da dā ake kira Luz),
Joseph miphun niteh, Bethel tuet hanlah, a patoun awh. Hote kho min teh ayan teh Luz tie doeh.
24 ’yan leƙen asirin suka ga wani ya fito daga birnin sai suka ce masa, “Ka nuna mana yadda za mu shiga birnin, mu kuwa za mu yi maka alheri.”
Katuetnaw ni kho thung hoi ka tâcawt e tami buet touh a hmu awh teh, kho thung kâennae lam na patue haw. Hat pawiteh, na hlout han atipouh.
25 Saboda haka ya nuna musu, suka kuwa hallaka birnin, suka bar mutumin da dukan iyalinsa da rai.
Hote tami ni kho thung kâennae lam a patue teh, ahnimouh ni khocanaw hah tahloi hoi he a tâtueng awh. Hatei, hote tami hoi imthungkhunaw teh a hlout sak awh.
26 Sa’an nan ya tafi ƙasar Hittiyawa, inda ya gina birni ya kuma kira shi Luz, haka ake kira birnin har wa yau.
Hote a hlout sak awh e imthung teh, Hit ram lah a cei awh teh hawvah kho a sak awh. Ahnimae kho min teh Luz telah a phung awh. Sahnin totouh a min lah pou ao.
27 Amma Manasse ba su kori mutane Bet-Sheyan ko Ta’anak ko Dor ko Ibileyam ko Megiddo tare da ƙauyukansu ba, gama Kan’aniyawa sun dāge su zauna a wannan ƙasa.
Manasseh miphun niteh, Bethshean khonaw, Tanak khonaw, Dor khonaw, Ibleam khonaw, Megiddo khonaw hah pâlei laipalah, Kanaannaw hoi Hote ram dawk cungtalah rei pou ao awh.
28 Sa’ad da Isra’ila ta yi ƙarfi, sai suka tilasta Kan’aniyawa yin aikin gandu amma ba su kore su gaba ɗaya ba.
Isarelnaw a tha ao toteh, Kanaannaw teh pâlei hoeh eiteh, a kut rahim thaw a tawk sak awh.
29 Haka Efraim ma bai kori Kan’aniyawa da suke zaune a Gezer ba, amma Kan’aniyawa suka ci gaba da zama tare da su.
Ephraim niteh, Gezer kaawm e Kanaannaw pâlei awh hoeh. Hatei, Kanaannaw hoi mak kâkalawt lah kho a sak awh.
30 Haka kuma Zebulun bai kori Kan’aniyawa da suke zaune a Kitron da Nahalol, waɗanda suka rage a cikinsu ba; sai dai sun sa su aikin gandu.
Zebulun ni Kitron kaawm naw thoseh, Nahalal kaawmnaw thoseh, pâlei awh hoeh. Hatei, Kanaannaw hoi cungtalah kho a sak awh teh, a kut rahim thaw a tawk sak awh.
31 Haka Asher ma bai kori waɗanda suke zama a Akko ko Sidon ko Ahlab ko Akzib ko Helba ko Afik ko kuma Rehob ba,
Hot patetvanlah, Asher miphun ni hai Akko kho kaawmnaw, Sidon kho kaawmnaw, Ahlab kho kaawmnaw, Akhzib kho kaawmnaw, Helbah kho kaawmnaw, Aphik kho kaawmnaw, Rehob kho kaawmnaw a pâlei awh hoeh dawkvah,
32 kuma saboda wannan ne mutanen Asher suke zaune cikin mazaunan ƙasar Kan’aniyawa.
Asher miphunnaw teh, Kanaannaw koe kho a sak awh.
33 Haka kuma Naftali bai kori waɗanda suke zaune a Bet-Shemesh ko Bet-Anat; amma mutanen Naftali su ma suna zama a ciki Kan’aniyawa mazaunan ƙasar, waɗanda suke zaune a Bet-Shemesh da Bet-Anat kuwa suka zama masu yi musu aikin gandu.
Naphtali miphun ni Bethshemesh kho kaawmnaw, Bethanath kaawmnaw pâlei awh hoeh. Kanaannaw hoi mak kâkalawt lah kho a sak awh. Bethshemesh hoi Bethanathnaw teh, a kut rahim thaw a tawk sak awh.
34 Amoriyawa suka matsa wa mutanen Dan a ƙasar tudu, ba su yarda musu su gangaro zuwa filaye ba.
Amornaw nihai, Dannaw teh mon lah a pâlei awh teh, ayawn dawk teh awm sak awh hoeh.
35 Su Amoriyawa kuma suka dāge su zauna a Dutsen-Heres, Aiyalon, da Sha’albim. Amma yayinda mutanen Yusuf suka ƙara ƙarfi, sai suka su yin musu aikin gandu.
Amornaw teh, Heres, Aijalon hoi Shaalbim vah pou ao awh. Hahoi teh, Joseph miphunnaw a tha ao awh teh, Amornaw a kut rahim thaw a tawk sak awh.
36 Iyakar Amoriyawa kuwa daga Mashigin Kunama zuwa Sela da kuma zuwa gaba.
Amornaw e khori teh, Akrabbim lah ka takhang niteh, Sela e a lathueng lah pou a cei.

< Mahukunta 1 >