< Mahukunta 8 >
1 To, mutanen Efraim suka ce wa Gideyon, “Me ya sa ka yi mana haka? Me ya sa ba ka kira mu lokacin da ka tafi yaƙi da Midiyawa ba?” Suka zarge shi sosai.
Amadoda akoEfrayimi asesithi kuye: Iyini linto oyenze kithi ukuthi awusibizanga nxa usiyakulwa lamaMidiyani? Amsola ngamandla.
2 Amma ya ce musu, “Me na yi da za a iya kwatanta da abin da kuka yi? Ashe, kalar inabin da Efraim ta yi bai fi dukan girbin inabin da Abiyezer suka yi ba?
Wasesithi kiwo: Ngenzeni khathesi uba kulinganiswa lokwenu? Ukukhothozwa kwezithelo zevini koEfrayimi kakukuhle yini kulesivuno sevini sakoAbiyezeri?
3 Allah ya ba da Oreb da Zeyib, shugabannin Midiyawa a hannuwanku. Me na yi da ya fi naku? Da ya faɗi haka sai hankalinsu ya kwanta.”
UNkulunkulu unikele esandleni senu iziphathamandla zeMidiyani, uOrebi loZebi; ngangingenzani njengani? Kwasekudeda kuye ukuthukuthela kwabo lapho ekhuluma lelilizwi.
4 Gideyon da mutanensa ɗari uku, sun gaji, duk da haka suka yi ta fafarar, suka zo Urdun suka haye shi.
Lapho uGidiyoni efika eJordani wachapha, yena lamadoda angamakhulu amathathu ayelaye, bediniwe kodwa bexotsha.
5 Ya ce wa mutanen Sukkot, “Ku ba wa mutanena burodi; sun gaji, har yanzu ina fafarar Zeba da Zalmunna, sarakunan Midiyawa.”
Wasesithi emadodeni eSukothi: Ake liphe abantu abangilandelayo amaqebelengwana ezinkwa, ngoba badiniwe, ngixotshana loZeba loZalimuna amakhosi eMidiyani.
6 Amma shugabannin Sukkot suka ce, “Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Don me za mu ba wa mayaƙanka burodi?”
Lenduna zeSukothi zathi: Intende yesandla sikaZeba loZalimuna isisesandleni sakho yini, ukuthi siphe ibutho lakho isinkwa?
7 Sai Gideyon ya ce, “Haka ko? To, sa’ad da Ubangiji ya ba da Zeba da Zalmunna a hannuna, zan tsattsaga jikinku da ƙayayyuwan jeji.”
UGidiyoni wasesithi: Ngakho nxa iNkosi isinikele uZeba loZalimuna esandleni sami, ngizabhula inyama yenu ngameva enkangala langokhula oluhlabayo.
8 Daga nan ya wuce zuwa Fenuwel ya yi irin roƙon nan, amma suka amsa yadda mutanen Sukkot suka yi.
Wasesenyuka lapho waya ePenuweli, wakhuluma labo ngokufananayo; lamadoda ePenuweli amphendula njengamadoda eSukothi emphendulile.
9 Saboda haka sai ya ce wa mutanen Fenuwel, “Sa’ad da na dawo da nasara zan rushe wannan hasumiya.”
Wasekhuluma futhi emadodeni ePenuweli esithi: Ekubuyeni kwami ngokuthula ngizadiliza lo umphotshongo.
10 To, Zeba da Zalmunna suna a Karkor da mayaƙa wajen dubu goma sha biyar, abin da ya rage ke nan na mayaƙan gabashi; mayaƙa masu takobi dubu ɗari da ashirin ne suka mutu.
Njalo uZeba loZalimuna babeseKarikori lenkamba yabo ilabo, phose inkulungwane ezilitshumi lanhlanu, bonke ababesele ebuthweni lonke labantwana bempumalanga, ngoba ababewile babengamadoda azinkulungwane ezilikhulu lamatshumi amabili abahwatsha inkemba.
11 Gideyon ya haura ta hanyar makiyaya, gabas da Noba, da kuma Yogbeha, ya fāɗa wa mayaƙan ta yadda ba su zata ba.
UGidiyoni wasesenyuka ngendlela yabahlala emathenteni empumalanga kweNoba leJogibeha, wayitshaya inkamba, ngoba inkamba yayilibele.
12 Zeba da Zalmunna, sarakunan biyu na Midiyawa suka tsere, amma ya bi su ya kama, ya fatattaki dukan mayaƙansu.
UZeba loZalimuna basebebaleka, wasexotshana labo, wathumba amakhosi amabili eMidiyani, uZeba loZalimuna, wethusa inkamba yonke.
13 Sa’an nan Gideyon ɗan Yowash ya komo daga yaƙi ta Hanyar Heres.
Lapho uGidiyoni indodana kaJowashi esebuya evela empini phambi kokuphuma kwelanga,
14 Ya kama wani saurayin Sukkot ya tambaye shi, saurayin kuwa ya rubuta masa dukan sunayen shugabanni saba’in da bakwai na Sukkot, da dattawan garin.
wabamba ijaha emadodeni eSukothi, walibuza; laselimbhalela iziphathamandla zeSukothi labadala bayo, amadoda angamatshumi ayisikhombisa lesikhombisa.
15 Sa’an nan Gideyon ya zo ya ce wa mutanen Sukkot, “To, ga Zeba da Zalmunna, waɗanda kuka yi mini ba’a kuna cewa, ‘Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Me zai sa mu ba mutanenka da suka gaji burodi?’”
Wasefika emadodeni eSukothi, wathi: Khangelani oZeba loZalimuna elalingiklolodela ngabo lisithi: Intende yesandla sikaZeba loZalimuna isisesandleni sakho yini, ukuthi siphe amadoda akho asediniwe isinkwa?
16 Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.
Wasethatha abadala bomuzi, lameva enkangala lokhula oluhlabayo, wenza amadoda eSukothi aqedisise ngawo.
17 Ya rushe hasumiyar Fenuwel ya kuma karkashe mutanen garin.
Lomphotshongo wePenuweli wawudiliza, wabulala amadoda omuzi.
18 Sa’an nan ya ce wa Zeba da Zalmunna, “Waɗanne irin mutane ne kuka karkashe a Tabor.” Suka ce, “Mutane kamar ka ne kowane kamar ɗan sarki.”
Wasesithi kuZeba lakuZalimuna: Ngamadoda anjani elawabulala eThabhori? Basebesithi: Njengawe babenjalo, ngulowo njengesimo sendodana yenkosi.
19 Gideyon ya ce, “Waɗannan’yan’uwana ne,’ya’yan mahaifiyata. Muddin Ubangiji yana a raye, da a ce kun bar su da rai, da ba zan kashe ku ba.”
Wasesithi: Babengabafowethu, abantwana bakamama. Kuphila kukaJehova, uba belibayekele baphila, bengingayikulibulala.
20 Da ya juya wajen Yeter, ɗan farinsa, sai ya ce, “Ka kashe su!” Amma Yeter bai zāre takobinsa ba, domin shi yaro ne kawai kuma yana tsoro.
Wasesithi kuJetheri izibulo lakhe: Sukuma ubabulale. Kodwa umfana kayihwatshanga inkemba yakhe, ngoba wayesesaba ngoba esesengumfana.
21 Zeba da Zalmunna suka ce masa, “Zo, ka yi da kanka. ‘Yadda mutum yake haka ƙarfinsa.’” Ta haka Gideyon ya matso gaba ya kashe su, ya ɗauki kayan ado daga wuyar raƙumansu.
UZeba loZalimuna basebesithi: Sukuma wena uwele phezu kwethu, ngoba njengoba injalo indoda, anjalo amandla ayo. Wasesukuma uGidiyoni wabulala uZeba loZalimuna. Wasethatha izinyangana ezazisentanyeni zamakamela abo.
22 Isra’ilawa suka ce wa Gideyon, “Ka yi mulkinmu, kai, ɗanka da jikanka, domin ka cece mu daga hannun Midiyawa.”
Amadoda akoIsrayeli asesithi kuGidiyoni: Sibuse, wena-ke, lendodana yakho, lendodana yendodana yakho, ngoba usisindisile esandleni samaMidiyani.
23 Amma Gideyon ya ce musu, “Ni, ko ɗana, ba za mu yi mulkinku ba. Ubangiji ne zai yi mulkinku.”
Kodwa uGidiyoni wathi kibo: Mina kangiyikulibusa, lendodana yami kayiyikulibusa; iNkosi izalibusa.
24 Kuma ya ce, “Ina da roƙo guda ɗaya, cewa kowannenku ya ba ni’yan kunne daga rabon ganima.” (Al’adar mutanen Ishmayel ce su sa’yan kunnen zinariya.)
UGidiyoni wasesithi kibo: Ake ngicele isicelo kini; nginikani ngamunye icici lempango yakhe. Ngoba babelamacici egolide, ngoba babengamaIshmayeli.
25 Suka ce, “Za mu yi farin cikin ba ka su.” Saboda haka suka shimfiɗa mayafi, kowanne ya sa ɗan kunne ɗaya daga ganimar.
Basebesithi: Sizanika lokunika. Basebesendlala isembatho, baphosela lapho ngamunye icici lempango yakhe.
26 Nauyin’yan kunnen zinariyar ya kai shekel ɗari goma sha bakwai, ban da kayan ado, abin wuya da tufafin shunayya waɗanda sarakuna Midiyawa suke sawa ko sarƙoƙin da suke wuyar raƙumansu.
Lesisindo samacici egolide ayewacelile sasingamashekeli egolide ayinkulungwane lamakhulu ayisikhombisa, ngaphandle kwezinyangana, leziceciso ezilengayo, lezembatho eziyibubende ezazisemakhosini eMidiyani, langaphandle kwamaketane ayesezintanyeni zamakamela awo.
27 Gideyon ya efod da zinariyar, wanda ya ajiye a Ofra, garinsa. Dukan Isra’ila suka shiga yin karuwanci ta wurin yin sujada a can, ya kuwa zama wa Gideyon da dukan iyalinsa tarko.
UGidiyoni wasesenza i-efodi ngakho, wayibeka emzini wakhe, eOfira. LoIsrayeli wonke waphinga lapho ngokuyilandela; yasisiba ngumjibila kuGidiyoni lendlu yakhe.
28 Da haka Isra’ilawa suka mallaki Midiyawa ba su kuma sāke tā da kai ba. A zamanin Gideyon ƙasar ta sami zaman lafiya har shekara arba’in.
Ngokunjalo amaMidiyani ehliselwa phansi phambi kwabantwana bakoIsrayeli, kawaphindanga aphakamisa ikhanda lawo. Lelizwe laba lokuthula iminyaka engamatshumi amane ensukwini zikaGidiyoni.
29 Yerub-Ba’al ɗan Yowash ya koma gida don yă zauna.
UJerubali indodana kaJowashi wayahlala-ke endlini yakhe.
30 Yana da’ya’ya saba’in maza da ya haifa, gama yana da mata da yawa.
Njalo uGidiyoni wayelamadodana angamatshumi ayisikhombisa aphuma okhalweni lwakhe, ngoba wayelabafazi abanengi.
31 Yana kuma da ƙwarƙwara wadda take Shekem, ita ma ta haifa masa ɗa wanda ya ba shi suna Abimelek.
Lomfazi wakhe omncane owayeseShekema laye wamzalela indodana, wayitha ibizo lokuthi nguAbhimeleki.
32 Gideyon ɗan Yowash ya rasu da kyakkyawan tsufa aka kuma binne shi a kabarin Yowash mahaifinsa a Ofra na mutanen Abiyezer.
UGidiyoni indodana kaJowashi wasesifa eseluphele kuhle, wangcwatshelwa engcwabeni likaJowashi uyise, eOfira yamaAbiyezeri.
33 Ba a daɗe da rasuwar Gideyon ba, sai Isra’ila ta sāke shiga karuwanci suna bauta wa Ba’al. Suka kafa Ba’al-Berit yă zama musu allahnsu ba kuma
Kwasekusithi lapho uGidiyoni esefile, abantwana bakoIsrayeli baphenduka, baphinga ngokulandela oBhali, bazimisela uBhali-Berithi waba ngunkulunkulu.
34 tuna da Ubangiji Allahnsu, wanda ya cece su daga hannuwan abokan gābansu a kowane gefe ba.
Njalo abantwana bakoIsrayeli kabayikhumbulanga iNkosi uNkulunkulu wabo eyabophula esandleni sezitha zabo zonke inhlangothi zonke.
35 Suka kāsa nuna alheri ga gidan Yerub-Ba’al (wato, Gideyon) saboda abubuwa masu alherin da ya yi musu.
Kabenzanga umusa endlini kaJerubali, onguGidiyoni, njengakho konke okuhle akwenza kuIsrayeli.