< Mahukunta 1 >

1 Bayan da Yoshuwa ya rasu, Isra’ilawa suka tambayi Ubangiji suka ce, “Wane ne zai fara tafiya don yă yaƙi Kan’aniyawa dominmu?”
Yosiua da bogobeba: le, Isala: ili fi dunu ilia da Hina Godema amane adole ba: i, “Ninia fi habo da bisili Ga: ina: ne dunuma doagala: ma: bela: ?”
2 Sai Ubangiji ya ce, “Yahuda zai tafi. Na riga na ba da ƙasar a hannunsu.”
Hina Gode da bu adole i, “Yuda fi da bisili doagala: musa: masunu da defea. Ilia da amo soge amoma ouligisu esaloma: ne, Na da hamomu.”
3 Sa’an nan mutane Yahuda suka ce wa mutanen Simeyon “Ku zo tare da mu a yankin da aka ba mu rabon mu don mu yaƙi Kan’aniyawa. Mu ma mu bi ku wurin naku.” Saboda haka mutanen Simeyon suka tafi tare da su.
Yuda fi dunu da Simiane dunu ilima amane sia: i, “Ania da soge anima ilegei amogai wa: i asili, Ga: ina: ne dunuma gegemu. Amalalu, ninia da dili sigi asili, soge da dilima ilegei amoga doagala: musa: masunu.”
4 Sa’ad da Yahuda ya fāɗa musu, Ubangiji kuwa ya ba da Kan’aniyawa da Ferizziyawa a hannunsu, suka kuwa kashe mutum dubu goma a Bezek.
Amaiba: le, Simiane fi amola Yuda fi da gilisili gegemusa: asi. Hina Gode da ela fidibiba: le, ela da Ga: ina: ne dunu amola Belisaide dunu ili hasalasi. Ilia da Bisege moilaiga 10,000 dunu agoane fane legei dagoi.
5 A can suka iske Adoni-Bezek, suka yaƙe shi, suka fatattaki Kan’aniyawa da Ferizziyawa.
Amogai, ilia da hina bagade Adounaibisege ba: le, ema gegei.
6 Sai Adoni-Bezek ya gudu, amma suka bi shi suka kama shi, suka yayyanka manyan yatsotsinsa na hannu da na ƙafa.
E da hobea: i, be ilia da ema fa: no bobogele, gagulaligi. Ilia da ea lobo bi amola emo bi damuni fasi dagoi.
7 Sa’an nan Adoni-Bezek ya ce, “Sarakuna saba’in waɗanda aka yayyanka manyan yatsotsinsu na hannu da na ƙafa, sun yi kalan abinci a ƙarƙashin teburina. Ga shi yanzu Allah ya rama abin da na yi musu.” Suka zo da shi Urushalima, a can kuwa ya mutu.
Adounaibisege da amane sia: i, “Na da hina bagade70agoane ilia lobo bi amola emo bi damuni fasili, ilia da na ha: i manu fafai haguduga daladaloba nasu. Na da ilima hamoi defele, wali Gode da nama hamoi dagoi.” Ilia da e Yelusaleme moilai bai bagadega oule asili, amola amogai e da bogoi dagoi.
8 Mutanen Yahuda suka yaƙi Urushalima ita ma suka ci ta. Suka karkashe mutanen birnin suka cinna mata wuta.
Yuda fi dunu da Yelusaleme moilai bai bagade amo doagala: le, suguli lai dagoi. Ilia da dunu huluane medole legele, moilai amo laluga ulagisi dagoi.
9 Bayan wannan, mutanen Yahuda suka gangara suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a ƙasar tudu, Negeb, da gindin tuddai a yammanci.
Amalalu, ilia da Ga: ina: ne dunu (amo da agolo soge, goumi fonobahadi soge amola hafoga: i soge gagoe (south) dialu amo ganodini esalu), ilima doagala: musa: asi.
10 Suka ci gaba suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a Hebron (wadda dā ake kira Kiriyat Arba) suka kuma ci Sheshai, Ahiman da Talmai da yaƙi.
Ilia da Ga: ina: ne dunu amo da Hibalone moilai bai bagade (ea musa: dio da Gilia: de Aba) amo ganodini esalu amoga doagala: musa: wa: i asi. Amogawi, ilia da Sisai sosogo fi, Ahaima: ne sosogo fi amola Da: lamai sosogo fi, ili hasasali.
11 Daga nan kuma suka ci gaba suka yaƙi mutanen da suke zaune a Debir (da ake kira a dā Kiriyat Sefer).
Amalalu, Yuda fi dunu da Dibe moilai bai bagade (amo esoga Dibe ea dio da Gilia: de Sifa) amoga doagala: musa: wa: i asi.
12 Sai Kaleb ya ce, “Duk wanda ya fāɗa wa Kiriyat Sefer ya kuma ci ta da yaƙi, zan ba shi’yata Aksa yă aura.”
Yuda dunu afae ea dio amo Ga: ilebe da amane sia: i, “Nowa dunu da Gilia: de Sifa moilai bai bagade fi ili hasalasisia, na da nadiwi A: igasa: ema imunu.”
13 Sai Otniyel ɗan Kenaz, ƙanen Kaleb ya ci birnin, saboda haka Kaleb ya ba shi’yarsa Aksa ya aura.
Ga: ilebe eya Gina: se amo ea mano Odeniele da amo moilai amo hasali dagoi. Amaiba: le, Ga: ilebe da idiwi A: igasa: , ea lama: ne i dagoi.
14 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ta zuga shi yă roƙi mahaifinta fili. Sa’ad da ta sauko daga jakinta, sai Kaleb ya ce mata, “Me zan yi miki?”
Uda lamu eso amoga, Odeniele da A: igasa: ema e da ea edama soge edegema: ne ha: giwane sia: i dagoi. A: igasa: da dougi da: iya fila heda: i amoga aligila sa: ili, Ga: ilebe da ema, “Di da adi lamu?” amane sia: i.
15 Sai ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman. Da yake ka ba ni ƙasa a Negeb, to, sai ka ba ni maɓulɓulan ruwa kuma.” Sai Kaleb ya ba ta maɓulɓulan bisa da kuma na ƙasa.
A: igasa: da bu adole i, “Na da dima gu hano lamu galebe. Soge amo di da nama i, da hafoga: i soge amo ganodini diala.” Amaiba: le, Ga: ilebe da ema agoloa gado amola umia gudu gu hano ema i dagoi.
16 Zuriyar surukin Musa, Keniyawa, suka haura daga Birnin dabino tare da mutanen Yahuda don su zauna cikin mutanen Hamadan Yahuda a cikin Negeb kusa da Arad.
Mousese aowa (Ginaide dunu) amo egaga fi dunu da Yuda dunu sigi Yeligou moilai bai bagade (amo ganodini gumudi sala bagohame ba: i) amo fisili, asili wadela: i hafoga: i sogebi ea dio amo A: ila: de (Yuda soge amo ganodini) A: malege dunu amola gilisili esalu.
17 Sa’an nan mutanen Yahuda suka tafi tare da’yan’uwansu mutanen Simeyon suka fāɗa wa Kan’aniyawan da suke zaune cikin Zefat, suka kuwa hallaka birnin gaba ɗaya. Saboda haka aka kira wurin Horma.
Yuda fi dunu da Simiane fi dunu amola gilisili wa: le asili, Ga: ina: ne dunu Sifa: de moilaiga fi dunu amo doagala: le, hasali. Ilia da amo moilai gagabusu aligima: ne ilegele, wadela: lesi dagoi. Amola ilia amoma dio gaheabolo asuli, amo Homa.
18 Mutanen Yahuda kuma suka ci Gaza, Ashkelon, da Ekron, kowace birni tare da yankinsa.
19 Ubangiji kuwa yana tare da mutane Yahuda. Suka mallaki ƙasar tudu, amma ba su iya suka kori mutanen daga filaye ba, domin suna da keken yaƙin ƙarfe.
Hina Gode da Yuda dunu fidibiba: le, ilia da agolo soge huluane suguli lai dagoi. Be moilai bai bagade amo Ga: isa, A:siegelone, Egelone amola soge amo moilai bai bagade sisiga: i, ilia da hame suguli lai. Amo moilai dunu fi hano wayabo bega: esalu, da ouli sa: liode bagohame gagui. Amaiba: le, Isala: ili dunu da amo fi dunu gadili sefasimu hamedei ba: i.
20 Yadda Musa ya yi alkawari, sai aka ba Kaleb Hebron, wanda ya kori daga cikinta’ya’ya maza uku na Anak.
Mousese ea sia: i defele, ilia da Hibalone moilai bai bagade amo Ga: ilebema i dagoi. Ga: ilebe da amo moilaiga A: ina: ge egaga fi udiana galu, amo gadili sefasi.
21 Ko da yake mutanen Benyamin sun kāsa su kori Yebusiyawa, waɗanda suke zaune a Urushalima; har yă zuwa yau, Yebusiyawa suna zaune a can tare da mutanen Benyamin.
Be Bediamini fi dunu da Yebiusaide dunu Yelusaleme moilai bai bagade amo ganodini esalu, hame sefasi. Amola wali eso, Yebiusaide dunu amola Bediamini fi dunu da Yelusaleme moilai bai bagade amo ganodini gilisili esala.
22 To, gidan Yusuf suka auka wa Betel, Ubangiji kuwa yana tare da su.
Ifala: ime fi dunu amola Ma: na: se fi dunu da Bedele moilai (amo esoga, ea dio da Lase) amoma doagala: musa: wa: i asi. Hina Gode da ili fidi. Ilia desega ahoasu dunu asunasi.
23 Sa’ad da suka aike mutane don su leƙi asirin Betel (da dā ake kira Luz),
24 ’yan leƙen asirin suka ga wani ya fito daga birnin sai suka ce masa, “Ka nuna mana yadda za mu shiga birnin, mu kuwa za mu yi maka alheri.”
Ilia da dunu afae Bedele moilai fisili ahoanebe ba: i. Ilia da ema amane sia: i, “Di da Bedele moilai ganodini golili sa: imu logo ninima olelesea, ninia da dima se hame imunu.”
25 Saboda haka ya nuna musu, suka kuwa hallaka birnin, suka bar mutumin da dukan iyalinsa da rai.
Amaiba: le, e da golili sa: imu logo ilima olelei. Ifala: ime dunu amola Ma: na: se dunu ilia da dunu, uda amola mano huluane amo moilai ganodini esalu, amo medole legei dagoi. Be ilia da dunu amo da ilima logo olelei, amola ea sosogo fi hame fane legei.
26 Sa’an nan ya tafi ƙasar Hittiyawa, inda ya gina birni ya kuma kira shi Luz, haka ake kira birnin har wa yau.
Fa: no, e da Hidaide sogega asili amogai moilale fi. Amoga e da Lase dio asuli amola amo dio da amo moilai bai bagade ea dio wali diala.
27 Amma Manasse ba su kori mutane Bet-Sheyan ko Ta’anak ko Dor ko Ibileyam ko Megiddo tare da ƙauyukansu ba, gama Kan’aniyawa sun dāge su zauna a wannan ƙasa.
Ma: na: se fi da dunu amo da moilai bai bagade amo Bede Sia: ne, Da: inage, Do, Ibilia: me, Megidoa amola eno gadenene moilai amo ganodini esalu hame sefasi. Be Ga: ina: ne dunu da amo moilai bai bagade ganodini esalu.
28 Sa’ad da Isra’ila ta yi ƙarfi, sai suka tilasta Kan’aniyawa yin aikin gandu amma ba su kore su gaba ɗaya ba.
Be Isala: ili dunu ilia gasa heda: le, ilia da amo Ga: ina: ne dunu ilia udigili hawa: hamosu dunu hamoma: ne logei. Be ilia da amo dunu huluane gadili hame sefasi.
29 Haka Efraim ma bai kori Kan’aniyawa da suke zaune a Gezer ba, amma Kan’aniyawa suka ci gaba da zama tare da su.
Ifala: ime fi dunu da Ga: ina: ne dunu amo Gise moilai bai bagade ganodini esalu, amo gadili hame sefasi. Amaiba: le, Ga: ina: ne da Ifala: ime dunu amola gilisili esalebe ba: i.
30 Haka kuma Zebulun bai kori Kan’aniyawa da suke zaune a Kitron da Nahalol, waɗanda suka rage a cikinsu ba; sai dai sun sa su aikin gandu.
Sebiulane fi dunu da dunu amo da Gidalone moilai bai bagade amola Na: ihalale moilai bai bagade amo ganodini esalu, gadili hame sefasi. Amaiba: le, amo moilai bai bagade ganodini, Ga: ina: ne dunu da Isala: ili dunu gilisili esalu, amola ilia da Isala: ili dunu ilia udigili sesele hawa: hamosu dunu agoane esalu.
31 Haka Asher ma bai kori waɗanda suke zama a Akko ko Sidon ko Ahlab ko Akzib ko Helba ko Afik ko kuma Rehob ba,
A: sie fi dunu da dunu amo da A: gou, Saidone, Ala: be, A:gasibi, Heleba, A:ifege amola Lihoube amo moilai bai bagade ganodini esalu, hame sefasi.
32 kuma saboda wannan ne mutanen Asher suke zaune cikin mazaunan ƙasar Kan’aniyawa.
Be A: sie fi dunu da Ga: ina: ne dunu gadili hame sefasiba: le, amo dunu gilisili esalebe ba: i.
33 Haka kuma Naftali bai kori waɗanda suke zaune a Bet-Shemesh ko Bet-Anat; amma mutanen Naftali su ma suna zama a ciki Kan’aniyawa mazaunan ƙasar, waɗanda suke zaune a Bet-Shemesh da Bet-Anat kuwa suka zama masu yi musu aikin gandu.
Na: fadalai fi dunu da dunu amo da Bede Semese moilai bai bagade amola Bede A: ina: de moilai bai bagade amo ganodini esalu, hame sefasi. Be Na: fadalai fi dunu da amo Ga: ina: ne dunu gilisili esalu, amo da ilia udigili sesele hawa: hamosu dunu hamoi dagoi.
34 Amoriyawa suka matsa wa mutanen Dan a ƙasar tudu, ba su yarda musu su gangaro zuwa filaye ba.
Be A: moulaide dunu da Isala: ili fi afadafa (amo da Da: ne) ilia noga: i umi sogega misunu logo ga: i dagoi. Amola Da: ne fi dunu da agolo sogega esalu.
35 Su Amoriyawa kuma suka dāge su zauna a Dutsen-Heres, Aiyalon, da Sha’albim. Amma yayinda mutanen Yusuf suka ƙara ƙarfi, sai suka su yin musu aikin gandu.
Amola A: moulaide dunu da mae fisili, moilai amo A: idialone, Sia: ilibimi amola Hilese Goumi amoga esalu. Be Ifala: ime fi amola Ma: na: se fi da ilima ouligisu esalebe ba: i amola ilia da amo Isala: ili fi ilia udigili hawa: hamonanu.
36 Iyakar Amoriyawa kuwa daga Mashigin Kunama zuwa Sela da kuma zuwa gaba.
Sila moilai bai bagadega gagoedi (north), Idomaide dunu fi ilia soge alalo da A: gala: bimi goumi adobo gigadofa ahoasu amodili asi.

< Mahukunta 1 >