< Mahukunta 9 >

1 Abimelek ɗan Yerub-Ba’al ya tafi Shekem wurin’yan’uwan mahaifiyarsa, ya ce musu da kuma dukan dangin mahaifiyarsa,
UAbhimeleki indodana kaJerubali wasesiya eShekema kubafowabo bakanina, wakhuluma kibo lakusendo lonke lwendlu kayise kanina, esithi:
2 “Ku tambayi’yan ƙasar Shekem, ‘Wanne ya fi muku, a sa dukan’ya’yan Yerub-Ba’al saba’in maza su yi mulkinku, ko dai mutum guda kawai yă yi mulkinku?’ Ku tuna, ni jininku ne.”
Ake likhulume endlebeni zabo bonke abahlali beShekemalithi: Yikuphi okungcono kini ukuthi wonke amadodana kaJerubali amadoda angamatshumi ayisikhombisa alibuse, kumbe indoda eyodwa ilibuse? Khumbulani futhi ukuthi ngilithambo lenu lenyama yenu.
3 Sa’ad da’yan’uwan suka mayar wa’yan ƙasar Shekem wannan, sai suka goyi bayan Abimelek, gama sun ce, “Shi ɗan’uwanmu ne.”
Labafowabo bakanina bamkhulumela ezindlebeni zabo bonke abahlali beShekema wonke la amazwi. Inhliziyo yabo yeyamela ukumlandela uAbhimeleki, ngoba bathi: Ungumfowethu.
4 Suka ba shi shekel saba’in na azurfa daga haikalin Ba’al-Berit, Abimelek kuwa ya yi amfani da shi ya yi hayar’yan tauri waɗanda suka zama masu binsa.
Bamnika inhlamvu zesiliva ezingamatshumi ayisikhombisa ezavela endlini kaBhali-Berithi; uAbhimeleki waseqhatsha ngazo abantu abayize labangakhathaliyo abamlandelayo.
5 Sai ya tafi gidan mahaifinsa a Ofra kuma a dutse guda ya kashe’yan’uwansa,’ya’yan Yerub-Ba’al. Amma Yotam, autan ɗan Yerub-Ba’al ya tsira ta wurin ɓuya.
Wasesiya endlini kayise eOfira, wabulala abafowabo amadodana kaJerubali, amadoda angamatshumi ayisikhombisa, phezu kwedwala elilodwa; kodwa uJothamu indodana elicinathunjana kaJerubali wasala, ngoba wacatsha.
6 Sa’an nan duka’yan ƙasar Shekem da Bet Millo suka taru kusa da babban itacen wajen ginshiƙi a Shekem don a naɗa Abimelek sarki.
Labo bonke abahlali beShekema labo bonke abeBeti-Milo babuthana, bahamba bamenza wabusa uAbhimeleki abe yinkosi, esihlahleni se-okhi esamiswa siseShekema.
7 Sa’ad da aka gaya wa Yotam wannan, sai ya hau Dutsen Gerizim ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Ku saurare ni,’yan ƙasar Shekem, don Allah yă saurare ku.
Lapho bemtshela uJothamu, wayakuma phezu kwengqonga yentaba yeGerizimi, waphakamisa ilizwi lakhe wamemeza wathi kibo: Ngizwani bahlali beShekema ukuze uNkulunkulu alizwe.
8 Wata rana itatuwa suka fita don su naɗa wa kansu sarki. Suka ce wa itacen zaitun, ‘Ka zama sarkinmu.’
Izihlahla zahamba lokuhamba ukuzigcobela inkosi. Zathi esihlahleni somhlwathi: Sibuse.
9 “Amma itacen zaitun ya ce, ‘In bar mai nawa, wanda da shi ake girmama alloli da mutane, don in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Kodwa isihlahla somhlwathi sathi kuzo: Kambe ngizatshiya amafutha ami abadumisa ngawo uNkulunkulu labantu ngami, ukuze ngiyezunguza phezu kwezihlahla?
10 “Biye da wannan, sai itatuwan suka ce wa itacen ɓaure, ‘Zo ka zama sarkinmu.’
Izihlahla zasezisithi esihlahleni somkhiwa: Woza wena usibuse.
11 “Amma itacen ɓauren ya ce, ‘In bar kyawawan’ya’yana da zaƙinsu, in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Kodwa isihlahla somkhiwa sathi kuzo: Kambe ngizatshiya ubumnandi bami lezithelo zami ezinhle, ukuze ngiyezunguza phezu kwezihlahla?
12 “Sa’an nan itatuwan suka ce wa kuringar inabi, ‘Ki zo ki zama sarkinmu.’
Izihlahla zasezisithi esihlahleni sevini: Woza wena usibuse.
13 “Amma kuringar ta ce, ‘In bar ruwan inabina, wanda yake faranta zuciyar alloli da mutane, in zo in yi fama da itatuwa?’
Kodwa isihlahla sevini sathi kuzo: Kambe ngizatshiya iwayini lami elitsha elithokozisa uNkulunkulu labantu, ukuze ngiyezunguza phezu kwezihlahla?
14 “A ƙarshe sai dukan itatuwa suka ce wa itacen ƙaya, ‘Ka zo ka zama sarkinmu.’
Izihlahla zonke zasezisithi embabazaneni: Woza wena usibuse.
15 “Itacen ƙaya ya ce wa itatuwan, ‘In da gaske ne kuke so ku naɗa ni sarkinku, ku zo ku sha inuwana; in ba haka ba, bari wuta ta fito daga itacen ƙaya ta cinye itacen al’ul na Lebanon!’
Imbabazane yasisithi ezihlahleni: Uba ngeqiniso lingigcoba ngibe yinkosi phezu kwenu, wozani lidinge ukuvikelwa emthunzini wami; uba kungenjalo-ke, umlilo uzaphuma embabazaneni udle izihlahla zemisedari zeLebhanoni.
16 “To, da a ce kun yi abin bangirma da aniya mai kyau sa’ad da kuka naɗa Abimelek sarki, da kun nuna wa Yerub-Ba’al da iyalinsa ladabi, da kuma kun yi masa abin da ya cancanci shi,
Ngakho khathesi, uba likwenzile ngeqiniso langokuthembeka ukuthi libekile uAbhimeleki abe yinkosi, lokuthi uba lenzile okuhle ngoJerubali langendlu yakhe, lokuthi uba lenze kuye ngokufanele izandla zakhe;
17 a yi tunani cewa mahaifina ya yi yaƙi saboda ku, ya yi kasai da ransa don yă cece ku daga hannun Midiyawa
ngoba ubaba walilwela, walahlela khatshana impilo yakhe, walophula esandleni samaMidiyani;
18 (amma ga shi yau kun tayar wa iyalin mahaifina, kuka kashe’ya’yansa saba’in a dutse guda, kuka kuma naɗa Abimelek, ɗan baiwa, sarki a kan’yan ƙasar Shekem domin shi ɗan’uwanku ne)
kodwa lina seliyivukele indlu kababa lamuhla, labulala amadodana akhe, amadoda angamatshumi ayisikhombisa, phezu kwedwala elilodwa, labeka uAbhimeleki indodana yencekukazi yakhe ukuthi abe yinkosi yabahlali beShekema, ngoba engumfowenu;
19 in har kun aikata wannan cikin bangirma da kuma aminci wajen Yerub-Ba’al da iyalinsa a yau, bari Abimelek yă zama farin cikinku, ku kuma nasa!
uba-ke ngeqiniso langokuthembeka lenzile ngoJerubali langendlu yakhe ngalolusuku, thokozani ngoAbhimeleki, laye athokoze ngani.
20 Amma in ba haka ba, bari wuta ta fito daga Abimelek ya cinye ku,’yan ƙasar Shekem da Bet Millo, bari wuta kuma daga wurinku’yan ƙasar Shekem da Bet Millo ta cinye Abimelek!”
Kodwa uba kungenjalo, kakuphume umlilo kuAbhimeleki udle abahlali beShekema leBeti-Milo, njalo kakuphume umlilo kubahlali beShekema leBeti-Milo udle uAbhimeleki.
21 Sa’an nan Yotam ya gudu, ya tsere zuwa Beyer ya zauna a can gama yana tsoron ɗan’uwansa Abimelek.
UJothamu wasephunyuka wabaleka, waya eBeri, wahlala khona, ngenxa kaAbhimeleki umfowabo.
22 Bayan Abimelek ya yi shekara uku yana mulki a Isra’ila,
Kwathi uAbhimeleki esebuse uIsrayeli iminyaka emithathu,
23 sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.
uNkulunkulu wathuma umoya omubi phakathi kukaAbhimeleki labahlali beShekema, njalo abahlali beShekema baziphatha ngokungathembeki kuAbhimeleki,
24 Allah ya yi haka saboda kisan’ya’ya saba’in na Yerub-Ba’al, don a ɗauki fansar jininsu a kan Abimelek ɗan’uwansu da kuma’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka taimake shi kisan’yan’uwansa.
ukuze udlakela olwenziwa kumadodana kaJerubali angamatshumi ayisikhombisa lubuyele, legazi libekwe phezu kukaAbhimeleki umfowabo owawabulalayo, laphezu kwabahlali beShekema ababeqinise izandla zakhe ukubulala abafowabo.
25 Cikin hamayya da shi waɗannan’yan ƙasar Shekem suka sa mutane a kan tuddai don su yi kwanton ɓauna a kan su yi fashi ga duk wanda ya wuce a can, wannan fa ya kai kunnen Abimelek.
Abahlali beShekema basebembekela abacathameli ezingqongeni zezintaba, baphanga bonke ababebedlula ngaleyondlela; uAbhimeleki wasekubikelwa.
26 To, Ga’al ɗan Ebed ya tafi tare da’yan’uwansa zuwa Shekem,’yan ƙasarta kuwa suka dogara da shi.
UGahali indodana kaEbedi wasesiza labafowabo, bedlulela eShekema; njalo abahlali beShekema bamthemba.
27 Bayan sun tafi gonaki suka tattara inabi suka matse su, sai suka yi biki a haikalin allahnsu. Yayinda suke ci da sha, sai suka la’anci Abimelek.
Basebephuma baya emasimini, bakha izithelo zamavini ezivinini zabo, bazinyathela, benza indumiso, bangena endlini kankulunkulu wabo, badla banatha, bamthuka uAbhimeleki.
28 Sa’an nan Ga’al ɗan Ebed ya ce, “Wane ne Abimelek, kuma wane ne Shekem, da za mu bauta masa? Shi ba ɗan Yerub-Ba’al ba ne, kuma ba Zebul ne mataimakinsa ba? Ku bauta wa mutanen Hamor, mahaifin Shekem! Me ya sa za mu bauta wa Abimelek?
UGahali indodana kaEbedi wasesithi: Ungubani uAbhimeleki njalo ungubani uShekema ukuthi simsebenzele? Kasindodana kaJerubali yini, loZebuli induna yayo? Sebenzelani amadoda kaHamori uyise kaShekema. Ngoba thina sizamsebenzelelani?
29 Da a ce waɗannan mutane suna a ƙarƙashina mana! Da zan hamɓarar da shi. In ce wa Abimelek, ‘Ka tara dukan mayaƙanka!’”
Sengathi ngabe lababantu bebesesandleni sami, bengizamkhupha-ke uAbhimeleki. Wasesithi kuAbhimeleki: Yandisa ibutho lakho, uphume.
30 Sa’ad da Zebul gwamnar birnin ya ji abin da Ga’al ɗan Ebed ya ce, sai ya fusata.
Kwathi uZebuli umbusi womuzi esizwa amazwi kaGahali indodana kaEbedi, ulaka lwakhe lwavutha.
31 Asirce sai ya aiki manzanni wajen Abimelek, yana cewa, “Ga’al ɗan Ebed da’yan’uwansa sun zo Shekem suna kuma zuga birnin sun tayar maka.
Wathuma izithunywa kuAbhimeleki ngobuqili, esithi: Khangela, uGahali indodana kaEbedi labafowabo bafikile eShekema, khangela-ke, sebeqinisa umuzi ukumelana lawe.
32 To, in dare ya yi, sai ka zo da mutanenka ku yi kwanto a filaye.
Khathesi-ke sukuma ebusuku wena labantu abalawe, uyecathama egangeni.
33 Kashegari da safe, sai ku tashi ku fāɗa wa birnin. Sa’ad da Ga’al da mutanensa suka faɗa maka, sai ka yi abin da ka iya yi da su.”
Kuzakuthi-ke ekuseni ekuphumeni kwelanga, uvuke ngovivi uwuhlasele umuzi; khangela, lapho yena labantu abalaye bephuma ukumelana lawe, uzakwenza kuye njengalokho isandla sakho esikutholayo.
34 Saboda haka Abimelek da dukan mutanensa suka tashi da dare suka ɓuya kusa da Shekem a ƙungiyoyi huɗu.
UAbhimeleki wasesukuma labo bonke abantu ababelaye, ebusuku, basebeyicathamela iShekema ngezigaba ezine.
35 To, Ga’al ɗan Ebed ya riga ya fita waje yana tsaye a ƙofar birni daidai Abimelek da mayaƙansa suka fito daga inda suka ɓuya.
UGahali indodana kaEbedi wasephuma wema esikhaleni sesango lomuzi. UAbhimeleki wasesukuma labantu ababelaye ekucathameni.
36 Sa’ad da Ga’al ya gan su, sai ya ce wa Zebul, “Duba, ga mutane suna gangarowa daga kan duwatsu!” Zebul ya ce, “Kana ɗaukan inuwan duwatsu kana ce mutane.”
Kwathi uGahali ebona abantu, wathi kuZebuli: Khangela, abantu bayehla ezingqongeni zezintaba. Kodwa uZebuli wathi kuye: Ubona amathunzi ezintaba kungathi ngabantu.
37 Amma Ga’al ya sāke magana ya ce, “Duba, mutane suna gangarowa daga tsakiyar filaye, kuma wata ƙungiya tana zuwa daga wajen itacen masu duba.”
UGahali waqhubeka futhi ekhuluma wathi: Khangela, abantu bayehla bevela phakathi kwelizwe, lelinye ixuku livela endleleni yamagceke abavumisi.
38 Sa’an nan Zebul ya ce masa, “Ina bakin da ka yi ɗin, kai da ka ce, ‘Wane ne Abimelek da za mu bauta masa.’ Ba mutanen ne ka yi musu ba’a ba? Fita, ka yaƙe su mana!”
UZebuli wasesithi kuye: Usungaphi umlomo wakho owathi ngawo: Ungubani uAbhimeleki ukuthi simkhonze? Laba kayisibo abantu obadeleleyo yini? Ake uphume khathesi uyekulwa labo.
39 Saboda haka Ga’al ya fito da’yan ƙasar Shekem suka yaƙi Abimelek.
UGahali wasephuma phambi kwabahlali beShekema, walwa loAbhimeleki.
40 Abimelek ya kore shi, mutane da yawa suka ji ciwo a yaƙin, har zuwa ƙofar birnin.
UAbhimeleki wamxotsha, wasebaleka phambi kwakhe; abanengi bawa belimele kwaze kwaba sekungeneni kwesango.
41 Abimelek ya zauna a Aruma, Zebul kuwa ya kori Ga’al da’yan’uwansa daga Shekem.
UAbhimeleki wasehlala eAruma. UZebuli wasemxotsha uGahali labafowabo, ukuze bangahlali eShekema.
42 Kashegari mutanen Shekem suka tafi gonaki, aka kuwa gaya wa Abimelek.
Kwasekusithi kusisa abantu baphuma baya egangeni; bamtshela uAbhimeleki.
43 Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu.
Wasethatha abantu, wabehlukanisa baba ngamaxuku amathathu, wacathama egangeni, wabona, khangela-ke, abantu bephuma emzini, wabasukela wabatshaya.
44 Abimelek da ƙungiyoyin da suke tare da shi suka yi maza suka yi tsaya a ƙofar birnin. Sa’an nan ƙungiyoyi biyu suka ruga suka fāɗa wa waɗanda suke a gonaki suka karkashe su.
UAbhimeleki lexuku elalilaye basebebahlasela bema ekungeneni kwesango lomuzi, lamaxuku amabili ahlasela bonke ababesegangeni, abatshaya.
45 Dukan yinin, Abimelek ya matsa yaƙi da birnin sai da ya cinye ta ya kuma kashe mutanenta. Sa’an nan ya hallaka birnin ya barbaza gishiri a kanta.
UAbhimeleki wasesilwa emelene lomuzi lolosuku lonke, wawuthumba umuzi, wabulala abantu ababekiwo, wadilizela phansi umuzi, wawuhlanyela ngetshwayi.
46 Da jin haka, sai’yan ƙasa a hasumiyar Shekem suka shiga wurin mafaka a hankalin El-Berit.
Lapho bonke abahlali bomphotshongo weShekema bekuzwa, bangena enqabeni yendlu kaEli-Berithi.
47 Da Abimelek ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru a can,
Kwabikelwa uAbhimeleki ukuthi bonke abahlali bemphotshongweni weShekema babuthene ndawonye.
48 sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”
UAbhimeleki wasesenyukela entabeni yeZalimoni, yena labo bonke abantu ababelaye; uAbhimeleki wathatha ihloka esandleni sakhe, wagamula ugatsha lwezihlahla, waluthatha walwetshata ehlombe lakhe, wathi ebantwini ababelaye: Lokhu elibona ngikwenza, phangisani likwenze njengami.
49 Saboda haka mutanen suka sassare rassan itatuwa suka bi Abimelek. Suka tattara su a jikin mafakar suka kuma cinna mata wuta a kan mutanen da suke a ciki. Ta haka dukan mutanen da suke cikin hasumiyar Shekem, wajen maza da mata dubu ɗaya suka mutu.
Ngakho bonke abantu labo bagamula, ngulowo ugatsha lwakhe, bamlandela uAbhimeleki bazibeka enqabeni, bathungela inqaba ngomlilo phezu kwabo, kwaze kwathi bonke abantu bomphotshongo weShekema labo bafa, phose abesilisa labesifazana abayinkulungwane.
50 Biye da wannan Abimelek ya tafi Tebez, ya kewaye ta ya kuma cinye ta da yaƙi.
UAbhimeleki wasesiya eThebezi, wamisa inkamba maqondana leThebezi wayithumba.
51 A cikin birnin, akwai wata hasumiya mai ƙarfi, inda dukan maza da mata, dukan mutanen birnin, suka ɓuya. Suka kulle kansu, suka kuma hau rufin hasumiyar.
Kodwa kwakulomphotshongo oqinileyo phakathi komuzi, labo bonke abesilisa labesifazana babalekela kuyo, labo bonke abahlali bomuzi, babavalela phakathi; benyukela ephahleni lomphotshongo.
52 Abimelek ya je wajen hasumiya ya kuma auka mata. Amma da ya yi kusa da ƙofar hasumiyar don yă cinna mata wuta,
UAbhimeleki wasefika emphotshongweni, walwa lawo, wasondela emnyango womphotshongo ukuze awutshise ngomlilo.
53 sai wata mata ta saki ɗan dutsen niƙa a kan Abimelek ta fasa ƙoƙon kansa.
Owesifazana othile wasephosa ucezu lwelitshe lokuchola ekhanda likaAbhimeleki, wadabula ukhakhayi lwakhe.
54 Da sauri ya kira mai riƙon masa makami ya ce, “Zaro takobinka ka kashe ni, don kada a ce ‘Mace ce ta kashe shi.’” Saboda haka bawansa ya soke shi, ya mutu.
Wasebiza masinyane ijaha elalithwala izikhali zakhe, wathi kilo: Hwatsha inkemba yakho ungibulale, hlezi bathi ngami: Owesifazana wambulala. Ijaha lakhe laselimgwaza, wafa-ke.
55 Sa’ad da Isra’ilawa suka ga Abimelek ya mutu, sai suka tafi gida.
Kwathi amadoda akoIsrayeli ebona ukuthi uAbhimeleki usefile, ahamba, ngulowo waya endaweni yakhe.
56 Ta haka Allah ya sāka muguntar da Abimelek da ya yi wa mahaifinsa ta wurin kisan’yan’uwansa saba’in.
Ngokunjalo uNkulunkulu wabuyisela ububi bukaAbhimeleki ayebenze kuyise, ngokubulala abafowabo abangamatshumi ayisikhombisa.
57 Allah kuma ya sa muguntar mutanen Shekem suka koma kansu. La’anar Yotam ɗan Yerub-Ba’al kuma ta kama su.
Labo bonke ububi bamadoda eShekema uNkulunkulu wabubuyisela phezu kwamakhanda awo; kwasekusehlela phezu kwabo isiqalekiso sikaJothamu indodana kaJerubali.

< Mahukunta 9 >