< Mahukunta 9 >
1 Abimelek ɗan Yerub-Ba’al ya tafi Shekem wurin’yan’uwan mahaifiyarsa, ya ce musu da kuma dukan dangin mahaifiyarsa,
Un Abimeleks, JerubBaāla dēls, gāja uz Šehemi pie savas mātes brāļiem un runāja uz tiem un uz visiem savas mātes tēva nama radiem un sacīja:
2 “Ku tambayi’yan ƙasar Shekem, ‘Wanne ya fi muku, a sa dukan’ya’yan Yerub-Ba’al saba’in maza su yi mulkinku, ko dai mutum guda kawai yă yi mulkinku?’ Ku tuna, ni jininku ne.”
Runājiet lūdzami priekš visu namnieku ausīm Šehemē: kas jums ir labāki, vai ka septiņdesmit vīri, visi JerubBaāla dēli, pār jums valda, vai ka viens vīrs pār jums valda? Pieminiet, mani arīdzan esam jūsu kaulu un jūsu miesu.
3 Sa’ad da’yan’uwan suka mayar wa’yan ƙasar Shekem wannan, sai suka goyi bayan Abimelek, gama sun ce, “Shi ɗan’uwanmu ne.”
Tad viņa mātes brāļi viņa dēļ runāja priekš visu namnieku ausīm Šehemē visus šos vārdus un viņu sirds nesās uz Abimeleku, jo tie sacīja: viņš ir mūsu brālis.
4 Suka ba shi shekel saba’in na azurfa daga haikalin Ba’al-Berit, Abimelek kuwa ya yi amfani da shi ya yi hayar’yan tauri waɗanda suka zama masu binsa.
Un tie viņam deva septiņdesmit sudraba sēķeļus no BaālBerita nama, un Abimeleks ar tiem saderēja neliešus un nebēdniekus, kas viņam staigāja pakaļ.
5 Sai ya tafi gidan mahaifinsa a Ofra kuma a dutse guda ya kashe’yan’uwansa,’ya’yan Yerub-Ba’al. Amma Yotam, autan ɗan Yerub-Ba’al ya tsira ta wurin ɓuya.
Un viņš nāca sava tēva namā uz Ovru un nokāva savus brāļus, JerubBaāla bērnus, septiņdesmit vīrus uz viena akmens; bet Jotams, JerubBaāla jaunākais dēls, atlika, jo viņš bija paslēpies.
6 Sa’an nan duka’yan ƙasar Shekem da Bet Millo suka taru kusa da babban itacen wajen ginshiƙi a Shekem don a naɗa Abimelek sarki.
Tad visi Šehemes namnieki sapulcējās un viss Millus nams, un tie nogāja un iecēla Abimeleku par ķēniņu pie tā piemiņas ozola, kas ir Šehemē.
7 Sa’ad da aka gaya wa Yotam wannan, sai ya hau Dutsen Gerizim ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Ku saurare ni,’yan ƙasar Shekem, don Allah yă saurare ku.
Kad to Jotamam teica, tad viņš nogāja un nostājās Gerizima kalna paša galā un pacēla savu balsi un sauca un sacīja: klausāties mani, jūs Šehemes namnieki, tad Dievs arī jūs klausīs.
8 Wata rana itatuwa suka fita don su naɗa wa kansu sarki. Suka ce wa itacen zaitun, ‘Ka zama sarkinmu.’
Koki gāja, ķēniņu pār sevi svaidīt, un sacīja uz eļļas koku: esi ķēniņš pār mums.
9 “Amma itacen zaitun ya ce, ‘In bar mai nawa, wanda da shi ake girmama alloli da mutane, don in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Bet eļļas koks uz tiem sacīja: vai man būs atstāt savu taukumu, ko Dievs un cilvēki pie manis slavē, un noiet un līgoties pa koku virsu?
10 “Biye da wannan, sai itatuwan suka ce wa itacen ɓaure, ‘Zo ka zama sarkinmu.’
Tad tie koki sacīja uz vīģes koku: nāc tu, esi ķēniņš pār mums.
11 “Amma itacen ɓauren ya ce, ‘In bar kyawawan’ya’yana da zaƙinsu, in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Bet vīģes koks uz tiem sacīja: vai man būs atstāt savu saldumu un savus labos augļus un noiet un līgoties pa koku virsu?
12 “Sa’an nan itatuwan suka ce wa kuringar inabi, ‘Ki zo ki zama sarkinmu.’
Tad tie koki sacīja uz vīnakoku: nāc tu un esi ķēniņš pār mums.
13 “Amma kuringar ta ce, ‘In bar ruwan inabina, wanda yake faranta zuciyar alloli da mutane, in zo in yi fama da itatuwa?’
Bet vīnakoks uz tiem sacīja: vai man būs atstāt savu vīnu, kas dievus un cilvēkus iepriecina, un noiet un līgoties pa koku virsu?
14 “A ƙarshe sai dukan itatuwa suka ce wa itacen ƙaya, ‘Ka zo ka zama sarkinmu.’
Tad visi koki sacīja uz ērkšķu krūmu: nāc tu un esi ķēniņš pār mums.
15 “Itacen ƙaya ya ce wa itatuwan, ‘In da gaske ne kuke so ku naɗa ni sarkinku, ku zo ku sha inuwana; in ba haka ba, bari wuta ta fito daga itacen ƙaya ta cinye itacen al’ul na Lebanon!’
Tad ērkšķu krūms uz tiem kokiem sacīja: kad jūs tiešām mani svaidiet sev par ķēniņu, tad nāciet un uzticaties manai paēnai, bet ja ne, tad lai uguns iziet no ērkšķu krūma un norij Lībanus ciedru kokus.
16 “To, da a ce kun yi abin bangirma da aniya mai kyau sa’ad da kuka naɗa Abimelek sarki, da kun nuna wa Yerub-Ba’al da iyalinsa ladabi, da kuma kun yi masa abin da ya cancanci shi,
Un nu, vai jūs esat taisni un pareizi darījuši, Abimeleku celdami par ķēniņu, un vai jūs esat labi darījuši pie JerubBaāla un viņa nama un viņam darījuši pēc viņa roku nopelna?
17 a yi tunani cewa mahaifina ya yi yaƙi saboda ku, ya yi kasai da ransa don yă cece ku daga hannun Midiyawa
Jo mans tēvs jūsu dēļ karojis un savu dzīvību nometis un jūs izglābis no Midijaniešu rokas,
18 (amma ga shi yau kun tayar wa iyalin mahaifina, kuka kashe’ya’yansa saba’in a dutse guda, kuka kuma naɗa Abimelek, ɗan baiwa, sarki a kan’yan ƙasar Shekem domin shi ɗan’uwanku ne)
Bet jūs šodien esat cēlušies pret mana tēva namu un nokāvuši viņa dēlus, septiņdesmit vīrus uz viena akmens, un esat iecēluši Abimeleku,
19 in har kun aikata wannan cikin bangirma da kuma aminci wajen Yerub-Ba’al da iyalinsa a yau, bari Abimelek yă zama farin cikinku, ku kuma nasa!
Ja nu jūs šodien taisni un pareizi esat darījuši pie JerubBaāla un pie viņa nama, tad priecājaties par Abimeleku, un lai viņš arīdzan priecājās par jums.
20 Amma in ba haka ba, bari wuta ta fito daga Abimelek ya cinye ku,’yan ƙasar Shekem da Bet Millo, bari wuta kuma daga wurinku’yan ƙasar Shekem da Bet Millo ta cinye Abimelek!”
Bet ja ne, tad lai uguns iziet no Abimeleka un norij Šehemes namniekus un Millus namu, un lai uguns iziet no Šehemes namniekiem un no Millus nama un norij Abimeleku.
21 Sa’an nan Yotam ya gudu, ya tsere zuwa Beyer ya zauna a can gama yana tsoron ɗan’uwansa Abimelek.
Tad Jotams bēga un aizbēga uz Beru un dzīvoja tur, no sava brāļa Abimeleka bīdamies.
22 Bayan Abimelek ya yi shekara uku yana mulki a Isra’ila,
Kad nu Abimeleks trīs gadus bija valdījis pār Israēli,
23 sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.
Tad Dievs sūtīja ļaunu garu starp Abimeleku un Šehemes namniekiem, un Šehemes namnieki turējās viltīgi pret Abimeleku,
24 Allah ya yi haka saboda kisan’ya’ya saba’in na Yerub-Ba’al, don a ɗauki fansar jininsu a kan Abimelek ɗan’uwansu da kuma’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka taimake shi kisan’yan’uwansa.
Ka tas varas darbs pie tiem septiņdesmit JerubBaāla dēliem nāktu un viņa asinis grieztos uz Abimeleku, viņu brāli, kas tos bija nokāvis, un tos, kas bija stiprinājuši, savus brāļus nokaut.
25 Cikin hamayya da shi waɗannan’yan ƙasar Shekem suka sa mutane a kan tuddai don su yi kwanton ɓauna a kan su yi fashi ga duk wanda ya wuce a can, wannan fa ya kai kunnen Abimelek.
Un Šehemes namnieki sūtīja kādus, kas ar viltu uz viņu glūnēja kalna galos, un tie visus aplaupīja, kas pa to ceļu gāja, un tas Abimelekam tapa sacīts.
26 To, Ga’al ɗan Ebed ya tafi tare da’yan’uwansa zuwa Shekem,’yan ƙasarta kuwa suka dogara da shi.
Un Gaāls, Ebeda dēls, nāca ar saviem brāļiem un gāja uz Šehemi, un Šehemes namnieki viņam uzticējās,
27 Bayan sun tafi gonaki suka tattara inabi suka matse su, sai suka yi biki a haikalin allahnsu. Yayinda suke ci da sha, sai suka la’anci Abimelek.
Un izgāja uz lauku un nolasīja savus vīna kalnus un spaidīja ogas un svinēja prieka svētkus, un gāja sava dieva namā un ēda un dzēra un lādēja Abimeleku.
28 Sa’an nan Ga’al ɗan Ebed ya ce, “Wane ne Abimelek, kuma wane ne Shekem, da za mu bauta masa? Shi ba ɗan Yerub-Ba’al ba ne, kuma ba Zebul ne mataimakinsa ba? Ku bauta wa mutanen Hamor, mahaifin Shekem! Me ya sa za mu bauta wa Abimelek?
Un Gaāls, Ebeda dēls, sacīja: kas ir Abimeleks, un kas ir Šehems, ka mums viņam būs kalpot? Vai tas nav JerubBaāla dēls un Zebuls viņa uzraugs? Kalpojiet labāki, Hamora, Šehema tēva, vīriem, jo kāpēc lai mēs viņam kalpojam?
29 Da a ce waɗannan mutane suna a ƙarƙashina mana! Da zan hamɓarar da shi. In ce wa Abimelek, ‘Ka tara dukan mayaƙanka!’”
Ak kaut šie ļaudis būtu manā rokā, gan es Abimeleku izdzītu. Un uz Abimeleku viņš sacīja: vairo savu karaspēku un nāc ārā.
30 Sa’ad da Zebul gwamnar birnin ya ji abin da Ga’al ɗan Ebed ya ce, sai ya fusata.
Kad Zebuls, tās pilsētas virsnieks, Gaāla, Ebeda dēla, vārdus dzirdēja, tad viņš apskaitās,
31 Asirce sai ya aiki manzanni wajen Abimelek, yana cewa, “Ga’al ɗan Ebed da’yan’uwansa sun zo Shekem suna kuma zuga birnin sun tayar maka.
Un sūtīja slepeni vēstnešus pie Abimeleka un sacīja: redzi, Gaāls, Ebeda dēls, un viņa brāļi ir nākuši uz Šehemi, un redzi, tie ceļ dumpi pret tevi pilsētā.
32 To, in dare ya yi, sai ka zo da mutanenka ku yi kwanto a filaye.
Un nu celies naktī, tu un tie ļaudis, kas pie tevis, un paslēpies laukā;
33 Kashegari da safe, sai ku tashi ku fāɗa wa birnin. Sa’ad da Ga’al da mutanensa suka faɗa maka, sai ka yi abin da ka iya yi da su.”
Un rītā agri, kad saule lec, tad celies un uzbrūc tai pilsētai, un redzi, kad viņš un tie ļaudis, kas pie viņa, ies ārā tev pretī, tad dari viņam, kā tava roka māk.
34 Saboda haka Abimelek da dukan mutanensa suka tashi da dare suka ɓuya kusa da Shekem a ƙungiyoyi huɗu.
Tad Abimeleks un visi ļaudis, kas pie viņa bija, cēlās naktī un paslēpās pret Šehemi četros pulkos.
35 To, Ga’al ɗan Ebed ya riga ya fita waje yana tsaye a ƙofar birni daidai Abimelek da mayaƙansa suka fito daga inda suka ɓuya.
Un Gaāls, Ebeda dēls, izgāja ārā un stāvēja priekš pilsētas vārtiem. Tad Abimeleks un tie ļaudis, kas pie viņa bija, cēlās, kur bija apslēpušies.
36 Sa’ad da Ga’al ya gan su, sai ya ce wa Zebul, “Duba, ga mutane suna gangarowa daga kan duwatsu!” Zebul ya ce, “Kana ɗaukan inuwan duwatsu kana ce mutane.”
Kad nu Gaāls tos ļaudis ieraudzīja, tad viņš sacīja uz Zebulu: redzi, no kalnu galiem nāk ļaudis. Bet Zebuls uz to sacīja: tev šķiet kalna ēnu cilvēkus esam.
37 Amma Ga’al ya sāke magana ya ce, “Duba, mutane suna gangarowa daga tsakiyar filaye, kuma wata ƙungiya tana zuwa daga wajen itacen masu duba.”
Tad Gaāls vēl runāja un sacīja: redzi, ļaudis nāk no augšgala un viens pulks nāk pa ceļu no burvju ozola.
38 Sa’an nan Zebul ya ce masa, “Ina bakin da ka yi ɗin, kai da ka ce, ‘Wane ne Abimelek da za mu bauta masa.’ Ba mutanen ne ka yi musu ba’a ba? Fita, ka yaƙe su mana!”
Tad Zebuls uz viņu sacīja: kur nu ir tava mute, ar ko tu sacīji: kas ir Abimeleks, ka lai tam kalpojam? Vai šie nav tie ļaudis, ko tu esi apsmējis? Izej jel nu ārā un karo pret viņu.
39 Saboda haka Ga’al ya fito da’yan ƙasar Shekem suka yaƙi Abimelek.
Un Gaāls izgāja Šehemes namnieku priekšā un karoja pret Abimeleku.
40 Abimelek ya kore shi, mutane da yawa suka ji ciwo a yaƙin, har zuwa ƙofar birnin.
Un Abimeleks tam dzinās pakaļ, un tas bēga no viņa, un daudz krita nokauti līdz vārtiem.
41 Abimelek ya zauna a Aruma, Zebul kuwa ya kori Ga’al da’yan’uwansa daga Shekem.
Un Abimeleks palika Arumā, bet Zebuls izdzina Gaālu un viņa brāļus, ka tie Šehemē nepalika.
42 Kashegari mutanen Shekem suka tafi gonaki, aka kuwa gaya wa Abimelek.
Un notika otrā dienā, ka tie ļaudis gāja uz lauku, un tas Abimelekam tapa sacīts.
43 Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu.
Tad viņš ņēma tos (kara) ļaudis un tos dalīja trijos pulkos un paslēpās laukā. Un viņš skatījās, un redzi, tie ļaudis izgāja no pilsētas; tad viņš cēlās pret tiem un tos nokāva.
44 Abimelek da ƙungiyoyin da suke tare da shi suka yi maza suka yi tsaya a ƙofar birnin. Sa’an nan ƙungiyoyi biyu suka ruga suka fāɗa wa waɗanda suke a gonaki suka karkashe su.
Un Abimeleks un tie pulki, kas pie viņa bija, uzbruka un nostājās priekš pilsētas vārtiem, bet tie divi pulki uzbruka visiem, kas bija laukā, un tos nokāva.
45 Dukan yinin, Abimelek ya matsa yaƙi da birnin sai da ya cinye ta ya kuma kashe mutanenta. Sa’an nan ya hallaka birnin ya barbaza gishiri a kanta.
Un Abimeleks karoja pret to pilsētu visu to dienu un uzņēma to pilsētu un nokāva tos ļaudis, kas tanī bija, un nopostīja to pilsētu un apsēja to ar sāli.
46 Da jin haka, sai’yan ƙasa a hasumiyar Shekem suka shiga wurin mafaka a hankalin El-Berit.
Kad nu visi Šehemes pils namnieki to dzirdēja, tad tie gāja tai stiprā Berita dieva nama tornī.
47 Da Abimelek ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru a can,
Un Abimelekam tas tapa sacīts, ka visi Šehemes pils namnieki bija sapulcējušies.
48 sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”
Tad Abimeleks gāja uz Calmon kalnu, viņš un visi ļaudis, kas pie viņa bija, un Abimeleks ņēma cirvi savā rokā un nocirta koka zaru un to uzcēla un lika uz savu kamiesi un sacīja uz tiem ļaudīm, kas pie tā bija: ko esat redzējuši mani darām, to dariet steigšus tāpat.
49 Saboda haka mutanen suka sassare rassan itatuwa suka bi Abimelek. Suka tattara su a jikin mafakar suka kuma cinna mata wuta a kan mutanen da suke a ciki. Ta haka dukan mutanen da suke cikin hasumiyar Shekem, wajen maza da mata dubu ɗaya suka mutu.
Tad arī visi ļaudis nocirta ikkatrs zaru un gāja Abimelekam pakaļ, un tos pielika pie tā stiprā torņa un iededzināja pār tiem to torni ar uguni, ka visi Šehemes pils ļaudis nomira līdz tūkstoš vīru un sievu.
50 Biye da wannan Abimelek ya tafi Tebez, ya kewaye ta ya kuma cinye ta da yaƙi.
Un Abimeleks gāja uz Tebecu un apmetās pret Tebecu un to uzņēma.
51 A cikin birnin, akwai wata hasumiya mai ƙarfi, inda dukan maza da mata, dukan mutanen birnin, suka ɓuya. Suka kulle kansu, suka kuma hau rufin hasumiyar.
Bet pilsētas vidū bija stipra pils, uz turieni visi vīri un sievas un visi pilsētas namnieki bēga un ieslēdzās un uzkāpa uz pils jumtu.
52 Abimelek ya je wajen hasumiya ya kuma auka mata. Amma da ya yi kusa da ƙofar hasumiyar don yă cinna mata wuta,
Tad Abimeleks nāca pie tās pils un karoja pret to un piegāja pie pils durvīm, viņu ar uguni sadedzināt.
53 sai wata mata ta saki ɗan dutsen niƙa a kan Abimelek ta fasa ƙoƙon kansa.
Tad viena sieva nometa dzirnu akmens gabalu uz Abimeleka galvu un satrieca viņa galvas kausu.
54 Da sauri ya kira mai riƙon masa makami ya ce, “Zaro takobinka ka kashe ni, don kada a ce ‘Mace ce ta kashe shi.’” Saboda haka bawansa ya soke shi, ya mutu.
Tad viņš steigšus piesauca to puisi, savu bruņu nesēju, un uz to sacīja: izvelc savu zobenu un nokauj mani, lai no manis nesaka: viena sieva viņu nokāvusi. Un viņa puisis to nodūra, ka nomira.
55 Sa’ad da Isra’ilawa suka ga Abimelek ya mutu, sai suka tafi gida.
Kad nu Israēla vīri redzēja, ka Abimeleks bija nomiris, tad tie gāja ikkatrs uz savām mājām.
56 Ta haka Allah ya sāka muguntar da Abimelek da ya yi wa mahaifinsa ta wurin kisan’yan’uwansa saba’in.
Tā Dievs Abimelekam maksāja to ļaunumu, ko viņš bija darījis savam tēvam, nokaudams savus septiņdesmit brāļus.
57 Allah kuma ya sa muguntar mutanen Shekem suka koma kansu. La’anar Yotam ɗan Yerub-Ba’al kuma ta kama su.
Un Dievs Šehemes vīriem atmaksāja visu ļaunumu uz viņu galvām, un Jotama, JerubBaāla dēla, lāsti nāca pār tiem.